1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Yar Amana Part 15 (Karshe)

Yar Amana Part 15 (Karshe)

By Abdul Mk
Add Comment
Wednesday, 9 March 2016

bawai ana kiranta da sunan ne kawai ba tbbs ita y'ar amanar ce da gaske, wacce aka bar min ita sbd da yarda akan cewa zan iya rike amanarta.

A duk sanda na dubi fuskarta ina ganinta kamar ta mahaifinta ce wanda yayi min komai a rywr duniya, ya mayar dani mutum ya taimakemu sanda muke tsananin bukatar taimako.

2n sanda na samu y'ar amana naji a jikina cewa na samu y'ar da zanyi alfahari da ita. *duk da cewa a wancan lokacin bani da wani sani akan yadda zan tafiyar da makudan kudin amanar da aka bari a hannuna amma nayi kokari na shiga kasuwanci dasu kuma Allah yasa musu albarka ckn sauri suka fara habaka, byn tsawon lkc ne kuma muka tattaro muka baro katsina izuwa kano da zama kasancewarta cibiyar kasuwanci wanda anan na kara habaka har nakai matsayin da nake kai a halin yanzu.

Duk abnd na mallaka ciki da waje babu koda sisin kwabo nawa a ciki duka mallakar Y'AR AMANA ne!!"

Yayi nuni da nusaiba byn da hannayensa.

Abba ya kawo dogon numfashi bayan daya gama dogon jawabin ya kara da cewa "wannan ne dlln da yasa bana bari ta nemi wani abu ta rasa, nake yi mata duk irin nau'in kyautar daya kamata da ita domin daga cikin dukiyar tane.

Nake kokarin janta izuwa wuraren da muke aiwatar da kasuwancinmu domin taga yadda ake juya dukiyarta, na tbbtr yanzu kowa zai yadda ina da dalili ko??"

ya tambaya yana me dubansu dukkansu.

Ba tare da gajiyawa ba abba yace "albarkacin dukiyar y'ar amana nakai duk inda nakai a ryw, sannan albarkacinta ne iyami taje hajji wanda yasa aka daina kiranta da sunan iyami sai dai hajiya."

A hnkl kuma hannunsa ya dawo nuni ga farida ckn tsawa yace "albarkacin dukiyarta kika rayu cikin jin dadi da walwala ba ckn wahala da ukuba ba, kike cin me kyau kisha me kyau wanda yasa kika girma da farinki baki kode ba.

Kika je makaranta me tsada, kike hawa mota me tsada sannan kike sa sutura me tsada wanda har ya saki gadara..."

farida tuni hannunta ke dore bisa kanta hawaye na kwararowa daga idanunta kmr ruwan sama, bin y'an falon kawai take da kallo daya bayan daya.

Abba ya kara daga murya yace "nasan yanzu kinji asalinki ko??

Kinji koke wacece da kuma yadda akai aka sameki??

Toga hanya nan zaki iya tafiya.

Yayi nuni da hanyar fita.

A hnkl ta zamo daga kan kujerar sautin kukanta ya fito fili, ckn sheshsheka tace "wlh abba dama karya nake ina fada ne kawai amma ba inda na isa na tafi, bani da kowa idan ba ku ba, bani da wadanda suka fiku...

Rashin sani da kuma gajeren 2nani yasa na aikata abinda na aikata sai yanzu na tbbtr da cewa jikina karya yake yimin yake bani cewa ni wata ce, ashe ni ba kowa bace face wulakantacciya kuma tsintacciya.

Abba na amince da duk hukuncin ko horon da zakayimin amma ka barni a cknku naci gaba da ryw sbd ku kadai gareni..."

ta zarce da kukan wanda ke tsuma zuciyar duk wanda ke falon.

Nusaiba ta share kwallar dake idonta ta kama hannun farida tana yi mata nuni data dawo ta zauna, maimakon tayi hakan sai tabita da kallo gami da cewa "na dade ina taka ki yadda raina ke so, ina cin zarafinki na muzanta miki gami da bata miki.

Nasha ce miki shegiya ashe ban sani ba nice ma shegiyar..

lkc yayi da kema zaki rama duk abnd nayi miki sbd kinfini komai, wlh nusaiba kinfi karfina gaba da baya."

nusaiba ta jawota kan kujerar tasa hannunta ta goge hawayen dake zuba a idanunta ckn grgz kai tace "ki daina cewa haka sbd abu ne da bazai taba faruwa ba har abada, kinfi karfin na wulakantaki har abada.

Ke y'ar uwata ce zan fadi haka a hnkl ko kuma da karfi, anan ko kuma a ko'ina bana shayi.

Kada wannan lbrn yasa kiji wani abu sbd dama ba wanda ya koreki kuma ba wanda zai koreki har abada. Kalli.....!"

ta fada tare da yin nuni da momi tace "wannan itace mahaifiyarki ita ta shayar dake ta raineki har zuwa girmanki".

Tayi nuni da Abba tace "wannan kuma shine mahaifinki ki fada a ko'ina kada kiji komai sunanki FARIDA JAMIL ba wanda ya isa ya canjashi daga haka."

farida ta sake fashewa da kuka da sauri suka rungume juna ita da nusaiba. Bayan kamar min2na 15 ne komai ya dawo dai-dai, har yanzu nusaiba, farida da usman zaune suke a kujerun dake jere suna fuskantar kujerun da abba da momi ke zaune.

Nusaiba tace "ka gani ko abba?? Wani sirrin boyeshi bashi da wani amfani, da ace an fada mana yadda abin yake da mun dade da zama zuri'a me cike da so da aminci amma ina fatan yau ta zama ranar karshe ta bakin ciki a wannan gdn.

Abba kuma ina rokon alfarma daya don Allah!" da sauri yace "wace irin alfarma y'ar amana??"

idonta ya ciko da kwallah tace "ina so kakai ni kabarin mahaifana koda sau daya ne tak! Don nayi musu addu'a." farida ta dubeta tace "zan rakaki muje tare."

to y'ar uwata.

Nusaiba ta fada.

Usman yayi saurin yin nuni da hannunsa yace "nima zanje."

A karon farko fuskokinsu dukka suka fadada da murmushi..
Abba yayi murmushi yace "to yar amana zan kaiki ko yanzu kike so zan tashi mu tafi."

tayi saurin grgz kai tace "A'a ba yanzu ba duk sanda ka samu dama zamu tafi, amma abba baka ce komai ba don Allah kace ka yafe mata."

ya grgz kai yace "ni bata yimin laifin komai ba amma dai hkn izinah ne a gareta da duk me sha'awar hali irin nata."

nusaiba tace "momi fa baki ce komai ba!!" ta kada kai tace "to me zance??

Shiru ma ai magana ce musamman a irin wannan yanayin."

duk sukai dariya, nusaiban ta juyo ga usman tace "saura kai! Kai kadai kaji lbrnmu da tarihin rywrmu Don Allah ka rike mana sirrinmu."

yayi murmushi yace "nima ai dan gdn nan ne ko kin manta ne??

Idan zan tona sirrin gdnnan ashe zan iya tona nawa asirin kenan??

Sanin haka yasa abba ya yarda dani tayaya zanyi wasa da wannan damar. Abba ya mike tare da takawa kadan yace "idan ka samu dama ka 2romin iyayenka zamuyi magana dasu."

usman yadan juyo suka hada ido da nusaiba sukayi murmushi a tare ya juyar da kansa yace "ka shirya zuwansu a gobe ma sbd a yau dinnan zan tafi kaduna."

abba ya gyada kai kawai yace "kana da sa'a tunda na dauki kadara mafi girma na baka.."

yana me nufar dakinsa ya karasa zancen da cewa "amma kabi a hnkl ka kuma kula da ita sbd akanta zan iya fada da kowa, kai! Zan iya yaki da uban kowa a duniyar nan."

dukkansu suka rufe bakinsu sai daya shige dakin suka tuntsire da dariya, momi ta mike tare da cewa "to sai ka shirya kadai ji."

ta wuce tana dariya.

Zuwa can farida tadan gyara zama ta dubi usman tace "yauwa yayana ina neman yafiya sbd kana daya daga cikin wadanda na batawa a baya da kalamai marasa dadi don Allah kayi hkr, ban manta da shawarar daka bani ba kuma zanyi amfani da ita.

Yayi murmushi yace "karki damu kanwata ya riga ya wuce, kuma wulakanci da girman kai kawai zaki daina amma banda jan ajin nan sbd abin birgewa ne.

Duk sukai dariya.

Ya mike tare da cewa "to nima fa tfy zanyi sbd akwai bbr tfy a tare dani kaduna one way from here."

farida tace "to Allah ya tsare sai ka dawo." ya gyada kai kawai yayi waje.

To kije ki raka shi mana.

Farida ta fada sanda ta zungureta byn ya fita, nusaiba tayi murmushi kawai ta mike ta bi bayansa.

Dai-dai sanda ya isa jikin motar tashi dake a faffadar hrbr gdn ne ta karaso tare da cewa "wai da gaske kadunan zaka tafi??"

uhm! Wlh can zan tafi.

Ya fada sanda ya dubeta.

Ta tabe baki tace "amma kai dai ka fiye gaggawa wlh."

ya gyada kai yace "eh! Indai akanki ne abnd yafi gaggawa ma zanyi."

ta kauda kai tace "towai ma kaje kace musu me??"

yayi murmushi tare da dora hannunsa daya akan saman motar yace "Ahh! Nace musu na samu y'ar amana mana".

Tayi dariya tare da ja da baya tace "to Allah ya bada sa'a."

"ameen" ya amsa tare da bude kofar motar tasa ta zunburo baki tace "kuma ba zaka cemin 'sai na dawo' ba??"

yayi murmushi yace "to sai na dawo".

Tayi dariya tare da cewa "To Allah ya dawo min dakai lfy."

yayi dryr shima tare da shigewa motar tasa ya juya yabar harabar gdn bynda ya daga mata hannu, har sai daya fice sannan ta juya ta koma izuwa ckn gdn. Gaba daya farin cikin duniyar nan ya gama tattare mata yau, ji take kmr anyi mata albishir da aljanna.

*Zaune suke su biyu a falon sun hade rai kmr an aiko musu da sakon mu2wa, tana shigowa momi ta mike tare da cewa "ke nusaiba gdn uban wa kika je??"

tayi shiru kawai bakinta na rawa, farida dake gaf da momi tace "ba magana akeyi miki ba??"

ckn rawar murya tace "usman.. Na raka ya tafi.."

wa kika tambaya zaki rakashi?? Zo nan.

Momi ta fada ckn tsawa " a hnkl ta tawo jikinta na rawa ta tsaya a gbnsu.

Farida ta zaro ido gami da nuna y'ar amana tace "kin ganta sai wani kyarma take."

duk suka fashe da dariya tare da rungume juna ckn farin ciki da nishadi.

*** ¤¤¤ *** ¤¤¤ **** ¤¤¤ ****

Karshe.

ALHAMDULILLAH!!Mun kammala da wannan fatan an nishadantu gdy me yawa ga masu bibiyata tun daga farko har zuwa karshe, sai mun hadu a wani lkcn kuma.

Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter


Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 19:00
In Hausa Novels
Yar Amana Part 15 (Karshe) Title : Yar Amana Part 15 (Karshe)
Description : bawai ana kiranta da sunan ne kawai ba tbbs ita y'ar amanar ce da gaske, wacce aka bar min ita sbd da yarda akan cewa zan iya rike aman...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Yar Amana Part 15 (Karshe) "

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ▼  March (128)
      • Photos: Musulmi Ya Koma Haushin Kare Bayan Ya Je C...
      • Azal Part 6
      • Azal Part 5
      • Ana Sharrin Tsige Shugaba Kasar Afirka Ta Kudu
      • Photos: Buhari Ya Isa Birnin Washington
      • Photos: Daga Wajen Jana'izar Kanal Suma'ila Inusa
      • Ko Mahaifina Ya Zagi Buhari Sai Na Zage Shi - Wan...
      • Photos: Yan Shi'a Sama Da Dubu Goma Sunyi Zanga-Za...
      • Sojojin Najeriya Sun Hana 'Yan Shi'a Yin Taro A Ka...
      • Gwamnatin Kano Ta Shiga Batun Farashin Ruwan Leda
      • Gobara A Kasuwar Ikom Dake Jihar Cross River
      • Yanda Zaka Sace Zuciyan Yarinya.
      • Anyi Taron Marubuta Litattafan Hausa A Kano
      • Kachikwu Ya Ba Yan Nijeriya Hakuri Akan Matsalar M...
      • Photos: Atiku Abubakar Yayin Ci Abinci Da Yan Gudu...
      • Graphic Photos: Sojoji Sun Katse Harin 'Yan Boko H...
      • An Kashe Hafsan Sojan Da Aka Sace
      • Gaskiya Buhari Ya Yi Matukar Taka Rawar Gani Wajen...
      • Photos: Obasanjo Ya Ziyarci Jihar Borno
      • Bola Tinubu Ya Caccaki Ibe Kachikwu Akan Matsalar Mai
      • Wata Budurwa Ta Sa An Kashe Wani Dan Acaba
      • Photos: Daga Wajen Bikin Producer Kannywood Abdul ...
      • Photos: Sabin Hotuna Rahma Sadau
      • A Daina Sa Wa Gwamnatin Bubari Ido - IBB
      • Photos: Ganduje Ya Ziyarci Kasuwar Sabon Gari
      • El-Rufa'i Da Mataimakin Sa Sunyi Mare-Mare
      • Sheik Sani Yahaya Jingir Na Raye Bai Mutu Ba
      • Gobara Ta Tashi A Kasuwar Sabon Gari A Jihar Kano
      • Photos: Sojojin Najeriya Sun kashe Yan Boko Haram ...
      • Matsayain Zawarawa Da 'Yan Mata A Gwamnatin Ganduje
      • Photos: El-Rufai Ya Gana Da Yan Wasan Super Eagles
      • Boko Haram Sun Sace Mata 16 A Garin Madagali
      • An Daure Adam Johnson Shekara Shida
      • Photos: Anyi Hukunci Ma Wasu Mazinata Uku A Kasar ...
      • Video: Abubakar Shekau Ya Mika Wuya
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Kwamitin Da Za Ta Bin...
      • Hukumar Kwastan Ta Sake Hana Shigo Da Shinkafa
      • Allah Yana Fushi Da Buhari - Fayose
      • Majalisa ta zartar da kasafin kudin 2016
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Sanya Naira Bilyan 350 A F...
      • Allah Ya ISA Ban Yafe Ba Part 14
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 15
      • An Zargi Gwamnatin Jihar Bauchi Da Karbar Na Goro ...
      • Video: Sasanta Ganduje Da Kwankwaso
      • A Gaban Idona Sojoji Suka Hallaka 'Yan Uwana Uku, ...
      • Buhari Ya Bukaci Bankuna Su Baiwa Manoma Rance Dom...
      • Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Boko Haram 58 A Kau...
      • Gwamnatin Buhari Ta Kwace Kadororin Tsofin Gwamnon...
      • Hukunci Wanda Ya Kashe Dan Fashi
      • Graphic Photos: Barayin Shanu Sun Kashe Mutane 20 ...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Yan Shi'a Sun Gurfanar Da Sojojin Najeriya Gaban K...
      • Majalisar ASA Na Shirin Yin Fito Na Fito Da Buhari
      • Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamna Jihar Bauchi
      • Ali Nuhu ya mika kyautar Tijjani Ibrahim
      • Wayar Sakataren Majalisar Musulunci Ta Duniya Ta Y...
      • Izala ta Karyata Jita-Jitar Sace Wayar Shaihun Mal...
      • Photos:Gwamna Jihar Kogi Tare Da Matan Sa Uku
      • Abu Daya Ya BamBanta Mulki Buhari Da Na Fir'una - ...
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Kwamishina Na J...
      • Yan Bindiga Sun Halaka Mutane Da Dama A Jihar Zamfara
      • Gwamnatian Jihar Borno Ta Rushe Kantomomin Kananan...
      • Gwamnatin Kano Ta Sake Baiwa Wata 'Yar Fim Din Hau...
      • Azal Part 1
      • Azal Part 2
      • Azal Part 3
      • Azal Part 4
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Yi Afuwa Ga Fursunoni 56
      • Ganduje Ya Caccaki Kwankwaso
      • Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 22 A Wani Ma...
      • An Gano Ma'aikatan Bogi Dubu 22 A Jihar Bauchi
      • Photos: Buhari Ya Isa Kasar Equatorial Guinea
      • Kasar Masar Ta Tsige Ministanta Kan Batanci Ga Ann...
      • Photos: Daga Wajen Bikin Kannywood Award
      • Bama-Bamai Sun Tashi A Cameroun
      • Kungiyar Matasa Magoya Bayan Buhari Sun Karrama Ba...
      • Ganduje Na Shirin Kai Kwankwaso Gaban EFCC
      • Harin Bam Din Kunar Bakin Wake Ya Raunata Sojoji U...
      • An Dawo Da Ruwan Sha Na Dauri A Jihar Sokoto
      • Yar Amana Part 15 (Karshe)
      • Graphic Photos: Mutane 18 Sun Rasa Ransu Sakamakon...
      • Ana Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da 'Yan Boko Hara...
      • Yar Amana Part 14
      • Na Karbowa Faruk Lawan Dala Dubu 100 Daga Wurin Ot...
      • Yar Amana Part 13
      • Aljanu Basu Son Azkar Din Safe
      • Photos: An Kashe 'Yan Boko Haram Da Dama A Jihar B...
      • Ina Sane Da Mawuyacin Halin Da Ake Ciki A Kasar Na...
      • Photos: Ministan Kwadago James Ocholi Ya Mutu A Ha...
      • Yanda Zaka Saya 1GB Da 3GB Akan N200 Da N500 A Lay...
      • Yar Amana Part 12
      • Hukumar SSS Ta Kama Masu Yi Wa Boko Haram Safarar ...
      • Yunwa Da Matsin Lamba Ta Soma Sanya 'Yan Boko Hara...
      • An Gano Iyayen Yarinyar Da Ta Bace A Tsakanin Kadu...
      • Maganin Matsalar Ciwon Fitsari
      • Yar Amana Part 11
      • **AL‘AJABI part 20*
      • Al'ajabi Part 19
      • Gwamna Ganduje Na Kano Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger