1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Yar Amana Part 13

Yar Amana Part 13

By Abdul Mk
Add Comment
Monday, 7 March 2016

******* Y'AR AMANA *******

Part 13
NA Abubakar A. Muh'd

*Alhaji inusa ya yarda dani ma2ka da gaske, tamkar y'an uwa haka muka zama gamu a waje daya kmr y'an uwa.

bayan shekaru biyu ne kuma Allah ya albarkaci Alhaji inusa da haihuwa abnd bai taba yiba, ya samu santaleliyar y'a mace farin ciki a gurinsa dama mu bazai misaltu ba.

Byn kwanaki bakwai muka sha shagali da buduri fiye da misali, ranar ne nasan y'an uwan alhaji inusa dana matarsa lubabatu wanda kafin yanzu bansansu ba.

Ashe yana da jama'a sosai amma a haka bazaka taba zaton haka bane, a ranar ne kuma aka radawa y'ar daya samu sunan NUSAIBA.

Daga wannan lkcn ne kwadaituwa da son haihuwa ya karu garemu musamman hajiya sbd a wancan lkcn koda yaushe zancenta baya wuce ya zamuyi muma mu samu haihuwa, maganar da tayi tun lkcn da muke cikin kunci:

muna da sauran ryw ingantacciya a gaba mu haifi y'ay'a muyi alfahari dasu.

Sai gashi kuma ryw tayi mana dadi muna neman haihuwa ido rufe amma babu.

*Bazan manta ba wata rana ina zaune da misalin karfe 8:00 na dare ina zaune bisa kujerar falon sashenmu na kishingida ta shigo tare da dafa kujerar da nake kai tace me kake 2nani??

Nayi saurin kllnta nace "ke nake 2nani." to me yasa??

Nayi murmushi nace "sbd kinyi tfyrki kin shareni ni kadai ina ta kewarki amma ke ba ruwanki." to grgz kai tace "a'a badai nayi tfyt ba kaifa ka aikani koka manta??"

nayi saurin kada kai tare da cewa "yi hkr fa! na tuna."

duk mukai dry.

Zuwa can ta zauna sosai tare da dubana sosai tace "maigidana!!"

na daga idanuna nace "uhum! Matata!!" tace "idan na 2na daa ko? Sai naga kmr ba mu bane, ryw ta sauya mana ckn kankanin lkc jibi fa! Na dade ina mafarkin irin wannan rywr ban taba zatonta a kusa haka ba."

kinsan haka allah yake al'amarinsa sai mu gode masa, amma rywr nan tamu ta baya ai batayi ba ke nifa har na fara 2nanin rywrmu tazo karshe mu2wa kawai zamuyi.

Muka sake yin dry a karo na biyu na karasa da cewa "amma kin gani yadda allah yayi al'amarinsa".

Haka muka cgb da hira ckn nishadi da walwala zuwa can ta dubeni a nutse tace "yauwa akwai maganar da nake so muyi dakai dama me ma2kar muhimmanci.."

nadan zagaya idanuna tun daga kyawawan labulayen dake zagaye da bangon dan karamin falon, plasma dake manne a jkn bango gami da kyawawan hotunan mu dake kafe a sama ckn tsari da kyan yanayi izuwa kyawawan kujerun falon kwayar idona ta tsaya akanta da fadin "wacce magana ce wannan??"

ta gyara zama tace "dangane da...

Kaga yanzu mun samu komai yadda muke so abu daya daya rage mana shine..

Rashin haihuwa, ina ma2kar son naga da y'a a hnnna wanda zan kalla naji sanyi a raina amma babu."

nabi ta kll kawai ni kaina hkn na damuna nadan yi murmushi nace "ni kaina da 2nanin hkn a raina amma kinsan ita haihuwa abune daga Allah ba yadda muka iya sai dai addu'a kawai, ynz ki duba alhaji mana sun riga mu yin aure da shekaru masu yawa ai amma gashi sai yanzu Allah ya basu.

Muma muci gaba da hkr Allah yana sane damu."

ta kauda kanta daga kllna kmr wacce ta tafi nazarin wani abu zuwa can tace "hakane! Amma me zai hana muje asibiti a dubamu sau da yawa irin wannan matsalar ana iya warwareta kaga an samu abnd ake so.."

nayi saurin binta da kll gami da grgz kai nace "kenan mun kagara daga wata jarrabawa da allah yayi mana kenan??

Wannan rashin yarda da kaddara ne."

na fada ina grgz kai.

Tace "ba rashin yarda da kaddara bane kuma bazai taba zama hkn ba, misali mara lfy idan ya tashi yana neman magani sai ya zama bai yarda da kaddara ba??

..Amma kayi hkr kuma 2nda baka so na nima bana so."

nabita da kll kawai a hnkl kuma zcyt ta fara 2nomin da ko wacece ita..

Bai dace ta nemi muyi wani abu na bijire ba, "ki shirya muje 2nda kina so muyi hkn kinji??" ta danyi yake tace "wai 2naninka na damu ne sbd baka yarda ba??

Ka bari kawai a wurina ka wuce na tilasta maka kayi abnd baka so sbd kawai nasan zakayi din, na hkr wlh."

Allah sarki baiwar Allah!! Na fada a raina sanda na bita da kll, nayi saurin sakin fuskata nace "ba haka bane, abnd na tuna shine sanda kika bani shawarar na taho birni dana karbi shawararki gashi tayi mana amfani, don haka wannan ma da kika kawo ina da yakinin zamu ci ribarta.

ki shirya zamu je!!" gobe?? Tayi saurin tmby.

Na grgz kai nace "gsky ba gobe ba.. Sbd zan alhaji ya bani sakwanni da zan kai masa da yawa to ina da wuraren da zanje sosai, amma... Ki shirya jibi sai muje ko??"

ta gyada kai kawai tana murmushi.

Nace "kinga ke kwakwalwar wajen mutum dari gareki shi yasa da sauri kike yo 2nanin abnd ya dace".

Kwakwalwar Mutum dari??

Ta tmby tare da cewa "kai!! Kuma duk ni kadai??"

mukayi dariya kawai.

*** haka kuwa akai byn kwana biyu da yammaci misalin karfe 5:00 mu biyu muka nufi asibiti a motar gdn kirar 'toyota camry', ina janye da motar muna hira ckn nishadi da walwala.

Tfyr kmr rabin awa mukai muka iso katafaren asibitin me suna global wide hospital.

Nayi parking din motar muka fito tare da nufar cknsa, byn mun shiga ne aka gbtr da abubuwan da zasu bada hasken halin da muke ciki sannan muka zauna jiran result dinmu.

Zaune muke mu biyu a ofis din kwararren likitan daya dubamu, sai da muka shafe kusan awa daya muna jiransa sannan ya shigo da saurinsa tare da zama bisa kujerarsa yace "sorry fa kun zaunu mun sami matsalar wutar lntrki kunsan halin kasar tamu."

doctor ya ake ciki?? Akwai kykywn zato akan abnd muke nema kuwa??

Nayi saurin tmbyrsa.

Ya gyara zama tare da dubana sosai yace "gsky babu, sbd result ya nuna matsalar daga kaine... Am sorry to say.. Ba zaka taba haihuwa ba har abada."

A razane muka dubi juna, ji nayi kmr ya doka min guduma a tsakiyar kaina.
*kmr wanda akayiwa albishir da mutuwa haka naji a wannan lkcn, idanuna suka zaro kmr zasu fado kasa sbd grgz.

Da sauri muka dubi juna nida iyami sai na lura da dimautar da tayi harma tafi tawa, lkc guda hwy ya ciko idonta tayi karfin halin juyawa gareshi muryarta na rawa tace "likita dama munsan dole akwai matsala shi yasa ma muka taho asibiti, ba matsalar ce abnd muka fi so muji ba amma muji mafitar nasan akwai abnd za'a iya yi."

ya grgz kai yace "gsky babu!! Sbd a iya bincikenmu bai bamu hasken cewa akwai wata hny ta waraka ba, don haka saidai addu'a kawai tunda Allah ba yadda baya iya juya al'amarinsa."

Tun kafin yakai karshen maganar ta fashe da kuka me tsanani da sauri kuma ta mike tayi waje, nabita da kll har izuwa sanda ta fice.

Nayi sauri mikewa tare da cewa "ok! Ngd sosai doctor" muka gaisa a karo na biyu yace "double sorry fa!" na grgz kai nace "ba komai haka Allah ya hukunta."

na juya nabi bayanta. Tsaye na tarar da ita ta kafa kanta jikin motar da muka zo da ita tana rusar kuka duk idon mutanen wurin yayo kanta a zaton wasu mutuwa akayi 2nda sunga daga asibiti muka fito, jikina a sanyaye na karaso inda take nayi kasa da muryata nace "don Allah ki daina wannan kukan mutane fa suna kllnmu kada suyi wata fssrr kizo mu tafi."

ta juyo idanunta a rine tace "shikenan yanzu duk burinmu ya rushe ko??

Ga ryw me dadi a garemu amma zamu mu2 ba tare da mun bar kowa ba.." na bude kofar motar nace "kiyi hkr ki shiga mu tafi" dakyar ta iya shiga motar na juyar da ita muka bar harabar asibitin, har muka zo gd kuka kawai take yi {tbbs tana ma2kar son y'ay'a sbd koda yaushe fatanta kenan}.

Byn mun shigo hrbr gdn ne muka fito daga ckn motar na dubeta nace "to don Allah ki daina wannan kukan kada mutanen gdn nan su fahimci cewa akwai wani abu kinji??"

gyada kai kawai tayi, a hnkl muka taka nufi ckn gdn.

Kasancewar dole sai munbi ta babban falon gdn kafin wucewa izuwa sashen dai-dai sanda muka shigo ne lubabatu ke fitowa tayi saurin washe baki tace "manya-manya inji kanana ashe fita kukai bako sallama??"

nayi saurin kare iyami don kada lubabatu ta fhmc cewa kuka take yi kmr hadin baki kuwa itama tayi saurin goge kwallar idonta nace " wlh fita mukai fitar ce ta gaggawa kinga asibiti nakai ta kanta ke ciwo."

lubabatu tayi saurin matsowa gbnmu tace "Allah sarki y'ar uwata takai na sannu yanzu dai ai da sauki ko??"

iyami tayi yake tare da cewa "da sauki sosai yayata." ina nusaibar tamu kuma??

Na tmby.

Tayi murmushi tace "tana ciki tana barci in tashi za'a miko muku ita ku gaisa ai 2nda duk yau baku ganta ba."

na gyada kai muka wuce izuwa sashenmu.

Muna shigowa iyami ta jefar da gyalenta akan kujera ta zube kasa ta sake fashewa da kuka nabita da kll na karasa inda take na zauna na dubeta nace "idan kina haka a koda yaushe zuciyarmu karaya zatai tayi har ya zamana mun kasa daukar abnd Allah ya hukunta mana, ki sani cewa wannan kaddara ce me muni sai dai mafi dadi daga gareta shine takan iya kasancewa hnyr jarrabar imaninmu idan muka cita sai ta zame mana kaddara."

zuwa can ta dago kanta tace "ban taba zaton haka zata kasance a garemu ba, dama bamu je asibitin nan ba gashi ynz ya cire mana duk wani fata da muke dashi."

matsalar ba akan zuwa bane gara ma da muka je koba komai munsan takamaiman halin da muke ciki.

Na fada tare da jan dogon numfashi na dubeta sosai nace "iyami! Kina da fata har ynz kuma kada ki cire rai sbd kaddarar ba akanki take ba akaina take, kina da dama ko a musulunci ki rabu dani kije ki samu wani mijin kuyi aure ku hayayyafa kiyi farin ciki da y'ay'anki kada ki takura kanki akaina kinji!!" da sauri ta dago kai idanunta a kaina tace "wace irin magana ce wannan??

na tafi ina?? Wa gareni??

A zatona babu irin wannan maganar a tsakaninmu, ko mutuwa bana so ta rabamu gara ta daukemu duka bare wannan dan karamin dalilin duk abnd ya sameka bakai kadai bane harda ni. Idan da kuma ni abin ya sama fa! Zanso ka rabu dani?? Don haka nima ba wani dalili dazai iya rabani dakai har bayan raina."

kmr yadda ruwa ke gangarawa ckn rami haka hwy suka kwararo min, nayi saurin rike hannayenta ckn nawa nace "kece mafi muhimmanci a ckn rywta kinfi kowa martaba a gurina haka kuma kinfi kowa sona duk duniya..

Bansan da bakin dazan iya gode miki ba."*

Abba dake bada lbrn ya dakata tare da duban momi yace "shi yasa har yau zamanmu ya ban-banta dana sauran MA'AURATA, sau da yawa idan ina tuna wahalar da muka sha da ita da irin kalubalen da muka fuskanta sai na rinka tbbtrwa da kaina samun kmrta zaiyi wuya.

Watakila wannan na daga dlln da yasa bama iya jayayya ta tsawon lkc da ita sannan bana iya tilasta mata sbd tafi karfin haka a gurina.

*Bayan kmr shekara daya da faruwar haka¤ da daddare ne misalin karfe 8:30 ina zaune bisa bisa kujera nasa ffdn tebirin cin abinci a gaba wanda ke dauke da abnc kala-kala, iyami na tsaye tana ta kaiwa da komowa tana shirshirya kayan gurin. Na dago kai nace "gsky bawai santi ba amma ina jin dadin abncn nan musamman da yake gani a daf dake ina kllnki kina kllna."

ta juyo tace "don ma babu dan kyakykyawan babynka a kusa dakai.."

na kada kai nace "bari kawai".

A hnkl ta tako tana me cewa "yauwa ni kuwa akwai mgnr da nake son muyi dakai."

toh wace magana ce wannan??

Na tmby.

Ta zauna tare da dubana tace "mezai hana muje gdn marayu mu samo da ko y'a mu rike yadda zai zama kmr namu koba komai zai rage mana radadin da muke ji."

Nayi saurin dakatawa da abncn da nake ci na bita da kll gami da grgz kai nace "ki bar wnn maganar don Allah meye amfanin rainon dan daba namu ba??
Wannan haka yake..

Aßdool-azeez ßeen Aßoußakar
kena muku barka da  dare...

Kasance da mu akodayaushe dan JOining din mu    ko kuma

Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter


Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 18:00
In Hausa Novels
Yar Amana Part 13 Title : Yar Amana Part 13
Description : ******* Y'AR AMANA ******* Part 13 NA Abubakar A. Muh'd *Alhaji inusa ya yarda dani ma2ka da gaske, tamkar y'an uwa haka muka...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Yar Amana Part 13"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ▼  March (128)
      • Photos: Musulmi Ya Koma Haushin Kare Bayan Ya Je C...
      • Azal Part 6
      • Azal Part 5
      • Ana Sharrin Tsige Shugaba Kasar Afirka Ta Kudu
      • Photos: Buhari Ya Isa Birnin Washington
      • Photos: Daga Wajen Jana'izar Kanal Suma'ila Inusa
      • Ko Mahaifina Ya Zagi Buhari Sai Na Zage Shi - Wan...
      • Photos: Yan Shi'a Sama Da Dubu Goma Sunyi Zanga-Za...
      • Sojojin Najeriya Sun Hana 'Yan Shi'a Yin Taro A Ka...
      • Gwamnatin Kano Ta Shiga Batun Farashin Ruwan Leda
      • Gobara A Kasuwar Ikom Dake Jihar Cross River
      • Yanda Zaka Sace Zuciyan Yarinya.
      • Anyi Taron Marubuta Litattafan Hausa A Kano
      • Kachikwu Ya Ba Yan Nijeriya Hakuri Akan Matsalar M...
      • Photos: Atiku Abubakar Yayin Ci Abinci Da Yan Gudu...
      • Graphic Photos: Sojoji Sun Katse Harin 'Yan Boko H...
      • An Kashe Hafsan Sojan Da Aka Sace
      • Gaskiya Buhari Ya Yi Matukar Taka Rawar Gani Wajen...
      • Photos: Obasanjo Ya Ziyarci Jihar Borno
      • Bola Tinubu Ya Caccaki Ibe Kachikwu Akan Matsalar Mai
      • Wata Budurwa Ta Sa An Kashe Wani Dan Acaba
      • Photos: Daga Wajen Bikin Producer Kannywood Abdul ...
      • Photos: Sabin Hotuna Rahma Sadau
      • A Daina Sa Wa Gwamnatin Bubari Ido - IBB
      • Photos: Ganduje Ya Ziyarci Kasuwar Sabon Gari
      • El-Rufa'i Da Mataimakin Sa Sunyi Mare-Mare
      • Sheik Sani Yahaya Jingir Na Raye Bai Mutu Ba
      • Gobara Ta Tashi A Kasuwar Sabon Gari A Jihar Kano
      • Photos: Sojojin Najeriya Sun kashe Yan Boko Haram ...
      • Matsayain Zawarawa Da 'Yan Mata A Gwamnatin Ganduje
      • Photos: El-Rufai Ya Gana Da Yan Wasan Super Eagles
      • Boko Haram Sun Sace Mata 16 A Garin Madagali
      • An Daure Adam Johnson Shekara Shida
      • Photos: Anyi Hukunci Ma Wasu Mazinata Uku A Kasar ...
      • Video: Abubakar Shekau Ya Mika Wuya
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Kwamitin Da Za Ta Bin...
      • Hukumar Kwastan Ta Sake Hana Shigo Da Shinkafa
      • Allah Yana Fushi Da Buhari - Fayose
      • Majalisa ta zartar da kasafin kudin 2016
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Sanya Naira Bilyan 350 A F...
      • Allah Ya ISA Ban Yafe Ba Part 14
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 15
      • An Zargi Gwamnatin Jihar Bauchi Da Karbar Na Goro ...
      • Video: Sasanta Ganduje Da Kwankwaso
      • A Gaban Idona Sojoji Suka Hallaka 'Yan Uwana Uku, ...
      • Buhari Ya Bukaci Bankuna Su Baiwa Manoma Rance Dom...
      • Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Boko Haram 58 A Kau...
      • Gwamnatin Buhari Ta Kwace Kadororin Tsofin Gwamnon...
      • Hukunci Wanda Ya Kashe Dan Fashi
      • Graphic Photos: Barayin Shanu Sun Kashe Mutane 20 ...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Yan Shi'a Sun Gurfanar Da Sojojin Najeriya Gaban K...
      • Majalisar ASA Na Shirin Yin Fito Na Fito Da Buhari
      • Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamna Jihar Bauchi
      • Ali Nuhu ya mika kyautar Tijjani Ibrahim
      • Wayar Sakataren Majalisar Musulunci Ta Duniya Ta Y...
      • Izala ta Karyata Jita-Jitar Sace Wayar Shaihun Mal...
      • Photos:Gwamna Jihar Kogi Tare Da Matan Sa Uku
      • Abu Daya Ya BamBanta Mulki Buhari Da Na Fir'una - ...
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Kwamishina Na J...
      • Yan Bindiga Sun Halaka Mutane Da Dama A Jihar Zamfara
      • Gwamnatian Jihar Borno Ta Rushe Kantomomin Kananan...
      • Gwamnatin Kano Ta Sake Baiwa Wata 'Yar Fim Din Hau...
      • Azal Part 1
      • Azal Part 2
      • Azal Part 3
      • Azal Part 4
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Yi Afuwa Ga Fursunoni 56
      • Ganduje Ya Caccaki Kwankwaso
      • Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 22 A Wani Ma...
      • An Gano Ma'aikatan Bogi Dubu 22 A Jihar Bauchi
      • Photos: Buhari Ya Isa Kasar Equatorial Guinea
      • Kasar Masar Ta Tsige Ministanta Kan Batanci Ga Ann...
      • Photos: Daga Wajen Bikin Kannywood Award
      • Bama-Bamai Sun Tashi A Cameroun
      • Kungiyar Matasa Magoya Bayan Buhari Sun Karrama Ba...
      • Ganduje Na Shirin Kai Kwankwaso Gaban EFCC
      • Harin Bam Din Kunar Bakin Wake Ya Raunata Sojoji U...
      • An Dawo Da Ruwan Sha Na Dauri A Jihar Sokoto
      • Yar Amana Part 15 (Karshe)
      • Graphic Photos: Mutane 18 Sun Rasa Ransu Sakamakon...
      • Ana Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da 'Yan Boko Hara...
      • Yar Amana Part 14
      • Na Karbowa Faruk Lawan Dala Dubu 100 Daga Wurin Ot...
      • Yar Amana Part 13
      • Aljanu Basu Son Azkar Din Safe
      • Photos: An Kashe 'Yan Boko Haram Da Dama A Jihar B...
      • Ina Sane Da Mawuyacin Halin Da Ake Ciki A Kasar Na...
      • Photos: Ministan Kwadago James Ocholi Ya Mutu A Ha...
      • Yanda Zaka Saya 1GB Da 3GB Akan N200 Da N500 A Lay...
      • Yar Amana Part 12
      • Hukumar SSS Ta Kama Masu Yi Wa Boko Haram Safarar ...
      • Yunwa Da Matsin Lamba Ta Soma Sanya 'Yan Boko Hara...
      • An Gano Iyayen Yarinyar Da Ta Bace A Tsakanin Kadu...
      • Maganin Matsalar Ciwon Fitsari
      • Yar Amana Part 11
      • **AL‘AJABI part 20*
      • Al'ajabi Part 19
      • Gwamna Ganduje Na Kano Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger