1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Uncategories » Al'ajabi Part 19

Al'ajabi Part 19

By Abdul Mk
Add Comment
Saturday, 5 March 2016

**** AL'AJABI PART 19 ****
.
A maimakon na iya cika umarnin da daddy ke bani sai na tsaya ina binshi da kallo kawai, idan na dubeshi sai kuma na juya na dubi faruk dake tsaye ya kasa cewa komai na tbbtr kunnuwansa a bude suke yaji abnd zan iya yi. Alkawarin dana daukarwa kaina na kasancewa da faruk a duk yanayin da yake ciki yasa duk wani tsoro yakau daga zcyta, ni ban wuce na tafi kmr yadda daddy ke cewa ba kuma bance komai ba har sai daya kara buga min tsawa a karona biyu. “Ki wuce mu tafi nace“. Maganar ta daki kwakwalwata, yaune karon farko da daddy ke daka min tsawa kai tsaye haka amma maimakon na firgita sai na kara gyara tsayuwa ma na tsaya kyam nace “daddy! ka dubi grmn Allah da manzonsa karkayiwa faruk haka, ka 2na sanda ya taimakemu ya rufa maka asiri kai kanka dani daduk danginmu, me yasa yanzu mu kuma ba zamu saka masa ba?? Idan wai don ni kakeyi don ka samar min da farin ciki ka rabani da wahala, to ka barni kawai sbd ni farin cikina anan gdn yake, faruk mijina ne har gobe kuma zan iya zama dashi a kowanne yanayi.“
.
Daddy ya zaromin ido yace “gsky na yarda baki da hankali, banda haukanki ina ke ina zama da nakasashshe makaho?? Abin kunyane ma ace kmr ni y‘ata mijinta makaho ne, abnd yayi mana a baya ya wuce mu gaba muke hange idan ke baki da 2nani mu muna dashi kuma bazamu bari wahala ta kasheki a banza ba, ki wuce nace!!“ Fuskata ta canja ma2ka naja da baya nace “Ina me baka hakurin cewa wlh ba inda zanje ba yadda za‘ai na tafi nabar gdn mijina wanda yaso ni sanda kowa ya gujeni yake kyamatata, kuma ba akan wani dalili ba.“ Cikin tsananin AL‘AJABI daddy ya bini da kallo yace “Ni kike gayawa haka??“ Ba tare da tsoro ba nace “Kayi hakuri amma ya zama dole in fadi hakan sbd kokoluwar butulci ne abnd kake so kuma banyi halacci ba idan nayi haka, na zabi na zauna anan har mu2wa tazo ta riskeni.“ Kin zabi wannan makahon akan mu iyayenki?? Daddy ya fada yana me nuno ni. Na gyada kai nace “Eh! haka nake nufi sbd mijina ne ko a wajen Allah hakkinsa a yanzu yafi naku. Hakanan dady yajuya yatafi tare da gargadin bani basu.
.
********************
faruk ne xaune abakin gado yana tatunanin dani kaina bansan me yake tunawaba.. Gyaran murya yayi alamun yanason yace wani abu naisaurin dago dakaina..yace HUMAIRAH.!! Nace na'am yace kishirya gobe zamuje gidanku."! Yinme? natan bayeshi..zamuje muba dady haquri akan abin daya faru.. Da SAFE WAJEN KARFE 10;00 ranar asabr..... Tsawon min2na talatin muka dauka sannan muka gama shirye-shiryen tafiya, abinda ya bani mamaki yadda faruk keyi tamkar zamu inda ba zamu dawo ba. Bayan mun gama kuma yace na rufe duk wasu kofofin gidan na ko‘ina, cikin rashin fahimta nace “wai faruk ina zamu ne?? Ina tsammanin cewa kayi gdnmu zamu mu dawo?? Meye kuma na sai mun garkame kofofi?? Faruk yadan hade fuska yace “ba gdnku zamu ba siyar dake zanje inyi.“ Duk da yanayin da nake ciki sai da nayi dariya na kada kai tare da cewa “Ba haka nake nufi ba faruk abin ne kawai ke bani mamaki,“Na dan taka daga gbnsa izuwa kan kujerar da hijabina yake, na kara yin dariya a karona biyu nace “wai ka siyar dani, ashema zaka iya siyar da kanka kenan??“ Naja sandarsa muka wuce kai tsaye izuwa waje tare da cgb da hira har muka fito izuwa harabar gdn muka zarce izuwa inda motar faruk take, na budewa faruk kofar ya shiga na mayar na rufe tare da zagayawa na shiga na tuka motar muka tafi.
.
Ckn nishadi muke tafiya ina sanar dashi duk wani wuri da muka gifta ko wani abu daya faru dai-dai sanda zamu gifta, a haka har muka iso tsaleliyar katafariyar unguwar, SARAUNIYA STREET!! makeken Allon dake kafe yayi mana maraba. 2n daga nan fuskata ta fara canjawa shekara daya curr kenan rabona da mahaifata na fara tuno rayuwar data faru dani a baya, na fara 2no lokutan baya sanda a wannan hanyar ake tukani a tsaleliyar mota, sanda nake takama ina fankama, nake ji da kaina. Ba yanzu da rayuwa ta canja ni ta karfin tsiya ba. A hankali muka cgb da ratsa kyawawan gine-ginen dake hamshakiyar unguwar da duk wanda ka gani a cknta to ya wuce raini, har muka iso tsalelen gdn namu. hmm... birki naci kawai a gbn gidan ina kallonsa, da ace wani zaizo wucewa yaga motar danake cknta da yadda na koma idan zanyi rantsuwa nan gdnmu ne bazai yarda ba. A hankali na danna worn har sau uku a hankali karamar kofar ta bude me bude gate din yabi motarmu da wani wulakantaccen kallo naji sanda kasa-kasa yake cewa “Bafa kowanne talaka ke shiga gdn nan ba.“ Waye ne?? Ya tambaya. Na sauke glass din motar a hnkl na leko da kaina waje, 2n kafin nace komai yaja da baya adan tsorace ‘ranki ya dade!!‘ Ya juya da sauri ya koma, jim kadan tafkeken gate din ya fara budewa. Naja motar izuwa harabar gdn nayi parking tare da fitowa ina me bin harabar gdn da kll sashe zuwa sashe. Abubuwa da yawa suka fara dawo min, duk inda na kalla sai wani abu ya fado min wanda faru a dai-dai wajen. Idona ya ciko da kwalla. Dai-dai lkcn ne faruk ya fito daga ckn motar wanda hakan ya dawo da hankalina gareshi na tako naja sandarsa muka nufi ckn gdn. Ma‘aikatan gdn kuwa sunyi dandazo sai gaisheni suke duk wanda na gifta ta kusa dashi, wasu ma harna fara manta sunansu. Da sallamarmu muka shigo tafkeken kayataccen falon, ba kowa sai hafsa y‘ar aiki tsaye a gbn plasma dake kafe tana y‘an goge-goge. Ta amsa sllmr tare da juyowa muna hada ido ta dafe kirji, LAH! aunty humaira!.
.
Hajiya! Hajiya!! Ga humaira tazo. Da sauri momi tare da daddy suka fito, momi ta dubeta tace “meye??“ hafsa tayi nuni damu. Dukkansu sukai turus suna kllnmu, momi ta dubi hafsa tace “To na gansu jeki.“ Hafsa ta ajiye duster dake hannunta ta juya tare dan dago min hannu tana murmushi, na gyada mata kai kawai ta fice. Daddy wanda ya kllmu ya dauke kai yaci gaba da gyara maballin rigarsa lkc guda ya dago kai ckn tsawa yace “uban me kuka zo yimin a gd?? Meya kawo ku??“ Na dan kara matsawa gaf da faruk nace “ka fada masa abnd kace kazo ka sanar masa kawai mu tafi.“ Faruk ya gyara tsayuwa yace “Zuwa nayi don na sanar dakai abnd nasan dole sai kayi dariya, abnd nasan shi kake so kaji kuma shi kake so ya faru. Insha-Allahu daga yau ka daina tsanata kuma komai yazo karshe.“ Faruk yaja hannuna izuwa kan kujera muka zauna. Momi da daddy ma suka zauna kunnuwanmu duk a bude so muke kawai muji me faruk zai fada. faruk yace “Alhaji na sani duk duniya ba wanda kake so kamar y‘arka guda daya wato humaira, sannan kuma ba wanda ka tsana kmr ni faruk sbd dalilai da yawa, musamman yanzu da dalili me karfi ya karu akan nada. Banga laifinka ba don kana son kwatowa y‘arka yanci donta rayu ckn rayuwa me dadi da nayi 2nani ma sai naga hakika kafini gsky. Nayi iya nazarin da zanyi na gano cewa zamana da humaira babu komai a ciki face takaici da damuwa....“ Na katseshi da karfi nace “FARUK!!“ ya daga min hannu da fadin ‘ HUMAIRA! minti daya.‘ ya dora da cewa “akwai cutarwa kwarai kmr yadda kake fada idan naci gaba da zama da humaira a haka kuma nima bazan so ta rayu har ta mu2 da bakin ciki ba don haka gata na dawo maka da ita har gida kmr yadda ka nema kuma zan tafi na.....“
.
Nayi saurin mikewa tsaye nayi dawurwura a guri daya naja da baya da sauri na fizgo wata sharbebiyar wuka na dan yanki hannuna kadan jini yayi tsartuwa kai tsaye na wuce da ita wuyana. daddy da momi suka mike da sauri tare da zaro ido, momi tadanyi kara da fadin “iohhh!!!!! humai...“ Faruk ya mike tare da cewa “humaira me kika dauka??“ Ba tare da tsoro ba nace “WUKA!! wuka ce faruk! kuma zan kashe kaina idan har ka tafi ka barni.“ Ya tako izuwa inda yake jin motsina ya tsaya cak a gabana yace “Karkiyi haka!! duk tsananin tashin hankali da ukuba kada kiyi yunkurin kashe kanki domin tashin hankalin da zaki tarar yafi wannan, zaifi ki nemi wata mafitar amma ba wannan ba. Ya miko hannunsa tare da cewa “bani wukar.“ Nabi fuskarsa da kallo wadda keda tasirin saurin sani ko hanani da kallo na saki wuka kasa na rike hannunsa nace “Karkayimin haka?? Nice fa humaira koka manta ne?? Kace ba zaka tafi ba don Allah kaji?? Kace da wasa kake faruk!! Ya banbare hannuna daga nasa yaja da baya yace “bakin alkalami ya bushe ba yadda muka iya, don kin rabu dani ba yana nufin shikenan ba. Kece dai humairar nan ta baya zaki samu wanda yafini kiyi rayuwar farin ciki. Ki manta da ba2na kawai ki dauka baki sanni ba a rywrki ki shimfida sbwr ryw, nina tafi.“ Ya kai karshen maganar ya juya ya nufi hanyar fita..
.
Natausayama faruq..!

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 10:12
Title : Al'ajabi Part 19
Description : **** AL'AJABI PART 19 **** . A maimakon na iya cika umarnin da daddy ke bani sai na tsaya ina binshi da kallo kawai, idan na dubeshi ...
Rating : 5
Related Posts:

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Al'ajabi Part 19"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ▼  March (128)
      • Photos: Musulmi Ya Koma Haushin Kare Bayan Ya Je C...
      • Azal Part 6
      • Azal Part 5
      • Ana Sharrin Tsige Shugaba Kasar Afirka Ta Kudu
      • Photos: Buhari Ya Isa Birnin Washington
      • Photos: Daga Wajen Jana'izar Kanal Suma'ila Inusa
      • Ko Mahaifina Ya Zagi Buhari Sai Na Zage Shi - Wan...
      • Photos: Yan Shi'a Sama Da Dubu Goma Sunyi Zanga-Za...
      • Sojojin Najeriya Sun Hana 'Yan Shi'a Yin Taro A Ka...
      • Gwamnatin Kano Ta Shiga Batun Farashin Ruwan Leda
      • Gobara A Kasuwar Ikom Dake Jihar Cross River
      • Yanda Zaka Sace Zuciyan Yarinya.
      • Anyi Taron Marubuta Litattafan Hausa A Kano
      • Kachikwu Ya Ba Yan Nijeriya Hakuri Akan Matsalar M...
      • Photos: Atiku Abubakar Yayin Ci Abinci Da Yan Gudu...
      • Graphic Photos: Sojoji Sun Katse Harin 'Yan Boko H...
      • An Kashe Hafsan Sojan Da Aka Sace
      • Gaskiya Buhari Ya Yi Matukar Taka Rawar Gani Wajen...
      • Photos: Obasanjo Ya Ziyarci Jihar Borno
      • Bola Tinubu Ya Caccaki Ibe Kachikwu Akan Matsalar Mai
      • Wata Budurwa Ta Sa An Kashe Wani Dan Acaba
      • Photos: Daga Wajen Bikin Producer Kannywood Abdul ...
      • Photos: Sabin Hotuna Rahma Sadau
      • A Daina Sa Wa Gwamnatin Bubari Ido - IBB
      • Photos: Ganduje Ya Ziyarci Kasuwar Sabon Gari
      • El-Rufa'i Da Mataimakin Sa Sunyi Mare-Mare
      • Sheik Sani Yahaya Jingir Na Raye Bai Mutu Ba
      • Gobara Ta Tashi A Kasuwar Sabon Gari A Jihar Kano
      • Photos: Sojojin Najeriya Sun kashe Yan Boko Haram ...
      • Matsayain Zawarawa Da 'Yan Mata A Gwamnatin Ganduje
      • Photos: El-Rufai Ya Gana Da Yan Wasan Super Eagles
      • Boko Haram Sun Sace Mata 16 A Garin Madagali
      • An Daure Adam Johnson Shekara Shida
      • Photos: Anyi Hukunci Ma Wasu Mazinata Uku A Kasar ...
      • Video: Abubakar Shekau Ya Mika Wuya
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Kwamitin Da Za Ta Bin...
      • Hukumar Kwastan Ta Sake Hana Shigo Da Shinkafa
      • Allah Yana Fushi Da Buhari - Fayose
      • Majalisa ta zartar da kasafin kudin 2016
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Sanya Naira Bilyan 350 A F...
      • Allah Ya ISA Ban Yafe Ba Part 14
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 15
      • An Zargi Gwamnatin Jihar Bauchi Da Karbar Na Goro ...
      • Video: Sasanta Ganduje Da Kwankwaso
      • A Gaban Idona Sojoji Suka Hallaka 'Yan Uwana Uku, ...
      • Buhari Ya Bukaci Bankuna Su Baiwa Manoma Rance Dom...
      • Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Boko Haram 58 A Kau...
      • Gwamnatin Buhari Ta Kwace Kadororin Tsofin Gwamnon...
      • Hukunci Wanda Ya Kashe Dan Fashi
      • Graphic Photos: Barayin Shanu Sun Kashe Mutane 20 ...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Yan Shi'a Sun Gurfanar Da Sojojin Najeriya Gaban K...
      • Majalisar ASA Na Shirin Yin Fito Na Fito Da Buhari
      • Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamna Jihar Bauchi
      • Ali Nuhu ya mika kyautar Tijjani Ibrahim
      • Wayar Sakataren Majalisar Musulunci Ta Duniya Ta Y...
      • Izala ta Karyata Jita-Jitar Sace Wayar Shaihun Mal...
      • Photos:Gwamna Jihar Kogi Tare Da Matan Sa Uku
      • Abu Daya Ya BamBanta Mulki Buhari Da Na Fir'una - ...
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Kwamishina Na J...
      • Yan Bindiga Sun Halaka Mutane Da Dama A Jihar Zamfara
      • Gwamnatian Jihar Borno Ta Rushe Kantomomin Kananan...
      • Gwamnatin Kano Ta Sake Baiwa Wata 'Yar Fim Din Hau...
      • Azal Part 1
      • Azal Part 2
      • Azal Part 3
      • Azal Part 4
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Yi Afuwa Ga Fursunoni 56
      • Ganduje Ya Caccaki Kwankwaso
      • Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 22 A Wani Ma...
      • An Gano Ma'aikatan Bogi Dubu 22 A Jihar Bauchi
      • Photos: Buhari Ya Isa Kasar Equatorial Guinea
      • Kasar Masar Ta Tsige Ministanta Kan Batanci Ga Ann...
      • Photos: Daga Wajen Bikin Kannywood Award
      • Bama-Bamai Sun Tashi A Cameroun
      • Kungiyar Matasa Magoya Bayan Buhari Sun Karrama Ba...
      • Ganduje Na Shirin Kai Kwankwaso Gaban EFCC
      • Harin Bam Din Kunar Bakin Wake Ya Raunata Sojoji U...
      • An Dawo Da Ruwan Sha Na Dauri A Jihar Sokoto
      • Yar Amana Part 15 (Karshe)
      • Graphic Photos: Mutane 18 Sun Rasa Ransu Sakamakon...
      • Ana Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da 'Yan Boko Hara...
      • Yar Amana Part 14
      • Na Karbowa Faruk Lawan Dala Dubu 100 Daga Wurin Ot...
      • Yar Amana Part 13
      • Aljanu Basu Son Azkar Din Safe
      • Photos: An Kashe 'Yan Boko Haram Da Dama A Jihar B...
      • Ina Sane Da Mawuyacin Halin Da Ake Ciki A Kasar Na...
      • Photos: Ministan Kwadago James Ocholi Ya Mutu A Ha...
      • Yanda Zaka Saya 1GB Da 3GB Akan N200 Da N500 A Lay...
      • Yar Amana Part 12
      • Hukumar SSS Ta Kama Masu Yi Wa Boko Haram Safarar ...
      • Yunwa Da Matsin Lamba Ta Soma Sanya 'Yan Boko Hara...
      • An Gano Iyayen Yarinyar Da Ta Bace A Tsakanin Kadu...
      • Maganin Matsalar Ciwon Fitsari
      • Yar Amana Part 11
      • **AL‘AJABI part 20*
      • Al'ajabi Part 19
      • Gwamna Ganduje Na Kano Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Zuwa Da Budurwa Yawon Duniya ( Kalli Kaci Dariya)
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Sadiya Gombe Ft Al'ameen Bauchi (Ra'ayin Ki Ne Nawa) Sabuwar Waka
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger