1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Yar Amana Part 7

Yar Amana Part 7

By Abdul Mk
Add Comment
Tuesday, 1 March 2016
Y'AR AMANA Part 7
wth==>Aßdool-azeez ßeen Aßoußakar
** shewar tasu ta zagaye ilahirin makarantar har wadanda ba'a wajen suke ba sai da suka dauka, a hnkl me suna ibrahim din ya tako ckn kasa da murya yacewa nusaiba "yar amana waccan faridar taki tana da matsala ki rinka yi mata fada koda dai mu ba zamu taba dai-daitawa da ita ba."
me yasa???
Tayi saurin tambaya.
Sbd batayi ba ko kadan.
Ta kauda kai izuwa inda farida suke zaune su biyu da kawarta ta dawo gareshi tadan bata rai tace "kaga ya isheka to!! Karka kara gaya mata haka sbd yar uwata ce idan ka tabata ni ka taba, don haka don Allah ka bari komu bata."
Yayi saurin cewa "a'a rufa min asiri! Idan kika bata dani ai na shiga uku a makarantar nan, a hnkl yaja da baya da cewa "muna jiranki a class fa!! Kada ki manta."
tabisu da kll kawai yadda suke nufar ajin daukar lakcar tamkar itace lecturer din.
*Zaune suke su biyu bisa wani dan dakali dake faffadar harabar, kasancewar hali yazo daya yasa suke tare koda yaushe a makarantar. Wai ya naga duk an tafi class ne gashi kuma lecturer baizo ba??
Hadiza ta tambayi farida ckn salon munafunci.
Faridan ba tare data dubeta ba tace "zai wuci wannan banzar ce zatayi musu bita, kinsan ba laifi ajin namu ya tara dakikai masu yawa."
hadiza ta dauke kai tace "ba haka bane sister din taki ce kwanyarta babba ce, duk yadda ka fahimci abu idan kazo gbnta sai kaga baka fahimci komai ba ko zamu je ne muma zamu karu fa!."
da sauri ta harareta tace "kema banza ce wani lkcn fa! Muje ina??
Ita ta isa na zauna ta karantar dani??
Allah ya sawwake."
takai karshen maganar ckn gadara.
Hadiza ta kyalkyale da dariya tace "baki da dama kawas! Bakya dagawa gajar kafa ko kadan."
tayaya zan saurara mata??
ki bari ma ina gaf da binciko wani abu indai yazo min a dai-dai to nusaiba da kafarta sai ta gudu daga gdnmu wlh. Farida takai karshen maganar sanda suka fashe da dariya tare da tafawa, ckn dariyar hadiza tace "amma kada fa kaza ta tono wukar yankata!!"
ina! wannan kazar hatsin cinta zata tono. Suka zarce da dryr.
Basu tashi ba sai da suka hangi lecturer dinsu.
*** Sai can misalin karfe 1:30pm tsilli-tsillin dalibai suka fara fitowa, y'ar amana na daya daga ckn na farko-farkon kai tsaye jikin wata bishiya ta dosa wacce daga ita zuwa motar data kawosu tazarar bata da yawa ta jingina a jknta.
Hnnta rike yake da zundumemiyar jakarta yayinda bironta ke makale tsakanin y'an yatsunta, tsayuwarta keda wuya ta fara hange-hangen ganin farida ta fito sun tafi domin tuni direbansu ya iso.
Sai can jimawa data rasa abnd zatai ta dago biron dake hnnta ta fara zanawa a hnnta sai dai ina! Tuni ya dauke baya zana komai, ta tabe baki da cewa "kai! Anyi banzan biro wlh allah yasa ma ba'a class yayimin haka ba."
Ta cillar da biron duk da cewa batasan inda ta jefashi ba, karar dirarsa a jikin mu2m kawai taji kirjinta ya doka da karfi, kada dai ace ta jefi wani dashi??"
tambayar da tayiwa kanta kenan tayi saurin dago kai izuwa inda ta jefa biron hannunta akan bakinta ckn jimami sai dai lkc daya tayi saurin canjawa sanda suka hada ido.
Tun daga kalarsa da shigarsa ta dan kwalisa na gaske, kyakykyawa da sigar kyan hali ke rubuce a fuskarsa ta kara tbbtrwa lallai shi din ne.
USMAN!! Me kuma ya kawoka makarantarmu??
Abnd bakinta yayi saurin tambaya kenan. Ya kauda kyakykyawan ruwan kasar glass dake da fadin karawa fuska kwarjini dake idonsa ya kllt sosai tare da sakin murmushi byn daya tbbtr ita dince, a hnkl ya tako da cewa "ni dama ai a NBC UNIVERSITY nake kara2 nan kenan."
amma me yasa bamu taba haduwa ba?? Ta sake tambayarsa.
Ya karaso inda take sannan yace "department dinmu ne ba daya ba kinga abune mawuyaci mu hadu, yanzun ma wajen abokina nazo ashe rabon kaddara ta sake hadamu ne."
ya sake yin murmushi yace "2n sanda kika cemin sunanki Y'AR AMANA nasan ba'a sannan nasan sunan ba tbbs ina jin sunan a wani wurin, sbd sunan ya zagaye kaf fadin jami'ar nan a yanzu kin yarda nasanki a kunne tun tuni??"
Kafin ta bashi amsa ya dora da cewa "Bama dai wannan ba me yasa kika kwala min biro haka kawai??
Ko kinsan idan nakaiki kara sai an ciki tara??" dariya tadan kwace mata tace "ko zaka jaraba ne??"
waneni??
Ai idan da zanyi haka toda zaman makarantar nan sai ya gagareni sbd y'an department dinnan naku suna ji dake ma2ka, duk wanda ya tabaki zai gane kuransa a wurinsu. Amma fa duk da hkn idan da laifukan da nayi miki bakya hakura toda yau bame rabani dake sai Allah, sai dai ke shugabar masu hakuri ta duniya ce dole kema idan kinyi a yafe."
dai-dai lkcnne farida ta jingina da motarsu dake nesa da inda suke tana wani hade rai tace "ke nusaiba dalla kizo mu tafi!!" nusaiba ta juyo gareshi tace "to mu zamu tafi da fatan dai ka hakura ko??"
yayi murmushi tare da cewa "uhhm! Sai nayi tunani, ki bani lambar wayarki idan na gama thinking sai na kiraki na sanar dake na hkr ko a'a."
ta sake fashewa da dariya tare da karbar wayarsa daya miko mata tasa mai lambar tare da mayar masa da wayar, ya karba zata taka kenan yace "kinga Nama gama tunanin na hakura." tayi murmushi tace "to ban lambata."
a'ah ki barta dai ko don gaba!!
Dariya tasa ta wuce, shima yabita da dariyar. Har motar tasu tabar wurin binta yake da kll yana murmushi lkc.
Ya maida kansa ga wayar tare da fada "Y'AR AMANA" ya wuce ga inda zashi 2n farko.
¤dai-dai sanda motar tasu tadau hny ne farida ta gyara zama ckn yatsina fsk tace "Shi kuma wancan mu2min a ina aka samoshi??" nusaiba ba tare data dubeta ba tace "hmm.. A duniya, dah a ina ake samun mutane??"
* farida ta kara bata rai gami da zunburo baki tace "to naji ai ba cewa nayi ki gaya min bakar magana ba."
kiyi hakuri idan wai kinji haushi ni ban fada don ya bata miki rai ba.
Faridar taja dogon tsaki tare da kwantar da kanta jikin kujerar motar tana me bin hnyr da suke kai, Ba wacce ya kara ce da juna komai har suka isa gd. *
** misalin karfe uku na ranar nusaiba ce ita kadai kishingide akan tamfatsetsen gadon alfarmar dake dakinsu, kanta na jingine jikin fuskar gadon yayinda kyakykyawar fuskarta kai tsaye ke fuskantar wani katon lttf irin na manyan dalibai tana nazarinsa.
Rike yake a hannunta na dama yayinda hannunta na hagu ke aikin budo shafin gaba duk sanda ta gama da wanda take kai, kwayar idonta kuma na zagayawa daga sama izuwa kasan faffadan littafin. Kll daya zakayi mata kasan a nutse kuma ckn jin dadi da annushuwa take karanta lttfn, hnklnta kaso 90% ya tafi ga nazarin da take yi.
Bayan wani dan lokaci ne kuma y'ar kyakykyawar wayarta tadau kara alamun shigowar kira wanda hkn ne ya katseta daga abinda take yi, a hnkl ta mika hnnta ta jawo wayar lkc guda tayi saurin bin secreen din wayar da kll sakamakon bakuwar lambar data gani.
Takai wayar kunnenta da fadin "helloooo!!!" helloo! Ranki ya dade Y'AR amana kinsan ko waye??
Ba tare dame kiran ya jira amsarta ba yace "sunana.....
USMAN!!!!" suka fada a tare.
Ya akai kikayi saurin ganoni haka?? Ya fada ckn salon tambaya.
Ta gyara kishingidar da tayi tace "sbd kai kadai ne wanda nasan zai kirani da bakuwar lamba...
Barma ta wannan lambar taka ce ta musamman ba irinta sauran mutane ba kmr yadda kake na musamman ba kmr saura ba."
yayi dry a karona farko yace "kmr yadda ke kuma kike matsokaniya ba, kiyi hkr fa! Na katse miki hu2nki ko??
Don daga jinki daga barci kika tashi." hah! Waye ya fada maka??
Don kuma kai dan gata dakai kana hutawa sai ya zamana kowa haka ne??
Da sauri yace "wane ni?? Ina na zama dan gata??
Kin gammu nan a rana muna ta fama."
Kana nufin kana ckn ranar kana fama harka iya tsayawa ka kira waya?? Ta tambaya.
Ah.. ina nufin nadan koma inuwa na huta kafin na koma.
Ta kyalkyale da dariya tare da cewa "usman barkwancinka yana da yawa."
ya danyi shiru alamun murmushi yayi yace " haka kowa yake cewa dll kuwa ni burina a koda yaushe shine naga jama'a suna murmushi suna dariya, musamman ma irinku da bakwa dariya sai ta kama. "
Eh amma dai daka kirani yanzu ba kuka kaji inayi ba ko??
Duk suka fashe da dariya.
Ya katse dariyar da fadin "Dama cewa nayi bari in kiraki nayi miki sannu da hutawa."
ta juyar da kanta tace "shikenan dama sakon??"
kwarai shine kawai.
Tayi murmushi tace "to ngd sosai usman kuma kaima sannu da naka hutun."
to nima ngd Y'AR AMANA da fatan idan zamu hadu nan gaba ba wani tsautsayi dazai sake faruwa."
a karona biyu suka sake yin dariya.
Sai anjima. Da abnd ta rufe kenan amon dariyar na tashi daga y'ar siririyar muryarta tana me grgz kai na mamakin barkwancin usman, sai dai tayi saurin dago kai tare da dakatar da dariyar da take yi tabi farida da kll wacce tun tuni ke tsaye a kanta.
Faridar wacce ta tabe baki tana klln nusaiba tayi saurin yin dryr wulakanci tare da cewa "Allah ya biya masoya!! Soyayya ko?? Dakyau."
tayi kasa da murya sosai ckn sigar rainin hnkl wai tana kwaikwayon yadda nusaibar keyi tace "
*nagode sosai kaima kuma sannu da naka hutun* "
ta zarce da dariya.
Nusaiba ta ajiye wayar a gefenta tace " to ke waye ya gaya miki hirar soyayya muke yi?? Kenan ba wata alaka ta mu2nci da zata hadamu da wani sai soyayya kawai??"
farida ta taka gaba kadan tace "ke nusaiba! Ni ba yarinya bace da zaki raina min hnkl, ina karanta lbrn soyayya, ina jin lbrn soyayya, ina kll sannan kuma ina ganinta a zahiri daga wurin masu yinta ba abnd zaki boye min."
ta kara zarcewa da dariya tace "nice! Masoyiya!! Munafuncin banza sai munyi magana ace ai ke kamammiya ce, kaza da kaza ana wani koda ki to ynz kuma ina kamun kan??"
farida! Na fada miki nifa ba wani zancen syy tsakanina da wani, usman mu2nci ne ya hadamu ba kmr yadda kike 2nani ba.
Nusaiba ta fada.
Farida ta kara takawa nesa da nusaiba tace "karyar banza!! Dama ai irinku haka kuke majizan ciki ne sari ku noke, mu da akewa klln bamu da kirkin munfi kamun kai sbd ba wani banza dazai rudemu."
ta juya tana dry zata fice, nusaiba tace "to waima idan syy muke ina ruwanki? Meye naki a ciki??"
da sauri ta juyo tare da daga hnnta kmr me shirin yin surrender tace "wlh ba ruwana! Kawai dai ina so na fada miki ne kibi a hankali..." kina gargadi na akan haka ne??
Nusaiba ta tambaya.
Farida tace "A'a sai dai ina baki shawarane sbd mazan ne shegu ne, kada yakaiki ya baro."
to ki rike shawararki ko??
Naga dai ai ba hnkl kika fini ba.
Farida ta tabe baki tace "ban fiki hnkl ba amma nafiki sanin dny, kefa koda yaushe kina nan a nade daga gd sai makaranta. Radio baji kike ba, t.v ba kallo kike ba, jarida ba karantawa kike ba, kedai gaki nan ba abnd kika sani na harkar duniya."
nusaiba ta mike zaune tace "haka dai kika ce.."
kuma hakan ne ba, kidai bi a hnkl wlh. Farida ta fada sanda ta juya.
Nusaiba ta kara karfin muryarta tace "makaryaciya! Bakin ciki ne."
da sauri farida ta juyo da cewa "bakin ciki?? akan namiji kin isa nayi miki bakin ciki??
Nifa bari kiji idan duk mazan duniya zasu kare toba damuwata bane."
ckn mamaki nusaiba tace "Abbanmu ma ai namiji ne kina nufin har shi??"
ta gyada kai da cewa "Eh.. Harshi mana!! kaunata yake??"
bata jira amsar ba ta juya ta fice wanda ya kawo karshen doguwar hirar da ba kasafai suka fiye yin irinta ba...
Anya wannan yarinyan akwai hauka akanta...
Barkan ku da rana...
Kasance da mu akodayaushe dan JOining din mu    ko kuma


Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter


Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 17:30
In Hausa Novels
Yar Amana Part 7 Title : Yar Amana Part 7
Description : Y'AR AMANA Part 7 wth==>Aßdool-azeez ßeen Aßoußakar ** shewar tasu ta zagaye ilahirin makarantar har wadanda ba'a wajen suke...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Yar Amana Part 7"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ▼  March (128)
      • Photos: Musulmi Ya Koma Haushin Kare Bayan Ya Je C...
      • Azal Part 6
      • Azal Part 5
      • Ana Sharrin Tsige Shugaba Kasar Afirka Ta Kudu
      • Photos: Buhari Ya Isa Birnin Washington
      • Photos: Daga Wajen Jana'izar Kanal Suma'ila Inusa
      • Ko Mahaifina Ya Zagi Buhari Sai Na Zage Shi - Wan...
      • Photos: Yan Shi'a Sama Da Dubu Goma Sunyi Zanga-Za...
      • Sojojin Najeriya Sun Hana 'Yan Shi'a Yin Taro A Ka...
      • Gwamnatin Kano Ta Shiga Batun Farashin Ruwan Leda
      • Gobara A Kasuwar Ikom Dake Jihar Cross River
      • Yanda Zaka Sace Zuciyan Yarinya.
      • Anyi Taron Marubuta Litattafan Hausa A Kano
      • Kachikwu Ya Ba Yan Nijeriya Hakuri Akan Matsalar M...
      • Photos: Atiku Abubakar Yayin Ci Abinci Da Yan Gudu...
      • Graphic Photos: Sojoji Sun Katse Harin 'Yan Boko H...
      • An Kashe Hafsan Sojan Da Aka Sace
      • Gaskiya Buhari Ya Yi Matukar Taka Rawar Gani Wajen...
      • Photos: Obasanjo Ya Ziyarci Jihar Borno
      • Bola Tinubu Ya Caccaki Ibe Kachikwu Akan Matsalar Mai
      • Wata Budurwa Ta Sa An Kashe Wani Dan Acaba
      • Photos: Daga Wajen Bikin Producer Kannywood Abdul ...
      • Photos: Sabin Hotuna Rahma Sadau
      • A Daina Sa Wa Gwamnatin Bubari Ido - IBB
      • Photos: Ganduje Ya Ziyarci Kasuwar Sabon Gari
      • El-Rufa'i Da Mataimakin Sa Sunyi Mare-Mare
      • Sheik Sani Yahaya Jingir Na Raye Bai Mutu Ba
      • Gobara Ta Tashi A Kasuwar Sabon Gari A Jihar Kano
      • Photos: Sojojin Najeriya Sun kashe Yan Boko Haram ...
      • Matsayain Zawarawa Da 'Yan Mata A Gwamnatin Ganduje
      • Photos: El-Rufai Ya Gana Da Yan Wasan Super Eagles
      • Boko Haram Sun Sace Mata 16 A Garin Madagali
      • An Daure Adam Johnson Shekara Shida
      • Photos: Anyi Hukunci Ma Wasu Mazinata Uku A Kasar ...
      • Video: Abubakar Shekau Ya Mika Wuya
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Kwamitin Da Za Ta Bin...
      • Hukumar Kwastan Ta Sake Hana Shigo Da Shinkafa
      • Allah Yana Fushi Da Buhari - Fayose
      • Majalisa ta zartar da kasafin kudin 2016
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Sanya Naira Bilyan 350 A F...
      • Allah Ya ISA Ban Yafe Ba Part 14
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 15
      • An Zargi Gwamnatin Jihar Bauchi Da Karbar Na Goro ...
      • Video: Sasanta Ganduje Da Kwankwaso
      • A Gaban Idona Sojoji Suka Hallaka 'Yan Uwana Uku, ...
      • Buhari Ya Bukaci Bankuna Su Baiwa Manoma Rance Dom...
      • Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Boko Haram 58 A Kau...
      • Gwamnatin Buhari Ta Kwace Kadororin Tsofin Gwamnon...
      • Hukunci Wanda Ya Kashe Dan Fashi
      • Graphic Photos: Barayin Shanu Sun Kashe Mutane 20 ...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Yan Shi'a Sun Gurfanar Da Sojojin Najeriya Gaban K...
      • Majalisar ASA Na Shirin Yin Fito Na Fito Da Buhari
      • Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamna Jihar Bauchi
      • Ali Nuhu ya mika kyautar Tijjani Ibrahim
      • Wayar Sakataren Majalisar Musulunci Ta Duniya Ta Y...
      • Izala ta Karyata Jita-Jitar Sace Wayar Shaihun Mal...
      • Photos:Gwamna Jihar Kogi Tare Da Matan Sa Uku
      • Abu Daya Ya BamBanta Mulki Buhari Da Na Fir'una - ...
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Kwamishina Na J...
      • Yan Bindiga Sun Halaka Mutane Da Dama A Jihar Zamfara
      • Gwamnatian Jihar Borno Ta Rushe Kantomomin Kananan...
      • Gwamnatin Kano Ta Sake Baiwa Wata 'Yar Fim Din Hau...
      • Azal Part 1
      • Azal Part 2
      • Azal Part 3
      • Azal Part 4
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Yi Afuwa Ga Fursunoni 56
      • Ganduje Ya Caccaki Kwankwaso
      • Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 22 A Wani Ma...
      • An Gano Ma'aikatan Bogi Dubu 22 A Jihar Bauchi
      • Photos: Buhari Ya Isa Kasar Equatorial Guinea
      • Kasar Masar Ta Tsige Ministanta Kan Batanci Ga Ann...
      • Photos: Daga Wajen Bikin Kannywood Award
      • Bama-Bamai Sun Tashi A Cameroun
      • Kungiyar Matasa Magoya Bayan Buhari Sun Karrama Ba...
      • Ganduje Na Shirin Kai Kwankwaso Gaban EFCC
      • Harin Bam Din Kunar Bakin Wake Ya Raunata Sojoji U...
      • An Dawo Da Ruwan Sha Na Dauri A Jihar Sokoto
      • Yar Amana Part 15 (Karshe)
      • Graphic Photos: Mutane 18 Sun Rasa Ransu Sakamakon...
      • Ana Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da 'Yan Boko Hara...
      • Yar Amana Part 14
      • Na Karbowa Faruk Lawan Dala Dubu 100 Daga Wurin Ot...
      • Yar Amana Part 13
      • Aljanu Basu Son Azkar Din Safe
      • Photos: An Kashe 'Yan Boko Haram Da Dama A Jihar B...
      • Ina Sane Da Mawuyacin Halin Da Ake Ciki A Kasar Na...
      • Photos: Ministan Kwadago James Ocholi Ya Mutu A Ha...
      • Yanda Zaka Saya 1GB Da 3GB Akan N200 Da N500 A Lay...
      • Yar Amana Part 12
      • Hukumar SSS Ta Kama Masu Yi Wa Boko Haram Safarar ...
      • Yunwa Da Matsin Lamba Ta Soma Sanya 'Yan Boko Hara...
      • An Gano Iyayen Yarinyar Da Ta Bace A Tsakanin Kadu...
      • Maganin Matsalar Ciwon Fitsari
      • Yar Amana Part 11
      • **AL‘AJABI part 20*
      • Al'ajabi Part 19
      • Gwamna Ganduje Na Kano Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger