1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Yar Amana Part 12

Yar Amana Part 12

By Abdul Mk
Add Comment
Sunday, 6 March 2016


*ckn tsananin girgiza da razana nusaiba da farida suka dubi juna idanunsu sun firfito shikanshi  Abdool dake dakyar qafanshi ta daukeshi danmaganan taigirma..
sbd tsananin mamaki, kmr hadin baki kuma dukkanmu muka dubi momi.

Nusaiba ce tayi saurin maida dubanta ga abba tace "ya zaka ce haka abba??

Ba wanda zai yarda da hkn don Allah ka fada mana wani abin amma ba wannan ba.."

muryarsa ta canza sosai yace "abnd kuka ji ynz ba abu ne dana kirkireshi nake fada ba abune daya faru a zahiri, tbbs a haka yake yadda zakujishi a ynz.

*dangane dani: Ni ba kmr sauran mutane nake ba ta fuskar gudanar ryw sbd wata irin ryw nayi me ban al'ajabi.

Asalina niba haifaffen garin kano bane hakama mahaifiyarku, an haife ni ne a wani gari me suna FALGUM can gaf da iyakar shiga jihar katsina.

Kyauye ne babba da yake cike da mutane masu dumbin yawa, daga cikinsa zuwa garin katsina tfy ce me nisa sosai.

A maraya na tashi sbd tun ina yaro mahaifina ya rasu, mahaifiyata kadai na sani kuma a gurinta na tashi har na girma, sai dai ba ckn rayuwa me dadi ba.

Munsha bakar wahala da bazata misaltu ba kasancewar bamu da wata madogara ko kuma me taimakonmu, gashi kuma garin da muke bana masu hali bane duk talakawa ne yaku-bayi irinmu.

Duk da cewa akwai makaranta a garinmu amma banyi wani kara2n kirki ba sbd wahalar da muke ciki, tun ina dan karamin yaro nasan aikin wahala iri-iri. Lkcn dana tasa nakai kmr shekaru 20 a wannan shekarar ne mahaifiyata itama ta rasu sakamakon jinya da tayi na tsawon lkc, daga wannan lkcn sai ya zamana gabas da yamma, kudu da arewa bani da kowa.

Ba wanda zan raba ya taimakeni a garin sbd kowa takansa yake yi, gashi bansan wasu y'an uwana ba na kusa kona nesa.

Bayan y'an kwanaki kadan a lkcn ne na tbbtr yunwa zata kasheni idan naci gaba da zama a wannan garin hakan yasa naje wajen me unguwar garinmu nace masa ina so a siyar min da gdn da muke ciki nida mahaifiyata kafin ta rasu, zanyi kudin mota na tafi wurin kakannina.

Haka kuwa akai aka siyar da gdn aka bani kudin duk da cewa basu taka kara sun karya ba, na karba na tafi ba tare da nasan inda zanje ba.

Wannan shine sanadin barin mahaifata wanda kuma ban kara komawa ba har izuwa yau.

Bansan cewa kuskure nayi ba sai sanda y'an kudin dana tafi dasu suka kare a kudin mota da abnc kawai ban sami wata madogara ba, ban sami wurin zuwa ba kuma bana hangensa a kusa ko kadan.

Na sake fadawa ukuba da wahala mafi tsanani fiye da duk wacce nasha a baya, yunwa, kishirwa, gajiya ba irin wacce banyi ba.

Gashi ko kadan a wancan lokacin bani da wani faffadan 2nani akan yadda zanyi na samu mafita sbd kuruciya, bansan cewa akwai wani abu waishi birni a zatona duk duniya ko ina kyauye ne da daji sai kuma koguna kmr yadda na sani a kyauyenmu.

Ba wani 2nani da nake na cewa in tsaya kona nemi taimako daga wuraren da nake giftawa, duk da cewa ina da bukatar hakan.

Sai dana shafe kwanaki bakwai ina tfy da kafata a ckn wadancan kwanakin ciki na baiga abnc ba banda ruwa kawai da nake sha a duk sanda na gifta wata korama ko kuma kogi, nakan shiga kauye na fita na shiga daji na sake tsintar kaina a wani dajin amma ban taba yanke hukuncin na tsaya ba.

Ranar da bazan taba mantawa ba itace ranar da nake tfy a ckn wani waje me kama da daji amma yasha ina cin karo da gonaye tsilli-tsilli wanda hkn ke nuni da cewa akwai gari a gabana kadan, a karon farko naji a raina dole na tsaya a duk garin da naci karo dashi.

Tfyr ma da jan kafa nakeyi sbd yunwa taci karfina, idanuna basa gani sosai hakama kunnuwana basa ji sosai, kayan da suke jikina sunfi wata daya currr!! A jikina, kafata kuwa ta shafe satuttuka basu ga takalmi ba.*

Tunda kuke a rywrku kun taba ganin wanda yasha wuya me kmr haka??

Abba ya tmby yana dubansu dukkansu lkc guda kuma yace "to gani, wannan kadan kenan daga irin dubunnan wahalar dana sha."

yaci gaba da bada lbrn da cewa "ina ckn tfy a wannan yanayin ne kmr an rikeni dole tasa na tsaya cak!! Na kasa gaba na kasa baya, kaina ya fara juyawa kamar ana hajijiya dani sannan na zube kasa ckn yanayin dani kaina bansan ko wane iri bane.

Wannan shine rywt a shekaru ashirin din farko wanda bazan taba mantawa dasu ba, sanda nasha wahala fiye da kowanne lkc a rywta.

*2n daga wannan lkcn ban kara sanin inda nake ba haka kuma ban dawo hayyacina ba sai byn tsawon lkc, budar ido kawai nayi na ganni a ckn wani gida irin gidajen karkara kwance rigingine.

Farko dai kaina sama yake kll sai a hnkl na juyar da kwayar idona loko da sakon tsakar gdn ckn mamaki domin nasan nidai ba'a nan nake ba, jim kadan na daga kaina ga inda nake jin motsi mukayi ido hudu da wadda ke tsaye ta zuba min ido da alama tayi mamakin dawowata hayyacina.

Itace wacce na fara gani a dawowar rayuwata karo na biyu, a lkcn tana yarinyarta kamarni, kyakykyawa da ita sosai kamar ba y'ar kyauye ba.*

Abba yayi shiru da bada lbrn sannan ya dubi nusaiba da farida yace "kunsan ko wacece ita??"

bai jira amsarsu ba yayi nuni da momi dake zaune yace "hajiya ce, ranar ne na fara ganinta da idanuna."

*nayi saurin tambayarta da cewa "don Allah ya akai nazo nan?? Meya kawoni nan??

Maimakon ta bani amsa sai ta juya a hnkl ta tabar inda nake jim kadan suka dawo su uku suka zagayeni suna yimin sannu, da alama iyayenta ne (mahaifinta da mahaifiyarta).

Ashe abnd ya faru shine: sanda na fadi a ckn gonarsu ne lkcn da suka zo sai suka ganni suka daukoni suka kawoni nan, daga nan ne kuma suka cgb da taimakona har na dawo cikakken mu2m. Nan ne ya zama garin da zanyi alfahari dashi, na samu iyaye da y'ar uwa da abokai masu kaunata.

A koda yaushe ina dauka cewa daga sannan ne na fara rayuwa.
ban taba tsintar kaina a wajen da naji dadinsa kmr wannan gdn ba, 2n daga lkcn dana basu lbrna da halin da nake ciki suka ma2kar tausaya min da farin cikinsu suka karbeni a matsayin dansu.

Har sai da takai ina karyata duk wanda ke kallona a matsayin maraya, a sannan ne kuma SHAKUWA me karfi ta shiga tsakaninmu da iyami (sunan da ake kiran hajiya dashi a wancan lkcn).

Duk garin kowa yasanmu tare da ita, inna luba da baba iro sunyi ma2kar farin ckn samu na domin sai dana zame musu warakar takaicin rashin da namiji a tare dasu.

Byn shekaru biyar ne kuma aka daura mana aure da ita iyami ba tare da shawartarmu ba sai daga baya kwatsam muka ji, kasancewar rywr wancan lkcn tasha banban data ynz ba musu muka karba aka warar mana bangare daga ckn katon gidan muka zauna.*

wannan shine yadda akai muka tsinci kanmu a matsayin ma'aurata. Abba yace "nasan tmbyr da zakuyi itace to ya akai muda muke ryw a kyauye fitik muka tsinci kanmu a birni kuma har gashi ba wanda zai yarda da cewa mun taba zama a kyauye idan ba an fada masa ba??

*y'an watanni kadan dayin aurenmu ne kuma aka wayi gari da gawar baba da inna kuma ba wanda ya isa yace yasan dalilin mutuwarsu sai Allah, sanda mukai arba da gawar tasu hajiya kai tsaye suma tayi a gurin kuma har aka binne su bata farfado ba. Byn dawowarta hayyacinta munyi kuka kmr ba zamu daina ba, munyi bakin cikin da bazai misaltu ba, sai dai daga baya muka hakura muka fawwalawa Allah komai.

Bayan sati biyu a lkcn da muka takura sosai sbd wadanda suka zama gatanmu a wannan lkcn basa nan sun tafi inda ba'a dawowa, abncn da zamu ci ma bamu dashi.

A wasu lktn sai dai na fita naci wahalar banza na dawo ba abnd zamu ci ko musha, mukan jera kwanaki uku cknmu baiga komai ba amma duk da hkn hjy bata taba nuna alamun ta gujeni ba haka kuma bata taba yin korafi ba.

¤kmr kullum ranar dana dawo na tarar da ita zaune a kofar daki tayi tagumi da alama ta shiga zuzzurfan tunani, zama nayi kawai na bita da kll ta rame ma2ka abar tausayi bansan sanda hwt suka kubuce min ba.

Dai-dai lkcn ne ta dago kai muka hada ido nayi saurin kai, tace "ka dawo??"

na dawo na fada ina kllnta. Meye kuma kake kuka?? Lfy??

Tayi saurin tambayata.

Na sake kauda kai nace "abnd yasa kike kuka nima shine yasa hawaye ke zuba a idona ba kuma zan taba dainawa ba har sai ranar dana daina ganin naki suna zuba, muna shan wahala musamman ma ke..."

tayi saurin katseni da cewa "ka daina fadin haka komai yai tsanani maganinsa Allah, ba abnd yake tbbta har abada komai zai wuce ya zama tarihi har takai ga muna bayar da lbr ana al'ajabi..."

a ina zamu bayar da lbrn?? Byn yunwa ta kashemu ko??

Nayi saurin tmbyrta ta grgz kai tace "ba zamu mu2 ba sbd muna da ryw a gaba ingantacciya kuma me kyau, ina da burin muyi doguwar ryw mu haifi y'ay'a su grm muyi farin ciki dasu...

Kuma hkn zai yiwu idan ka yarda da abnd na shirya mana."

menene kiki shirya?? Nayi saurin tmbyrta.

Ta jawo wata bakar leda dake gefenta ta taso ta dawo gabana ta zauna tare da miko min ita, ba musu na karba tare da tmbyr "ta meye wannan??"

gonar gadona nasa aka siyar kuma kudin ne a ciki, jamilu duniya tana da fadi da yalwa idan muka nade a iya ckn kyauyen nan to rywrmu ba zata taba ingantuwa ba. Duk da kudin ba wasu na kirki bane, amma zasu isheka kayi kudin mota da guziri kaje birni ka cigita wata sana'ar ko zamu dace."

ledar data bani tayi saurin subucewa daga hnna na grgz kai tare da cewa "bazan iya ba, bazan iya tfy na barki anan ba gara na tsaya mu mu2 tare, idan kika ce haka sai naga kmr kina sha'awar in nesanta dake ne."

tayi saurin grgz kai tace "karka yimin wannan fassarar, akan hkr da tarayya tadan lkc domin samun ingantacciyar ryw ta har abada!! Abnd nake so muyi kenan."

ta dauko ledar tare da sakata a hannuna ta runtse.

Na daga kaina na dubeta nace "ke kuma kiyi yaya?? Me gareki??

Waye madogararki??"

Allah!!

Tayi saurin fada tare da karawa da cewa "karka damu da wannan ka damu da abnd ka tafi akansa, ina nan ina jiranka har ranar da zaka dawo, na tbbtr zaka dawo mana da kyakykyawan lbr me dadi wanda zanyi farin ciki dashi."

na bita da kll kawai hwy suka kwararo daga idanuna, na kara hade hannayenta ckn nawa.

Haka kuwa akai washe gari da sassafe na shirya na dauki kudin data bani, munyi sallama kmr ba zamu sake haduwa ba. Bzn manta kalmarta ta karshe ba sanda hnnynmu ke rike da juna tace "kayi kokari iya iyawarka ka sama mana mafita, ka sani cewa kai kadai gareni kaine gatana ka rike gsky sannan karka manta da alkawari."

A haka muka rabu ina fita nahau mota na nufi ckn birnin katsina domin shine yafi kusa dani, a inda aka saukeni bansan ko ina ne ba ban kuma san inda zani ba haka na shiga ckn gari nayita yawo ina zaga gari, tituna, lokuna da sako.

Sai da yamma tayi na gaji sannan na sami waje na zauna, duk da bansan ko a ina nake ba amma nasan a unguwar masu hali nake.

Yammaci ne me dauke da sanyi sosai ina zaune na takure a bakin barandar wani gd kmr almajiri, wata tsaleliyar mota tazo wucewa nabita da kll ckn grmmw nadan durkusawa wanda ke cknta amma sai ya dauke kansa abnd ya bani haushi kenan, hkn yasa duk giftawar daya karayi sai dai na harareshi.

A wata giftawa da yazoyi ne ya tsaya daf dani yn daga ckn mota yace "mlm lfy me kakeyi anan??"

ko kllnsa banyi ba nace "zama kawai nayi."

to me yasa?? Ka tafi inda zaka mana.

Na kauda kai nace "da nasan inda zani din da bazaka ganni anan ba."

yadan dubeni da tausayawa yace "Allah sarki! zo muje in taimaka ma."

da sauri na grgz kai nace "ni taimakon Allah nake nema ba naka ba."
maimakon ya bata rai sai ya washe baki yace "dama nina isa nayi maka abnd Allah baiyi maka ba??

kawai dai ka dauka cewa watakila Allah ya tsara taimakonka ta silata ne.

Na bishi da kll kawai sbd ni kaina nasan ina tsananin bukatar taimakon a halin ynz, na mike har ynz bakar ledata na hnna ya bude min motar na shiga na zauna.

A hnkl ya 2ka motar izuwa ckn kywwn gdjn unguwar.

Ya sunanka??

Ya tmbyni ba tare daya dubeni ba. Nace "sunana jamilu." jamilu! Ok."

Ya fada kawai.

Zuwa can na gyara zama nace "wai dama anan unguwar kake??"

bakin mu2min wanda a shekaru ya doshi arba'in ya dubeni yace "eh! Meka gani??

Ko kana so muyi tfy me nisa dakai a motar ne??"

nace "a'a! Naga dazu kanata kaiwa da komowa ne sai na zaci ko aiki kawai kakeyi anan haka."

um-um! Gdn nawa ne babu me aiki ko daya kusan komai da kaina nakeyi sbd ba kowa nake yarda dashi ba, a raina na darsa zan samu meyimin aiki a ckn gdna amma sai na samu wanda na yarda dashi sai kuma gashi na sameka."

nayi saurin dubansa nace "..amma.. Ni ba abnd na iya..."

zaka koya ne sbd ai kowa ma bada iyawar aka haifeshi ba.

Da sauri na mayar da kaina ga kujerar da nake kai tare da lumshe ido naji wani dadi a raina, abnd ya fara zuwar min a kwakwalwata shine sanda matata ke cemin "..kaje birni ka cigita wata sana'ar ko zamu dace..."

Allah sarki!! Na fada a raina.

Byn dan lkc ne muka iso kofar gdn nasa wanda kll daya nayiwa gdn na tbbtr mutumin me hali ne sosai, abnd na lura unguwar ta masu arziki ce sai dai babu inda zakaga jama'a a waje hkn yasa ba zumunci domin ba ruwan kowa da kowa.

Shigarmu ckn gdn na kara mamakinsa, kayataccen gida cike da kayan more ryw motoci kuwa sunfi a kirga.

kai tsaye byn mun fito ckn gdn muka wuce, zaune muka tarar da matarsa a falo ta amsa sallamarmu tare da bina da kll 2n kafin mu zauna ta fara tambayar waye kuma wannan kuke tare??

Ya kwashe duk abnd ya faru ya fada mata kai tsaye kuma suka juyo da tmbyr kaina, WAYE NI??

Nan na kwashe duk lbrna na basu ban rage musu komai ba, sun tausaya min ma2ka kuma sunyi AL'AJABIN lbrn sosai, mu2min ya dubeni yace "to jamilu nidai sunana Alhaji yunusa wannan kuma itace matata habiba daga yau zaka zauna a gdnnan ka zama idon gdn, kunnensa kuma gangar jknsa, ma'ana kaine zaka zama ma'aikaci daya tilo a cknsa amma karka damu ayyukan ba wasu bane.

Za kuma ka koyi mota sbd wasu abubuwan dole sai ka iya mota." nadan duka kadan nace "ngd sosai alhaji."

jim kadan yaja hannuna muka bar falon kai tsaye izuwa wani bangaren sai kawai ganinmu nayi a wani dakin, yace "to nan ne bangarenka duk abnd kake so akwai shi ka shiga bathroom kayi wanka ga bangaren abnc can kaci wanda ranka ke ka kwanta ka huta, lkcn wahalarka ya kare abnd kawai nake so dakai shine ka rike min amana kai kadai ne na yarda dakai.."

insha-Allahu zaka sameni fiye da yadda kayi zato. Na fada kaina na kasa.

Ya dafa kafata tare da cewa "yayi kyau, sai gobe da safe zamu fara training ka samu hu2 sosai kaji." na gyada kai kawai ya juya yabar sashen.

Nabi dakin da kll, abubuwa daban taba ganinsu sai yau kasancewar duhu ya farayi yasa gdn gauraye yake da haske a hnkl nake bin kwaikwayen wutar da kll wadanda ke samar da hasken.

Allah me iko, gskyrki matata! Komai yakan iya canjawa a kankanin lkc, na zaune baiga abin al'ajabi ba.

Byn na nutsu sosai ne kai tsaye nayi kan wani dan tebiri dake can gefe nabi kwanukan dake ajiye akansa da kll abnc ne kala-kala, na zauna bisa kujera da zumudi na domin duk yau cikina baiga abnc ba.

Lomar farko da nakai bakina dai-dai lkcnne hoton fuskarta ya dawo min, ni gashi na sami dama zanci abnci me kyau shin ita taci??

Ina ckn kyakykyawan yanayi a yanzu shin ita a wanne yny take ciki??

Allah sarki baiwar Allah.

Da 2naninta nake kwana na tashi, a haka sai dana shafe wata daya currr! Anan, lkcn na goge sosai na zama dan birni nasan abubuwa da yawa haka kuma nasan gurare da yawa kasancewar na iya mota. Mun sami shakuwa dasu sosai kmr dama can munsan juna, kmr gdnmu haka ya zama domin ina da y'anci a cknsa sosai.

A lkcn ne na bukaci zan koma kyauye naga matata dana baro ban kuma samu wani kalubale ba.

Muna zaune a falon ni dashi lkcn mu biyu ne kawai na dubeshi nace "lkc yayi da yakamata naje kyauye wurin matata ta ganni taga yadda na koma kuma ta tbbtr da cewa addu'arta ta karbu.."

kai! To ai ni na manta cewa kana da mata amma me yasa tuntuni baka tuna min ba??

Gsky ya kamata kwarai.

Ya fada.

Nace "gobe nake son naje Insha-Allahu."

ya kwantar da kansa yace "tokai idan ba damuwa ka daukota ku dawo nan dama gdn yayi mana yawa idan matanka goma ne akwai wajen ajiyesu."

na grgz kai nace "ni ai matata daya ce kuma ita kadai ce har abada kota mu2 babu kari."

yayi dry yace "kana son matarnan taka da yawa me yasa??"

sbd tayi min HALACCI.

Nayi saurin fada na kara da cewa "zan daukota mu dawo nan sbd dama bamu da kowa a garin.

Ya kara maida kansa jikin kujerar yace "zaifi dai."

kwana nayi ina zumudi, washe gari kuwa da sassafe mukai sallama a daya daga ckn motocin gdn na nufi garin, sai dana yi mata siyayya ta fada, ba abnd na rage.

Haduwa mukayi irinta masoyan da suka dade basuga juna ba, tayi farin ciki ma2ka da yadda ryw ta juya mana.

Tare muka dawo ckn birnin sunyi ma2kar farin ciki da ganinmu musamman habiba, a dan lkc suka shaku sosai.

Muka zauna ckn sbwr ryw me dadi, a ckn gdn muke amma sashenmu daban.

Wannan shine sanadin barin kyauyenmu rywrmu ta dawo ingantacciya, shine kuma yasa har abada bzn manta da halaccin da hajiya (momi) tayimin ba domin itace sanadin komai a rayuwata....
Kak..ammafa labarin akwai rikici meye gamin wannan labarin da NUSAIBa da  FARIDA??
Tom koma daai meye kucigaba da bin..Aßdool-azeez ßeen Aßoußakar cikin wannan qayataccen labarin  NA  Abubakar_A_Muhammad..
Kapinnan wannan labarine me buqatan nazari kafin muwuce yakamata MUYI NAZARI
insha allah...

Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter


Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 08:34
In Hausa Novels
Yar Amana Part 12 Title : Yar Amana Part 12
Description : *ckn tsananin girgiza da razana nusaiba da farida suka dubi juna idanunsu sun firfito shikanshi  Abdool dake dakyar qafanshi ta daukeshi da...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Yar Amana Part 12"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ▼  March (128)
      • Photos: Musulmi Ya Koma Haushin Kare Bayan Ya Je C...
      • Azal Part 6
      • Azal Part 5
      • Ana Sharrin Tsige Shugaba Kasar Afirka Ta Kudu
      • Photos: Buhari Ya Isa Birnin Washington
      • Photos: Daga Wajen Jana'izar Kanal Suma'ila Inusa
      • Ko Mahaifina Ya Zagi Buhari Sai Na Zage Shi - Wan...
      • Photos: Yan Shi'a Sama Da Dubu Goma Sunyi Zanga-Za...
      • Sojojin Najeriya Sun Hana 'Yan Shi'a Yin Taro A Ka...
      • Gwamnatin Kano Ta Shiga Batun Farashin Ruwan Leda
      • Gobara A Kasuwar Ikom Dake Jihar Cross River
      • Yanda Zaka Sace Zuciyan Yarinya.
      • Anyi Taron Marubuta Litattafan Hausa A Kano
      • Kachikwu Ya Ba Yan Nijeriya Hakuri Akan Matsalar M...
      • Photos: Atiku Abubakar Yayin Ci Abinci Da Yan Gudu...
      • Graphic Photos: Sojoji Sun Katse Harin 'Yan Boko H...
      • An Kashe Hafsan Sojan Da Aka Sace
      • Gaskiya Buhari Ya Yi Matukar Taka Rawar Gani Wajen...
      • Photos: Obasanjo Ya Ziyarci Jihar Borno
      • Bola Tinubu Ya Caccaki Ibe Kachikwu Akan Matsalar Mai
      • Wata Budurwa Ta Sa An Kashe Wani Dan Acaba
      • Photos: Daga Wajen Bikin Producer Kannywood Abdul ...
      • Photos: Sabin Hotuna Rahma Sadau
      • A Daina Sa Wa Gwamnatin Bubari Ido - IBB
      • Photos: Ganduje Ya Ziyarci Kasuwar Sabon Gari
      • El-Rufa'i Da Mataimakin Sa Sunyi Mare-Mare
      • Sheik Sani Yahaya Jingir Na Raye Bai Mutu Ba
      • Gobara Ta Tashi A Kasuwar Sabon Gari A Jihar Kano
      • Photos: Sojojin Najeriya Sun kashe Yan Boko Haram ...
      • Matsayain Zawarawa Da 'Yan Mata A Gwamnatin Ganduje
      • Photos: El-Rufai Ya Gana Da Yan Wasan Super Eagles
      • Boko Haram Sun Sace Mata 16 A Garin Madagali
      • An Daure Adam Johnson Shekara Shida
      • Photos: Anyi Hukunci Ma Wasu Mazinata Uku A Kasar ...
      • Video: Abubakar Shekau Ya Mika Wuya
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Kwamitin Da Za Ta Bin...
      • Hukumar Kwastan Ta Sake Hana Shigo Da Shinkafa
      • Allah Yana Fushi Da Buhari - Fayose
      • Majalisa ta zartar da kasafin kudin 2016
      • Gwamnatin Tarayya Za Ta Sanya Naira Bilyan 350 A F...
      • Allah Ya ISA Ban Yafe Ba Part 14
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 15
      • An Zargi Gwamnatin Jihar Bauchi Da Karbar Na Goro ...
      • Video: Sasanta Ganduje Da Kwankwaso
      • A Gaban Idona Sojoji Suka Hallaka 'Yan Uwana Uku, ...
      • Buhari Ya Bukaci Bankuna Su Baiwa Manoma Rance Dom...
      • Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Boko Haram 58 A Kau...
      • Gwamnatin Buhari Ta Kwace Kadororin Tsofin Gwamnon...
      • Hukunci Wanda Ya Kashe Dan Fashi
      • Graphic Photos: Barayin Shanu Sun Kashe Mutane 20 ...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Photos:Gwamnonin Arewa Maso Yamma Sun Daidaita Tsa...
      • Yan Shi'a Sun Gurfanar Da Sojojin Najeriya Gaban K...
      • Majalisar ASA Na Shirin Yin Fito Na Fito Da Buhari
      • Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamna Jihar Bauchi
      • Ali Nuhu ya mika kyautar Tijjani Ibrahim
      • Wayar Sakataren Majalisar Musulunci Ta Duniya Ta Y...
      • Izala ta Karyata Jita-Jitar Sace Wayar Shaihun Mal...
      • Photos:Gwamna Jihar Kogi Tare Da Matan Sa Uku
      • Abu Daya Ya BamBanta Mulki Buhari Da Na Fir'una - ...
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Kwamishina Na J...
      • Yan Bindiga Sun Halaka Mutane Da Dama A Jihar Zamfara
      • Gwamnatian Jihar Borno Ta Rushe Kantomomin Kananan...
      • Gwamnatin Kano Ta Sake Baiwa Wata 'Yar Fim Din Hau...
      • Azal Part 1
      • Azal Part 2
      • Azal Part 3
      • Azal Part 4
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Yi Afuwa Ga Fursunoni 56
      • Ganduje Ya Caccaki Kwankwaso
      • Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 22 A Wani Ma...
      • An Gano Ma'aikatan Bogi Dubu 22 A Jihar Bauchi
      • Photos: Buhari Ya Isa Kasar Equatorial Guinea
      • Kasar Masar Ta Tsige Ministanta Kan Batanci Ga Ann...
      • Photos: Daga Wajen Bikin Kannywood Award
      • Bama-Bamai Sun Tashi A Cameroun
      • Kungiyar Matasa Magoya Bayan Buhari Sun Karrama Ba...
      • Ganduje Na Shirin Kai Kwankwaso Gaban EFCC
      • Harin Bam Din Kunar Bakin Wake Ya Raunata Sojoji U...
      • An Dawo Da Ruwan Sha Na Dauri A Jihar Sokoto
      • Yar Amana Part 15 (Karshe)
      • Graphic Photos: Mutane 18 Sun Rasa Ransu Sakamakon...
      • Ana Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da 'Yan Boko Hara...
      • Yar Amana Part 14
      • Na Karbowa Faruk Lawan Dala Dubu 100 Daga Wurin Ot...
      • Yar Amana Part 13
      • Aljanu Basu Son Azkar Din Safe
      • Photos: An Kashe 'Yan Boko Haram Da Dama A Jihar B...
      • Ina Sane Da Mawuyacin Halin Da Ake Ciki A Kasar Na...
      • Photos: Ministan Kwadago James Ocholi Ya Mutu A Ha...
      • Yanda Zaka Saya 1GB Da 3GB Akan N200 Da N500 A Lay...
      • Yar Amana Part 12
      • Hukumar SSS Ta Kama Masu Yi Wa Boko Haram Safarar ...
      • Yunwa Da Matsin Lamba Ta Soma Sanya 'Yan Boko Hara...
      • An Gano Iyayen Yarinyar Da Ta Bace A Tsakanin Kadu...
      • Maganin Matsalar Ciwon Fitsari
      • Yar Amana Part 11
      • **AL‘AJABI part 20*
      • Al'ajabi Part 19
      • Gwamna Ganduje Na Kano Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger