1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Yar Amana Part 9

Yar Amana Part 9

By Abdul Mk
Add Comment
Thursday, 3 March 2016

*tasan halinta sarai da yadda ta kware wajen shirya mata tuggu mara dll ma bare me dll, bata da wani zabi face ta goyi byn farida a halin yanzu.
Farida!!! Nusaibar ta kira sunanta tare da karawa da fadin tsaya mu tafi. Ta juyo gareshi wanda a dai-dai lkcn ya mike tsaye sai dai bata iya kllnsa ido ckn ido ba tace "baka kyauta ba baka da wata hujjar cin zarafinta haka sbd koma dai meye yar uwatace.
Shiga tsakanin y'an uwantaka ta shekaru ashirin ba taka bace kuma ko kayi ma ba zakai nasara ba, kasani farida nesa ba kusa ba tafika muhimmanci a wajena."
takai karshen maganar tare da zuwa taja hannunta suka wuce, sai dai ko kadan ta kasa waigowa ta dubeshi.
Suna zuwa motarsu suka hau suka bar makarantar.
Tsaye ta barshi yana binsu da kll ko sake motsawa baiyi ba har suka ya daina hangosu, bai taba zaton haka daga gareta ba.
Ya dade a tsaye kmr me 2nanin wani abu kafin ya taka tamkar wanda aka sarewa gwiwowi.
*** kmr yadda tayi tsammani farida bata hadata da momi ba hasalima bata ce komai ba, sai dai kwanciyar hnkl data zaci zatafi samu sai ya gagara.
Duk mintin dazai wuce sai ta tuno abnd ya faru da irin kalaman data fadawa usman akan wacce ma bata sonta, ta tbbt bata kyauta masa ba sbd bai cancanci haka daga gareta ba.
Duk yinin ranar haka ta kareshi tamkar mara lfy da dare yayi ma kasa runtsawa tayi, fuskar usman ce kawai ke dawo mata musamman sanda yake murmushi ko dry.
Sai a yaune ta tbbtr ta dade da fadawa soyayya da usman ba tare da ita kanta ta sani ba idan ba haka ba me yasa daga ta bata ransa ta shiga damuwa haka??
¤zaune take akan gadon ta harde gami da zuba tagumi dai-dai lkcnne farida ke barci harda minshari, misalin karfe 12:30 na dare.
Bawai gdn ba ko daga waje babu hyny ko kadan, tsit garin yake wanda ke nuni da cewa dare yayi.
.."sanda na hadu dake a karona uku a makaranta sai na tbbtr a raina cewa akwai wani nufi a kaddara haduwata dake......
Da nayi 2nani kuma sai na tbbtr sonki nake."
dadadan kalaman nasa suka sake dawo mata, Ta tbbtr da gaske usman yake sonta kuma ya cancanci shima a soshi musamman ma ita da koda yaushe yake nuna kulawarsa a grta.
Abnd ya katseta shine sanda wayarta dake nesa kadan da ita tadau karar shigowar kira, kasancewar dare ne yasa karar amsa kuwa hkn yasa ta saurin jawota da mamakin me kiranta tsakar dare haka.
Ckn mamaki tabi wayar da kll, usman!! Me yake son gaya mata??
Dakyar ta iya kai wayar kunnenta ckn kasa da murya kmr meyin rada tace "helloo!"
Allah yasa dai ban katse miki barci ba??
Yayi saurin fada.
Usman ina nan na kasa kwanciya ma bare har na iya yin barcin, bansan yadda ka fahimci abnd ya faru dazu ba amma dai ina so ka sani wlh dole ce tasa sbd gudun halin farida.
Tana iya zuwa ta hada ni da mahaifiyarmu ni kuma banason abnd zai jawo bacin ran mahaifiyata...
..Don Allah kayi hkr baka cancanci abnd nayi maka ba alhalin kana kokarin kareni ne amma akan haka na tozarta ka...."
bata kai karshe ba ya katseta da cewa "ki daina fadan haka, tun sanda kike fadar maganar na lura baki iya klln ckn idanuwa na ba nasan ba har zcyrki bane.
Dlln kiranki kenan ki manta da wnn ki kwanta ki huta kiyi barci a nutse nikam na fahimceki."
murmushi ya kwace mata tace "hakika na samu masoyin kwarai wanda zai iya fahimtata izuwa inda na dosa, yayi min uzuri idan nayi kuskure sannan ya yafe min idan nayi masa laifi.
I LOVE U usman!!
Kunyar abnd ta fada yasa Bata san sanda wayar ta subuce daga hnnt ba, akan idonta har ya yanke kiran bata iya sake dauka ba.
Ji take kmr ba ita ta fadi hkn ba duk da cewa shine ainihin abnd ke ranta.
Wani sanyi taji a ranta lkc guda duk damuwarta ta tafi a hnkl tabi kan gadon ta kwanta kwakwalwarta na tariyo mata wasu abubuwan da suka faru har zuwa sanda barci yayi awon gaba da ita.
***** Bayan sati biyu ***** kmr kllm yauma misalin karfe 8:10 na safe zaune suke su hudu sunyi da'ira a gbn faffadan tebirin breakfast wanda ke dauke da abnci kala-kala, babu me cewa da kowa uffan sai sautin tauna kawai dake tashi.
Farida da nusaiba ne zaune bisa kujeru suna fuskantar abbansu da mominsu kowanne da nau'in abncn dake gbnsa, a hnkl ya dakata tare da bin nusaiba da kll yace "Y'ar amana! Meya faru naga kin dafe kai ko abncn bakya ci lfy??"
da sauri ta saki yake tare da jawo abncn tace "ba komai abba."
duk kuwa da ciwon da kanta keyi, a haka ta tashi yau bata son fada masane ya shiga damuwa ko kuma ya hanata zuwa mkrntr yau tana sone ta lallaba ko yayane taje sbd lakcarsu me muhimmanci ce bata so ta wuce ta. Yabita da kll yace "kin tbbt y'ar amana??"
ya tmby yana dubanta.
Ta gyada kai kawai.
Shirun yaci gaba da gudana har zuwa wani dan lkc, abba ne ya fara mikewa ya dubi momi yace "daga daki ina zaton wucewa zanyi ofis akwai wasu baki da zanyi na safe amma watakila zuwa karfe daya ma zan dawo 2nda bani da ayyuka da yawa."
momin ta dago kai da cewa "to a dawo lfy Alhaji Allah ya kiyaye."
ameen.
Abba a dawo lfy.
Ckn hadin baki farida da nusaiba suka fada. Ba tare da gjyw ba yace "ameen." ya juya yabar sashen.
jim kadan momi ma ta mike ta tafi, sai a sannan nusaiba ta rike kanta sosai tare da fadin "wash!!"
wai ke meye?? Na lura 2n kike ta 2nane-2nane gami da damuwa.
Nusaiba tace "kaina ke dan saramin wlh ba kiji ba kmr zai fashe."
bake ba lacca kenan yau?? Farida ta sake tmby.
Gsky gara na lallaba naje bana so nayi loosing din lakcar yau.
Farida ta mike tare da barin wajen a ranta tana cewa "makaryaciya badai kyasan kiyi loosing ganin wannan banzan."
jim kadan itama tabi byn faridar suka shirya suka tafi...
sai dai zuwan nata ba komai ya haifar mata ba face nadama domin maimakon ta samu sauki saima karuwa da yayi, a laccar da suka fara dinma ba abnd ta fhmt.
Yayi karfi ma2ka abnd yasata rudewa kenan, ta rasa inda zata tsoma kanta gashi farida ba wadda zata tsaya ta fahimci damuwarta bace.
Gumi ne kawai ke karyo mata, me yasa ma bata hkr da zuwa mkrntr ba??
Abnd take ta tmbyr kanta kenan.
Sanda suka fito break kuwa kasa komawa tayi sbd yadda ta jigata ma2ka, idanuwanta kansu sun canja ma2ka, ta tbbt koda ta koma ba abnd zata gane don haka zamanta a class din bashi da wani amfani.
Jim kadan kuma ta mike ta fara zarya a wurin da take gashi duk y'an sashen nasu sun koma class sai ita kadai data kasa komawa, abnd ya fara fado mata arai shine karta nemi taimakon kowa ta fita ta tahau taxi ta koma gd kawai. Haka kuwa tayi ckn tfy me kama da jan kafa ta nufi gate din fita daga makarantar gaba daya, juyawar da kan nata ya fara yine yasata saurin ja da baya ta jingina jikin bangon gate din tare da runtse idonta.
A hnkl mota kirar mercedes 4matic ta biyo kyakykyawar kwaltar fita daga NBC UNIVERSITY din, harta gifta a hnkl kuma saita dawo tare da tsayawa cak a dai-dai inda take tsaye, glass din motar na gefen dama yayi kasa a hnkl.
Y'AR AMANA!!
Wanda ke jan mtr ya fada.
Kmr daga sama taji an kira sunan nata tayi saurin bude idanunta suka hada ido dashi, ya kauda fffdn glass din idnsa sanda ya tbbtr ita dince ya bude kofar motar ya fito.
Ckn karfin hali tace "na..am usman."
ya dubi agogon hnnsa yace "kun koma break kuma lkcn tashinku baiyi ba me kikeyi anan??"
bata iya bashi amsa ba ya kara da cewa "da alama ma akwai wani abu da yake damunki.."
ta grgz tare da cewa "A'a! Ba komai na fita na siyo wani lttf ban samo ba kuma gashi har an koma daga break, shine nake 2nani bansan yadda zamu karke da lakcaran namu ba."
yabi fskrta da kll ita kanta tasan bai yarda da abnd ta fada ba.
Yace "kada kibar zcyt ta fara karyataki a karon farko, don Allah ki fada min gsky."
Tace "gd zan koma kaina ne yake ciwo bazan iya jurar har sai an tashi ba.." subhanallahi!! To amma me yasa baki samu wadanda abin ya shafa a ckn makaranta su taimaka miki ba??
Akwai masu kula da lfyr dalibai fa kokin manta ne?? ..Amma 2nda kin riga kin fito shiga muje ko??
Ta grgz kai ckn murmushin karfin hali tace "bana so na katsema inda zaka kaje kawai karka damu zan hau taxi har gd."
ya gyara tsayuwa yace "na tafi ina ganinki a hkn??
Ke kinsan yadda kika zama kuwa??
Koda mutum baisanki ba yasan kina ckn matsanancin hali...
Kizo muje da sauri rashin lfy fa ba abin wasa bane."
dakyar ta motsa gami da takawa tana me runtse ido tare suka shiga motar ya tukata suka bi hny, sai dai maimakon yabi hnyr gdnnasu sai ya juyar da motar yabi wata hnyr ta daban.
Bata ce masa komai ba shima kuma ba abnd yake ce mata sai dai juyowa da yake ya kllta ckn tausayawa, 2n daga shigowarta motar taji ta sami nutsuwa sbd kyakykyawan ynyn da take dashi ga sanyin A/C dake dukanta yasa tadan sami sassauci.
Jimawa kadan ya jawo wyrsa ya duba lambar da yake son kira tare da karata a knnsa jim kadan yace "hello! Auntyna...
Lfy qlau wlh, don Allah kina ofis ne??
...yauwa don Allah ganinan zanzo miki da patient ki dubata..
..ok! Sai nazo.
Ya rufe maganar tare da ajiye wayar a inda take 2nda farko.
Wai.. Usman ina zamu??
Ta tmby dakyar.
Wurin likita zamu je a dubaki kuma a baki magani sbd kina bukatar hkn, ya fada tare da binta da kll sanda ta runtse ido alamun karfin ciwon na karuwa yace "sannu!!" gyada kai kawai tayi.
** byn sun isa y'an tmbyyi likitar tayi mata ta rubuta mata magunguna a take anan kuma usman ya siya sai da tasha ma sannan ya tattara sauran ya zubasu a leda suka fito, da alama usman yana da wata alaka da lktr ganin yadda suke hira tbbs akwai sanayya me karfi 2n tuni.
A karona biyu ya tuka motar kai tsaye gdnsu nusaibar ya nufa, 2n a hny alamun warwarewa ya fara byyn ga nusaiba.
Gsky likitar nan taka tana da kirki kuma kwararriya ce ta birgeni ma2ka.
Nusaiba ta fada.
Dr. Zaliha kenan y'ar kanwar mahaifiyata ce kfn nazo garin nan ma sanda ina kaduna kenan itace tayi min kokarin komai har na samu admission waya kawai tayi min tace in taho, kinga ashe yayatace ta baki magani gashi har kin fara samun kanki 2n ba'a je ko'ina ba."
tayi murmushi kawai ba tare data kara cewa komai ba har suka iso gdn nasu. Worn daya tafkeken gate din ya fara budewa usman ya wuce da motar harabar gdn, tare suka fito ya mika mata magungunan nata ta karba tare da cewa "yakamata muje ciki nasan abbana ma ya dawo ina so ayau yaga wanda duk sanda na shiga masifa Allah ke 2roshi ya taimakeni, karka damu fa! Abbana bashi da matsala."
toni nace miki na tsorata ne??
Ya tmby yana kllnta.
Tace "au ai naji wani dif dif ne na dauka BUGUN ZUCIYARKA ne."
ya grgz kai tare da cewa "sai dai in BUGUN ZUCIYARKI!" duk sukai dariya tare suka jera izuwa ckn gdn.
Zaune yake a falo shi kadai rike da jarida yana krntw, sllmrsu tasashi saurin juyowa tare da tmbyr lfy??
Sai da suka zauna sannan tace "abba ciwon kaine ya tasar min a mkrnt dole tasa na dawo, wannan shine usman shine ya taimaka min sai da ma yakaini wurin lkt ta bani magani.
Fskrsa tadan canja yace "sai dana tmbyk ai ni nasan da wani abu kikace babu yanzu dai da sauki ko??"
abba lktn tasa kwrry ce daga shan maganin na samu sauki.
Ta fada.
Abban ya juyo ga usman yace "mlm usman mun gode sosai, tana yawan zancenka abnd na kasa ganewa shine ya kuke da itane??"
usman yayi saurin duban nusaibar wacce ke grgz masa kai alamar kada ya fada...Anya kuwa  fada abinka kaji ita SO ai ba abin buyewabane  matuqan dagaske akeyi..kobahakaba abokai????
Aßdool-azeez ßeen Aßoußakar  ke muku fatan muzama lafiya..sekuma allah yaqara sadamu....
Kasance da mu akodayaushe dan JOining din mu    ko kuma  

Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter


Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 20:00
In Hausa Novels
Yar Amana Part 9 Title : Yar Amana Part 9
Description : *tasan halinta sarai da yadda ta kware wajen shirya mata tuggu mara dll ma bare me dll, bata da wani zabi face ta goyi byn farida a hali...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Yar Amana Part 9"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ▼  March (128)
      • Photos: Musulmi Ya Koma Haushin Kare Bayan Ya Je C...
      • Azal Part 6
      • Azal Part 5
      • Ana Sharrin Tsige Shugaba Kasar Afirka Ta Kudu
      • Photos: Buhari Ya Isa Birnin Washington
      • Photos: Daga Wajen Jana'izar Kanal Suma'ila Inusa
      • Ko Mahaifina Ya Zagi Buhari Sai Na Zage Shi - Wan...
      • Photos: Yan Shi'a Sama Da Dubu Goma Sunyi Zanga-Za...
      • Sojojin Najeriya Sun Hana 'Yan Shi'a Yin Taro A Ka...
      • Gwamnatin Kano Ta Shiga Batun Farashin Ruwan Leda
      • Gobara A Kasuwar Ikom Dake Jihar Cross River
      • Yanda Zaka Sace Zuciyan Yarinya.
      • Anyi Taron Marubuta Litattafan Hausa A Kano
      • Kachikwu Ya Ba Yan Nijeriya Hakuri Akan Matsalar M...
      • Photos: Atiku Abubakar Yayin Ci Abinci Da Yan Gudu...
      • Graphic Photos: Sojoji Sun Katse Harin 'Yan Boko H...
      • An Kashe Hafsan Sojan Da Aka Sace
      • Gaskiya Buhari Ya Yi Matukar Taka Rawar Gani Wajen...
      • Photos: Obasanjo Ya Ziyarci Jihar Borno
      • Bola Tinubu Ya Caccaki Ibe Kachikwu Akan Matsalar Mai
      • Wata Budurwa Ta Sa An Kashe Wani Dan Acaba
      • Photos: Daga Wajen Bikin Producer Kannywood Abdul ...
      • Photos: Sabin Hotuna Rahma Sadau
      • A Daina Sa Wa Gwamnatin Bubari Ido - IBB
      • Photos: Ganduje Ya Ziyarci Kasuwar Sabon Gari
      • El-Rufa'i Da Mataimakin Sa Sunyi Mare-Mare
      • Sheik Sani Yahaya Jingir Na Raye Bai Mutu Ba
      • Gobara Ta Tashi A Kasuwar Sabon Gari A Jihar Kano
      • Photos: Sojojin Najeriya Sun kashe Yan Boko Haram ...
      • Matsayain Zawarawa Da 'Yan Mata A Gwamnatin Ganduje
      • Photos: El-Rufai Ya Gana Da Yan Wasan Super Eagles
      • Boko Haram Sun Sace Mata 16 A Garin Madagali
      • An Daure Adam Johnson Shekara Shida
      • Photos: Anyi Hukunci Ma Wasu Mazinata Uku A Kasar ...
      • Video: Abubakar Shekau Ya Mika Wuya
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Kwamitin Da Za Ta Bin...
      • Hukumar Kwastan Ta Sake Hana Shigo Da Shinkafa
      • Allah Yana Fushi Da Buhari - Fayose
      • Majalisa ta zartar da kasafin kudin 2016
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Sanya Naira Bilyan 350 A F...
      • Allah Ya ISA Ban Yafe Ba Part 14
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 15
      • An Zargi Gwamnatin Jihar Bauchi Da Karbar Na Goro ...
      • Video: Sasanta Ganduje Da Kwankwaso
      • A Gaban Idona Sojoji Suka Hallaka 'Yan Uwana Uku, ...
      • Buhari Ya Bukaci Bankuna Su Baiwa Manoma Rance Dom...
      • Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Boko Haram 58 A Kau...
      • Gwamnatin Buhari Ta Kwace Kadororin Tsofin Gwamnon...
      • Hukunci Wanda Ya Kashe Dan Fashi
      • Graphic Photos: Barayin Shanu Sun Kashe Mutane 20 ...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Yan Shi'a Sun Gurfanar Da Sojojin Najeriya Gaban K...
      • Majalisar ASA Na Shirin Yin Fito Na Fito Da Buhari
      • Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamna Jihar Bauchi
      • Ali Nuhu ya mika kyautar Tijjani Ibrahim
      • Wayar Sakataren Majalisar Musulunci Ta Duniya Ta Y...
      • Izala ta Karyata Jita-Jitar Sace Wayar Shaihun Mal...
      • Photos:Gwamna Jihar Kogi Tare Da Matan Sa Uku
      • Abu Daya Ya BamBanta Mulki Buhari Da Na Fir'una - ...
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Kwamishina Na J...
      • Yan Bindiga Sun Halaka Mutane Da Dama A Jihar Zamfara
      • Gwamnatian Jihar Borno Ta Rushe Kantomomin Kananan...
      • Gwamnatin Kano Ta Sake Baiwa Wata 'Yar Fim Din Hau...
      • Azal Part 1
      • Azal Part 2
      • Azal Part 3
      • Azal Part 4
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Yi Afuwa Ga Fursunoni 56
      • Ganduje Ya Caccaki Kwankwaso
      • Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 22 A Wani Ma...
      • An Gano Ma'aikatan Bogi Dubu 22 A Jihar Bauchi
      • Photos: Buhari Ya Isa Kasar Equatorial Guinea
      • Kasar Masar Ta Tsige Ministanta Kan Batanci Ga Ann...
      • Photos: Daga Wajen Bikin Kannywood Award
      • Bama-Bamai Sun Tashi A Cameroun
      • Kungiyar Matasa Magoya Bayan Buhari Sun Karrama Ba...
      • Ganduje Na Shirin Kai Kwankwaso Gaban EFCC
      • Harin Bam Din Kunar Bakin Wake Ya Raunata Sojoji U...
      • An Dawo Da Ruwan Sha Na Dauri A Jihar Sokoto
      • Yar Amana Part 15 (Karshe)
      • Graphic Photos: Mutane 18 Sun Rasa Ransu Sakamakon...
      • Ana Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da 'Yan Boko Hara...
      • Yar Amana Part 14
      • Na Karbowa Faruk Lawan Dala Dubu 100 Daga Wurin Ot...
      • Yar Amana Part 13
      • Aljanu Basu Son Azkar Din Safe
      • Photos: An Kashe 'Yan Boko Haram Da Dama A Jihar B...
      • Ina Sane Da Mawuyacin Halin Da Ake Ciki A Kasar Na...
      • Photos: Ministan Kwadago James Ocholi Ya Mutu A Ha...
      • Yanda Zaka Saya 1GB Da 3GB Akan N200 Da N500 A Lay...
      • Yar Amana Part 12
      • Hukumar SSS Ta Kama Masu Yi Wa Boko Haram Safarar ...
      • Yunwa Da Matsin Lamba Ta Soma Sanya 'Yan Boko Hara...
      • An Gano Iyayen Yarinyar Da Ta Bace A Tsakanin Kadu...
      • Maganin Matsalar Ciwon Fitsari
      • Yar Amana Part 11
      • **AL‘AJABI part 20*
      • Al'ajabi Part 19
      • Gwamna Ganduje Na Kano Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger