1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Yar Amana Part 14

Yar Amana Part 14

By Abdul Mk
Add Comment
Tuesday, 8 March 2016

******* Y'AR AMANA *******

Part 14
NA Abubakar A. Muh'd
bana jin yana da wani amfani muyi hakan sbd komai na aro abin banza ne, kuma sirri baya taba rufuwa har abada dole wataran sai ya fasu anji me kike 2nani idan muka riki da na tsawon lkc daga baya ya fhmc bamu muka haifeshi ba??

Dole zai juya mana baya ne.

Tadanyi tagumi tace "amma bana jin akwai wani abu a ciki idan ka duba ba wani wanda yasan rywrmu idan basu lubabatu ba kuma bamu da matsala dasu, indai har zaka goyi baya nidai ina son muyi hakan."

na grgz kai nace "kiyi hkr amma wannan ba mafita bace a garemu."

bata so naki yarda ba amma kuma sai bata bari munyi doguwar jayayya ba tace "to shikenan ci abncn ko??

Kada ya huce da yawa."

na kllta kawai tare da mayar da kaina ga abncn, tadan kura min ido kadan ta mike ta koma ga aikinta.

Wannan shine masomin fadawa damuwarta, tun daga wannan ranar murmushi ya ragu a fuskarta, koda yaushe ka kllta damuwa ce kawai zaka karanta a rubuce kuma karara a fuskar tata.

Nasan dlln hkn baya rasa nasaba da maganar da mukai shi yasa ban taba tmbyrta ba, abin nata kuma sai ya zamana kllm gaba yake ba illa idan ta kalli y'ar su alhaji inusa wato nusaiba ko kuma wasu y'an kananan yaran damuwarta kan kara fitowa fiye da kowanne lkc.

Akwai ranar dana farka tsakiyar dare misalin karfe 2:30 na dare tana zaune bisa gefen gado ta juya tana me fuskantar kofar fita hwy ne kawai ke zuba a idonta, a hnkl na mike zaune nabita da kll kawai.

Zuwa can na matso na zauna gaf da ita nima na kalli inda ta kalla nace "me yasa kika tashi tsakiyar dare kika zauna maimakon ace kina barci??

Me yasa kike kuka kuma??" sai sannan ta dawo daga 2nanin data tafi ta kllni ta mayar da kanta tace "kafi kowa sanin dll ai, kuma duk duniya kai kadai ne zaka iya share min hawayena."

tayaya?? Na tambaya.

Ta dubeni tace "ka yarda mu samo dan da zamu rike don Allah! Ina da burin naga d'a ko y'a a hannuna, nayi masa duk abnd uwa ke yiwa danta nima naji cewa kmr sauran mata nake ba wata daban ba."

na dan kawo gwauron numfashi ba tare da nace komai ba zuwa can nace "abnd nake so ki gane shine dan wani baya taba zama naka musamman ma a rashin dll, gdn marayun nan da kike maganar muje a bamu d'a mu rike mafi yawancin jariran gdn ba bata hanya me kyau aka samesu ba. Bamu san tayaya aka samesu ba..

Ko kuma yadda akai da dalilin da yasa aka kawosu nan!! Wannan dlln bazai iya barina na nunawa dan syyr data kamata dashi ba, kiyi hakuri mu jira ikon Allah wata kila sai kiga Allah ya kawo mana wani juyin da zamu samu namu nakanmu ko kuma dai wata kyauta daga Allah.

Ta dauke kai daga kllna tace "abune mawuyaci kaga tsammani yazo yadda aka fada ko kuma ya zama gaske, ina son mu kama abnd yake dahir ne ba gaibu ba."

na kllta nace "toni gsky bana so muyi haka".

Itama ta dubeni tace "ni kuma gsky ina so muyi haka."

na bita da kll kawai naja da baya na koma na kwanta sai dai ina! Baccin ma kin zuwa yayi sbd ko kadan bana son ganin damuwarta, tunane-tunane ne masu yawa ke kaiwa da komowa a ckn raina a wannan lokacin.

Washe da safe muna zaune muna breakfast misalin karfe 9:00 sai dai ba kmr daa ba sbd ba wata hira dake gudana a tsakaninmu, zuwa can ta ture abubuwan dake gbnta ta mike."

caraf! Na rike hannunta. Ta juyo ta dubeni kawai.

Dawo ki zauna muyi magana. Ba tare da musu ba kuwa ta zauna.

Na gyara zama nace "na lura kin damu ma2ka akan abnd kike abnd kike so wanda ni kuma ba haka naso mana ba, naso ace mun hkr munga abnd Allah zaiyi amma 2nda kin matsu da yawa ni kuma Allah ya sani bana son na rinka ganinki a damuwa makamancin wannan.

Na yarda kije gdn marayu kuyi yarjejeniya dasu su baki jaririn da zaki rike a matsayin naki.."

da sauri ta dago kai tare da sakin fuska tace "da gaske??"

na gyada kai nace "kwarai sbd na fahimci shine kawai abnd zanyi miki ki samu farin ciki, sai dai akwai nima abnd nake so ki sani guda daya."

gyara zama kawai tayi, nace "d'an da zaki dauko ko y'a ki sani ba nawa bane da gaske, zanyi masa iya abnd zan iya ne kawai amma ba lallai ya samu kulawar da yakamata daga gareni ba."

ta kada kai tare da cewa "zaima samu sbd nafi kowa sanin halinka, tausayinka da kuma sadaukarwarka..."

karki dogara akan haka sbd nafi kowa sanin kaina duk duniya, abnd nake so kisa a ranki shine baki da bakin yimin korafi idan na kasa baiwa abnd kika dauko kulawar data dace, kin yarda?? Na tambaya ina dubanta.

Ba tare da fargabar komai ba ta gyada kai tare da cewa "na yarda."

na bita da kll kawai nace "shikenan ni yau zanje garin kano alhaji yayi min waya na sameshi acan kinsan baya jihar nan??

idan zaki je sai ki samu taxi yakaiki kuyi mgn da mahukuntan gdn marayun idan da yiwuwa kuyi yarjejeniya dasu ki samo mana kiyi amfani da kudina dake hnnki nasan dole za'a bukaci kudi, Allah ya bada sa'a."

sbd jin dadi har wani ciccilla hannu tayi daga zaune tace "amin ngd sosai mijina". Haka Muka danci gaba da hira jefi-jefi.

¤ tfyr da nayi a ranar tasa ban dawo da wuri ba sai misalin karfe 9:00 na dare, kai tsaye byn dana sauka daga mota a harabar gdn na zarce izuwa ckn gd.

Zaune take bisa ktwr darduma ta tankwashe kafarta tana rike da jaririya cikin lallausan zani launin fari ta kura mata ido, nayi turus kawai sai ynz na 2no da hkn. Motsina taji ta dago kai, nace "an samo?? Mace ko namiji??"

da sauri tace "macece y'ar wata uku a duniya."

na taka tare da duban jaririyar dakyau nace "ya sunanta??"

ta bani amsa da fadin "FARIDA!!" Na gyada kai nace "Allah ya raya!!" ban jira komai ba na wuce dakina, har ga Allah ba haka naso ba.

Wannan shine labari dangane da samuwar FARIDA da yadda akai tazo hannunmu..
Topah yau akeyinta sora NUSAUBA KEnan??
Abba ya fada sanda ya yabi dukkansu da kallo ganin yadda suka grgz dajin abin, idanun na nusaiba a waje suka hada ido shi kansa usman alamun mamaki karara sun byyn a fuskarsa.

Abba yace "nayi iya kokarina naga na manta da asalinta kodon nayi mata son da uba keyiwa dansa amma na kasa, duk da haka nayi iya kokarina ban taba tauye mata wani hakki na wajibi ba.

Sannan shine dalilin da yasa hajiya ke ma2kar kaunarta kuma take bata kulawa ta musamman sbd tun asali ita ta daukota.

2n kafin yakai haka a jawabin da yake yi caraf hannun farida ya dare bisa kanta rikitattun hwy suka kwararo mata bakinta ya fara rawa, ko ba'a fada maka ba kasan dole ta grgz don ba haka tayi zato ba.

Abba ya kwantar da kansa jikin kujerar tare da cewa da dorawa.

*haka muka cgb da tfy har izuwa sanda Allah ya aiko da kaddarar data janyo mana samuwar y'a ta biyu a garemu. Bayan watanni biyu da faruwar haka ne ranar wata talata misalin karfe 11:00 na safe, kmr yadda a wasu lktn muka saba zaune muke mu uku a bbn falon gdn zaune bisa kujeru muna hira ckn nishadi da walwala.

Ni da iyami sai kuma matar Alhaji inusa wato lubabatu dake can gefe zaune.

Iyami ta dago kai ta dubi lubabatu tace "wai kuma idan kun tafi sai yaushe kenan??"

tadan tabe baki tace "uhm! Bafa wani nesa bane yanzu zamu dawo kinganshi ma ya shige daki yaki fitowa mu tafi."

to ina nusaibar kuma?? Iyami ta sake tambaya.

Tana ciki tare zasu fito dashi amma fa bada ita zan tafi ba anan zan bar muku ita sbd rigimarta yawa gareta.

Na bisu da kll nace "toke amina sai ki shirya yara biyu gareki yau.." Amina?????

Lubabatu tayi saurin tmby tare da cewa "dama sunanta amina??"

nayi dry nace "Eh! Sunanta Amina ko don kinji ana ce mata iyami??"

ta kada kai tare da cewa "yanzu naji suna meye wani iyami??

Kai mutanen kauye akwai bata suna wallahi."

ta zarce da dariya.

Dai-dai lkcnne ya fito daga ckn dakin sanye da irin shigar daya saba manyan kaya da malin-malin gami da hula, y'ar karamar kyakykyawar y'arsu nusaiba na rike a hannunsa.

meye kuma kuke ta dariya ne??

Ya tambaya dai-dai sanda yake zama.

Ta dubeshi da sauri tace "kaji ashe wai sunanta amina."

shima yayi dry yace "to tunda ynz ta baro karkara ai sai a daina gaya mata iyami a koma gaya mata sunanta na gaske, HAJIYA AMINA."

tayi saurin cewa "a tsaya a iya aminar dai amma ai ban je hajji ba."

duk muka sake yin dariya.

Ya mike tare da cewa "sai ki tashi mu gaggauta tfy ko??"

ya fada yana duban lubabatu.

Ta dan kada kai ta mike tare da ce masa "to! Amma fa nusaiba tana nan bada ita zamu tafi ba."

yabita da kll yace "me yasa???"

ta mirgina kai tace "kasan rigima ce da ita kuma ma bai kamata na tafi da goyo ba.."

to naji ai ba wani abu nace ba idan kin barta anan din ma ai duk abnd zakiyi mata za'ai mata.

Suka mike dukkansu nayi saurin duban yarinyar na bude hannayena nace "nusaibata tawo.."

takwa rugo da gudu na cafeta.

Sukai amfani da damar hakan suka fice byn da muka yi sallama, muka cgb da hira ckn walwala.

BAYAN AWA BIYU.

Har yanzu zaune muke a falon iyami na zaune rike da yara biyu tana ta fama, idanuna nakan faffadar television din dake manne a jikin bango ina klln wani shiri.

Wayata tadau kara wanda ke nuni da shigowar sako, na zarota daga aljihuna na karata kai tsaye izuwa kunnuwana byn danayi murmushi ganin lambar alhaji inusa ce.

Helloooo!!! Na fada.

Hello! Yauwa kasan me wayar nan aiko?? Aka fada.

Nayi saurin daga kai nace "eh! eh! Nasan shi lfy dai??"

me kiran yadanyi shiru jim kadan yace "kazo asibitin S. GIDADO yanzu."

idanuna suka zaro waje wuf nayi na mike tsaye da tambayar "asibiti??

Me ya faru?? Lfy kuwa??"

kazo dai! Sun sami accident ne.

Abnd aka fada kenan aka kashe wayar.

Sbd grgz wayar subucewa tayi daga hannuna na runtse ido sbd ji nayi kaina na jujjuyawa kmr zan zube a kasa.

"innalillahi wa inna lillahir raji'un" na fada ba shiri.

A hnkl ta bini da kll tare da ajiye yarinyar dake hannunta tace "lfy kuwa??"

dakyar a rikice na iya cewa "su alhaji ne sukayi hatsari... Yanzu haka suna asibiti."

a gigice ta mike gami da dafe kirji gami da maimaita abnd na fada ta dora hannu aka.

¤ba shiri muka bazama kai tsaye izuwa asibitin a mota, muna tafe iyami nata rusa kuka kmr ranta zai fita ban ma samu nutsuwa ba bare na iya bata hkr.

Da saurinmu muka isa ckn asibitin mukai tambaya aka sadamu da dakin gaggawar da aka kwantar dasu, sai dai muna zuwa mukayi turus a bakin kofar dakin ganin wadanda ake fitowa dasu daga ckn dakin a irin gadon nan na daukar gawa.

Kmr wanda aka zarewa laka haka na karasa dai-dai sanda ake fitowa dasu, nasa hannuna na yaye farin likkafanin da akasa wanda ya rufe jikinsa 2n daga kasan kafarsa har izuwa kansa nayi arba da fuskar Alhaji inusa.

Nayi saurin rufe fuskar tasa hwy suka kwararo min na dora hannayena aka, iyami kuwa tana ganin haka ta sulale kasa sumammiya.

Hkn yasa hnklna dana wasu daga cikin ma'aikatan asibitin suka yo kanta aka wuce da ita dakin duba marasa lfyr.

Bayan kamar awanni biyu ne ta farfado tana dagowa muka hada ido ina zaune a bakin gadon, ta sake fashewa da kuka tace "shikenan sun mutu ko??

Sun tafi, duk gatanmu ya rushe ko??"

dakyar na rarrasheta tadan sami nutsuwa.

¤¤kafin rasuwar alhaji ya bada wasiyar cewa ni yake so na rike y'arsa da duk dukiyarta sbd ya yarda dani fiye da kowa a duniya, haka kuwa akai bayan kwanaki arba'in aka damka nusaiba da mafi yawan dukiyar da alhaji ya mu2 ya bari wacce gadon nusaiba ce.

Shine dlln da yasa na lakaba mata sunan Y'AR AMANA sbd itace mafi grmn amanar da aka taba damkawa a hannuna.,
tafaru taqare  anyima me dami 1 sata...

Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter


Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 16:06
In Hausa Novels
Yar Amana Part 14 Title : Yar Amana Part 14
Description : ******* Y'AR AMANA ******* Part 14 NA Abubakar A. Muh'd bana jin yana da wani amfani muyi hakan sbd komai na aro abin banza ne, k...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Yar Amana Part 14"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ▼  March (128)
      • Photos: Musulmi Ya Koma Haushin Kare Bayan Ya Je C...
      • Azal Part 6
      • Azal Part 5
      • Ana Sharrin Tsige Shugaba Kasar Afirka Ta Kudu
      • Photos: Buhari Ya Isa Birnin Washington
      • Photos: Daga Wajen Jana'izar Kanal Suma'ila Inusa
      • Ko Mahaifina Ya Zagi Buhari Sai Na Zage Shi - Wan...
      • Photos: Yan Shi'a Sama Da Dubu Goma Sunyi Zanga-Za...
      • Sojojin Najeriya Sun Hana 'Yan Shi'a Yin Taro A Ka...
      • Gwamnatin Kano Ta Shiga Batun Farashin Ruwan Leda
      • Gobara A Kasuwar Ikom Dake Jihar Cross River
      • Yanda Zaka Sace Zuciyan Yarinya.
      • Anyi Taron Marubuta Litattafan Hausa A Kano
      • Kachikwu Ya Ba Yan Nijeriya Hakuri Akan Matsalar M...
      • Photos: Atiku Abubakar Yayin Ci Abinci Da Yan Gudu...
      • Graphic Photos: Sojoji Sun Katse Harin 'Yan Boko H...
      • An Kashe Hafsan Sojan Da Aka Sace
      • Gaskiya Buhari Ya Yi Matukar Taka Rawar Gani Wajen...
      • Photos: Obasanjo Ya Ziyarci Jihar Borno
      • Bola Tinubu Ya Caccaki Ibe Kachikwu Akan Matsalar Mai
      • Wata Budurwa Ta Sa An Kashe Wani Dan Acaba
      • Photos: Daga Wajen Bikin Producer Kannywood Abdul ...
      • Photos: Sabin Hotuna Rahma Sadau
      • A Daina Sa Wa Gwamnatin Bubari Ido - IBB
      • Photos: Ganduje Ya Ziyarci Kasuwar Sabon Gari
      • El-Rufa'i Da Mataimakin Sa Sunyi Mare-Mare
      • Sheik Sani Yahaya Jingir Na Raye Bai Mutu Ba
      • Gobara Ta Tashi A Kasuwar Sabon Gari A Jihar Kano
      • Photos: Sojojin Najeriya Sun kashe Yan Boko Haram ...
      • Matsayain Zawarawa Da 'Yan Mata A Gwamnatin Ganduje
      • Photos: El-Rufai Ya Gana Da Yan Wasan Super Eagles
      • Boko Haram Sun Sace Mata 16 A Garin Madagali
      • An Daure Adam Johnson Shekara Shida
      • Photos: Anyi Hukunci Ma Wasu Mazinata Uku A Kasar ...
      • Video: Abubakar Shekau Ya Mika Wuya
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Kwamitin Da Za Ta Bin...
      • Hukumar Kwastan Ta Sake Hana Shigo Da Shinkafa
      • Allah Yana Fushi Da Buhari - Fayose
      • Majalisa ta zartar da kasafin kudin 2016
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Sanya Naira Bilyan 350 A F...
      • Allah Ya ISA Ban Yafe Ba Part 14
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 15
      • An Zargi Gwamnatin Jihar Bauchi Da Karbar Na Goro ...
      • Video: Sasanta Ganduje Da Kwankwaso
      • A Gaban Idona Sojoji Suka Hallaka 'Yan Uwana Uku, ...
      • Buhari Ya Bukaci Bankuna Su Baiwa Manoma Rance Dom...
      • Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Boko Haram 58 A Kau...
      • Gwamnatin Buhari Ta Kwace Kadororin Tsofin Gwamnon...
      • Hukunci Wanda Ya Kashe Dan Fashi
      • Graphic Photos: Barayin Shanu Sun Kashe Mutane 20 ...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Yan Shi'a Sun Gurfanar Da Sojojin Najeriya Gaban K...
      • Majalisar ASA Na Shirin Yin Fito Na Fito Da Buhari
      • Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamna Jihar Bauchi
      • Ali Nuhu ya mika kyautar Tijjani Ibrahim
      • Wayar Sakataren Majalisar Musulunci Ta Duniya Ta Y...
      • Izala ta Karyata Jita-Jitar Sace Wayar Shaihun Mal...
      • Photos:Gwamna Jihar Kogi Tare Da Matan Sa Uku
      • Abu Daya Ya BamBanta Mulki Buhari Da Na Fir'una - ...
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Kwamishina Na J...
      • Yan Bindiga Sun Halaka Mutane Da Dama A Jihar Zamfara
      • Gwamnatian Jihar Borno Ta Rushe Kantomomin Kananan...
      • Gwamnatin Kano Ta Sake Baiwa Wata 'Yar Fim Din Hau...
      • Azal Part 1
      • Azal Part 2
      • Azal Part 3
      • Azal Part 4
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Yi Afuwa Ga Fursunoni 56
      • Ganduje Ya Caccaki Kwankwaso
      • Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 22 A Wani Ma...
      • An Gano Ma'aikatan Bogi Dubu 22 A Jihar Bauchi
      • Photos: Buhari Ya Isa Kasar Equatorial Guinea
      • Kasar Masar Ta Tsige Ministanta Kan Batanci Ga Ann...
      • Photos: Daga Wajen Bikin Kannywood Award
      • Bama-Bamai Sun Tashi A Cameroun
      • Kungiyar Matasa Magoya Bayan Buhari Sun Karrama Ba...
      • Ganduje Na Shirin Kai Kwankwaso Gaban EFCC
      • Harin Bam Din Kunar Bakin Wake Ya Raunata Sojoji U...
      • An Dawo Da Ruwan Sha Na Dauri A Jihar Sokoto
      • Yar Amana Part 15 (Karshe)
      • Graphic Photos: Mutane 18 Sun Rasa Ransu Sakamakon...
      • Ana Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da 'Yan Boko Hara...
      • Yar Amana Part 14
      • Na Karbowa Faruk Lawan Dala Dubu 100 Daga Wurin Ot...
      • Yar Amana Part 13
      • Aljanu Basu Son Azkar Din Safe
      • Photos: An Kashe 'Yan Boko Haram Da Dama A Jihar B...
      • Ina Sane Da Mawuyacin Halin Da Ake Ciki A Kasar Na...
      • Photos: Ministan Kwadago James Ocholi Ya Mutu A Ha...
      • Yanda Zaka Saya 1GB Da 3GB Akan N200 Da N500 A Lay...
      • Yar Amana Part 12
      • Hukumar SSS Ta Kama Masu Yi Wa Boko Haram Safarar ...
      • Yunwa Da Matsin Lamba Ta Soma Sanya 'Yan Boko Hara...
      • An Gano Iyayen Yarinyar Da Ta Bace A Tsakanin Kadu...
      • Maganin Matsalar Ciwon Fitsari
      • Yar Amana Part 11
      • **AL‘AJABI part 20*
      • Al'ajabi Part 19
      • Gwamna Ganduje Na Kano Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger