1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Slider » Al'ajabi Part 23 {Karshe}

Al'ajabi Part 23 {Karshe}

By Abdul Mk
2 Comments
Thursday, 14 April 2016


HUMAIRA!!!

Momi ta kira sunanta ta juyo a hnkl, Zo nan.

Momin ta fada.

Ta tako a hnkl tazo gbnta.

Zauna!! momi Ta sake fada tare da yin nuni da hannunta izuwa kusa da ita.

ba tare da gardamar komai ba humaira ta zauna.

Momi tamkar me jin nauyin yin maganar abnd take son fada sai data jima sannan tace “Humaira!!“

ta kira sunanta tare da dorawa da fadin “Na fahimci rashin farin ciki da nuna bakin cikinki karara a lkcn da aka ce daddynki zai samu lfy, nasan dalilinki nayin hakan amma dole zan gaya miki hakan da kikai bai dace ba.

Koba komai mahaifinki ne baki da tamkarsa a duniya kuma baki isa ki canzashi ko kankareshi daga wannan matsayin ba har abada.

Na yarda muma munyi kuskure akan abnd mukayi kuma kema yakamata ace kin dade da fahimtar hakan kuma kinyi mana uzuri, wlh mahaifinki nasonki kuma yana kaunarki ma2ka zan shaidi hkn a ko‘ina, abnd yayi yana ganin gata ne don ya rabaki da wahala sai dai bai sani ba ya rabaki da farin cikinki na har abada ne.

Kiyi hakuri humaira ki maida komai wurin Allah ina da yakinin ba haka kawai abnd ya faru ya faru ba lallai akwai wata izinah da Allah zai nuna mana, amma ki daina dauka cewa mahaifinki makiyinki ne kinji.“

wasu fararen hawaye suka yi saurin gangarowa ta kuma2n humaira ta grgz kai ckn kasa da murya tace “Bawai bana son daddy ko rayuwarsa bane wlh nafi son inga ya rayu fiye da kowa sbd bana son a nunani a kirani marainiya har karshen rayuwata, amma momi faru..k... duk sanda na 2na bansan inda yake ba ya mutu ko yana da rai??

A dadi yake ko a wahala??

Nakanji na tsani duniya da duk abnd ke cknta, lkt a asibiti ya bamu tbbcn akwai yakinin daddy zai warke yaci gaba da rayuwa ckn walwala da nishadi, inama kuma ace akwai wanda zai bani tbbcn faruk na raye kuma yana rayuwa ckn farin ciki da nishadi???

Dazan samu lbrn hakan kawai ya wadatar dani amma babu.“

gudun hawayen nata ya karu.

Momi ta kauda kai tayi saurin mayar da kwallar dake neman kwararowa daga idanunta, tana tausayawa humaira ma2ka.

Ta dafa kafarta tace “Nayi miki alkawarin daga sanda mahaifinki ya dawo to duk inda faruk yake a fadin duniya sai an nemoshi ma2kar dai yana da rai, koda nawa kuma za‘a kashe akan hakan.“

Humaira tayi saurin hada hannayenta ckn na momi ckn sheshsheka tace “Don Allah ku taimakeni momi... ina son na kara ganin faruk koda sau daya ne tak a rayu..wata..“

Ta zarce da kuka tare da kwantar da kanta bisa cinyoyin momi wadda ta shiga Rarrashinta.

****** ********************** ******

BAYAN WATA DAYA.

****** ********************** ******

A mafi yawancin lkt mutane kan nuna maka soyayya a zahiri har su rika kokarin wuce makadi da rawa wajen nuna sunfi kaunarka fiye da kowa a duniya, amma idan da wata masifa zata afka maka sune na farko wajen rige-rigen gudunka.

Duk da irin dukiyar Alh. isma‘il da yadda mutane da yawa ke cin gajiyarta ta bangarori da dama, da abokai hamshakai fitattu da yake takama dasu amma ya gane kuransa sanda ya shiga rashin lfyr data haddasa kowa ya guje shi, duk wanda ya ziyarceshi sau daya baya mararin ya koma musamman idan yaga matakan da ake dauka kafin shiga inda yake.

Lallai gskyr masu magana da suka ce harka ta duniya da me rai kuma me lfy ake yinta, shikam ya yarda da hakan don ya gani da idanunsa.

byn shafe wata guda curr!! da yayi a kasar finland ckn nasara aka kuma sa ranar dawowarsa, nan fa yaransa, ma‘aikatansa da duk wanda keda alaka ta kusa kota nesa dashi aka fara dafifin isa airport don taroshi.

**Misalin karfe 11:30 na safe fitaccen filin sauka da tashin jiragen saman AMINU KANO INTERNATIONAL AIRPORT din yadau harama tare da daukar shiri na musamman daga ma‘aikatansa wadanda 2ni suka fara tbbtr da shiri ga inda katafaren jirgi saukar farko a yau zai sauka.

Ba tare da jimawa ba kuwa makeken jirgin na EUROPE AIRLINE ya dira a tirbar kasa daga sararin samaniyar daya shafe a awanni yana shawagi, daya byn daya mutanen jirgin suka fara fitowa yayinda jami‘ai suka hau kan aikin don tbbtr da cewa ba wani bata gari daya shigo ckn jrgn.

Ckn wadanda ke fitowar harda Alhaji isma‘il, byn komai ya kammalu sun gama gaisawa da mutanen dake tsaye suna dakon fitowar tashi ne kuma jerin gwanon tsala-tsalan motocin y‘an tarbar tasa suka fice daga airport din tare da darewa bisa kwalta suka nufo gdnsa.

Ya warke sarai tamkar bashi ba tamkar kuma bazai taba dawowa haka ba, sukan dan taba hira kadan da wdnd ke tare dashi a motar msmmn idan yaga wani abu da ya canja masa a hanyar da suke bi.

Min2na klln suka kwashe suka iso gdn nasa tafkeken gate din gdn ya bude jerin motocin suka wuce ciki a jere kmr yadda suka taho.

Ckn min2na biyu kacal alh. isma‘il yayi godiya ya sallami kowa da kowa duk suka watse, shi kadai ya juya ya shige ckn gdn nasa.

*MINTUNA TALATIN DA DAWOWARSA*

Zaune yake bisa daya daga ckn kujerun dake zagaye da makeken tebirin dake zagaye da kayan abnc kala-kala, Ya dukufa akansa ckn annashuwa.

Hajiya na tsaye bisa kansa tana tsiyaya masa juices a kofi ya dago kai tare da cewa “wai yaushe rabona da cin abnc irin wannan harna manta.“

Kada dai kace can turai din abncnsu ba dadi.

Momi ta fada sanda ta juya ga plask dake kusa da ita.

Ya hadiye lomar dake bakinsa yadanyi dariya yace “hmm.. wai turawa!! wadannan abncnsu ai jagwalgwalo ne kawai, banda dole madai... amma abcnsu ba wani ciyuwa yake ba.“

hajiya ta zauna ckn murmushi tace “To da fatan dai an dawo lfy??

yadan gyara zama yace “alhmdllh!! tfy gashi tayi kyau sosai, saura kuma cuta daya daban samu waraka ba har yanzu kuma ta yiwu har abada.
...Na sani abu ne mawuyaci idan maganin cutar zai samu, gsky nayi kuskure ma2ka da har na kyamaci mu2m me karamci da mu2nci akan wata larura sai gashi ni naci karo da wadda tafi ta. Ina ma ace zan.....“

Isowar da humaira tayi wajen tare da dafa daya daga ckn kujerun wajen ta ari murmushi ta yafa a fuskarta, daddy ya dago tare da dakatawa da cin abncn.

Humaira tace “You are wellcome my dad.“ Daddy yace “my daughter yanzu nake shirin tambayarki ashe kina ckn gdn ma.“ Ina nan daddy ai banji shigowarka ba sai danaji hira tayi yawa...“

Ya katseta da cewa “Eh mana gata nan tasani a gaba sai zuba muke,“ Suka danyi shiru nadan lkc daddy ya bita da kll yace “Ya 2nanin faruk kuma???“

Lkc guda fuskarta ta fara sauyawa daga murmushin data kakala a baya, a hankali kuma hawaye suka fara ciko idonta har izuwa sanda suka gangaro bisa kumatunta.

Ta juya da sauri tabar wurin.

Daddy ya ture abncn dake gbnsa tare da dafe kansa yace “wai ba abnd ya ragu game da ita??“

Sai dai abnd ya karu.

Momi ta fada. Daddy ya grgz kai tare da cewa “gsky hajiya mun cuci yarinyar nan, ban taba zaton abin nan zai zama haka ba,“ yakai karshen maganar yana me grgz kai tare da yin ajiyar zuciya.

Tunanina kawai yaushe ne zan dawo mata da farin ciki??

Tayi dariya ta gaske bata karfin hali ba??

Yaushene walwalarta zata dawo kmr yadda take 2n asali??

Domin idan har bamuyi taimaketa da hakan ba zuciyarta ba zata taba yafe mana ba ko ta daina kllnmu a wadanda suka kawo karshen farin cikin rayuwarta wanda ni kuma bana son hakan, ina so ko byn raina tayi alfaharin cewa ni mahaifinta ne, amma ta yaya??“

Momi taci gaba da klln inda idanunta suke kmr me yin nazarin wani abu jim kadan tace “Hakan na iya yiwuwa idan da rabon zai yiwu, muna da damar da zamu iya yi mata hakan ta hanyoyi da dama saura kuma mubarwa Allah yayi zabinsa.“ Daddy ya gyada kai tare da cewa “A yadda nake ji a shirye nake na kashe ko nawa ne don dawo da farin cikin y‘ata, sai dai bansani a ina FARUK yake??

Tsorona ace ya mutu don hkn na nufin dorewar bakin ckn y‘ata har abada.“

Insha-Allahu ma bai mutu ba yana nan da ransa kuma zamu sameshi na tbbtr shima duk inda yake tunaninsa yana nan shima, ka cgb da cin abncnka yana wucewa fa.

Ta fada sanda ta mike ta cgb da shirya kayan dake ajiye bisa kayataccen faffadan tebirin, yadan dago daga dafe kan da yayi “Au ni harna manta wlh.“

Ya fada sanda ya jawo plate din daya ture dazu.

Byn dan lkc ya dago kai tare da cewa “Yauwa idan an jima da daddare zamu je AMK hospital dukkanmu.“

Ta dago kai da sauri da cewa “Baka gaji da kwanciya a gadon nasu ba kenan??“

Yayi dariya yace “Allah ya tsaremu da kwanciyar gadon nan, kinsan dole sun cncnci jinjina ta musamman kuma bata baki kawai ba....“

Yauwa dama ban gaya maka ba, jin dadi da farin ckn dana shiga sanda naji lbrn yadda akai bansan sanda na bawa su hukumar asibitin ten millions ba sbd muma yadda akayi mana ayiwa wasu.“

Ya mayar da kansa ga plate din dake gbnsa tare da cewa “Kin kyauta ma2ka da haka, amma akwai wadanda nake son zanyiwa kyauta ta bajinta sannan kuma ina bukatar a hada ni da masu gidauniyar nan.“

Momi tace “FISABILILLAH FOUNDATION!! ance fa basa bukatar asansu ko ayi musu godiya bare a basu tallafi, duk abnd sukeyi don Allah ne kuma suna da yakinin sunfi karfin hakan, ni a yadda nake gani ko su waye ma amma ba kananan mutane bane suna da arziki na wuce misali.“

Nima ina tsammanin hakan amma ina so naga waye??

wacece??

ko kuma su waye??

Ina sha‘awar ace nima an hada gwiwa dani wajen aikata kyawawan ayyuka irin wadannan.“

hajiya tayi murmushi tare da juyawa izuwa dan karamin firjin dake ajiye nesa kadan da inda suke.

Hakan nada ma2kar kyau kuma tunani ne me kyau kayi dama a kllm duk abnd ya faru ga mu2m ilimi yake karawa indai yana da hnkli, mafi kyawun dukiya itace wadda ake sadaukar da ita ga wadanda basu da hali, ake taimakon masu bukata kuma ake amfani da ita wajen saukakawa wadanda ke ckn matsi.“

Hira ckn nutsuwa taci gaba da gudana a tsakaninsu.

**************************

sai Misalin karfe 7:30 na dare ne tsaleliyar motarsu kirar mercedez (G. compressor) ke keta shimfidaddiyar kwaltar da hasken fitula ya gaurayeta tamkar rana, ko‘ina ka kalla mutane ne keta harkokinsu a ko‘ina ba tare da fargabar cewa dare ya tawo ba.

Su uku ne sai direba cikon na hudunsu, kallo daya zakayi musu koda kuwa daga wajene ka hangi motarsu akwai alamar arziki yaji ya wadacesu.

A hnkl direban ya karya kan motar ya sadata da inda aka tanada don yin parking na motoci byn da suka iso, jim kadan Alhaji isma‘il tare da hajiyarsa suka fito sai humaira data fito ta dayar kofar suka zagayo suka jera suka nufi ciki.

Tfy kadan sukayi suka iso ga tafkeken ofishin oga kwata-kwata, ba tare da wani jinkiri ba suka danna kai don kuwa ansan da zuwansu, ganinsu keda wuya ya mike tare da fadin “you are wellcome Ya hajj, suka gaisa ckn grmamawa.

Daddy yace “kaga yadda Allah yayi damu kuma.“

farin lukutin mu2min wanda fuskarsa ke cike da annashuwa yace

“Alhmdllh!! naji dadin hkn ma2ka, lallai wato alhaji... amma dai bismillah ku zauna ko!! bari a kawo muku dan abin sha.“

A‘ah ai ka barshi ma kawai me girma M.D da yake ba lallai mu wani jima ba, zuwa kawai mukai mu jaddada godiya da abnd akai mana, gsky wato idan akwai wani award ma kun cancanceshi a wurina.“

M.D din yayi dariya yace “ai ko ba award aikin mune hakan ba kuma akanka muka fara dawainiyar shigewa gaba a fita waje ayi masa aiki ba munyi da yawa, ai mu burinmu duk wani patient namu muga ya sami waraka koma a ina ne, kai!! naji dadi sosai wlh.“

Ya fada yana me binsu da kll.

Shiru yadan gudana tsakaninsu jim kadan Alhaji isma‘il yace “Ah me grm M.D gaisuwa da rokon iri nazo, ina so a hada ni da shugabannin gidauniyar nan fuska da fuska idan hali.“

Yayi saurin grgz kai tare da cewa “hmm... alhaj kafin kai mutane da yawa sunyi yunkurin hakan amma baya samuwa sbd su basa bukatar asansu ba kuma na zaton zasu bada damar a hadu dasu, don haka ba zaka taba sanin kosu waye ba har abada.“
kosuwaye da wannan gagarumin taimako..
Muhadu dasafe INSHA ALLAH..!
Dongin yanda lbrin xeqarike..!

ILALLIQA'a

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 00:46
In Hausa Novels, Slider
Al'ajabi Part 23 {Karshe} Title : Al'ajabi Part 23 {Karshe}
Description : HUMAIRA!!! Momi ta kira sunanta ta juyo a hnkl, Zo nan. Momin ta fada. Ta tako a hnkl tazo gbnta. Zauna!! momi Ta sake fada tare da yin...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels, Slider

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

2 Responses to "Al'ajabi Part 23 {Karshe} "

Unknown said...

Salam, when will you finish this novel pls is very interesting we will like you to finish it up. Thank you

14 August 2016 at 08:04
Unknown said...

Salam, when will you finish this novel pls is very interesting we will like you to finish it up. Thank you

14 August 2016 at 08:05

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ▼  April (89)
      • Photos: Ga Abunda Yafaru Da Shi Bayan Yazagi Buhari
      • Photos: Dogara, Amaechi, Da Wasu Gwamnoni A Bikin...
      • Ina Bala'in Sonki
      • Photos: Matsalar Man Fetur: Bature A Cikin Bas
      • Labarin Wani Saurayi Mai Chatin Da Wata Budurwa
      • Photos: Sabin Hotuna Maryam Booth
      • Stella Oduah Ta Saci Naira Bilyan 3.6 - EFCC
      • Photos: Maciji Da Na Kashe A Kofar Gidan Mu
      • Photos: Yayin Da Biri Ya Ga Kyakkyawan Yarinya
      • Photos: Sarkin Kano Da Yar Shi
      • Photos: Sojoji Sun Kama Wasu Shugabannin Boko Haram
      • Dole Ne Yuguda Ya Bi Ka'idojin Jam'iyyar APC Idan ...
      • Babu Sanatan Da ya Rako Saraki Zuwa Kotun CCT A Yau
      • Me Ke Faruwa Tsakanin Tiwa Savage Da Mijinta
      • Photos: Aisha Buhari Ta Ziyarci Jihar Ibadan
      • Daga Hamsin Zuwa Biyu: Sanatoci Biyu Ne Suka Rako ...
      • EFCC Ta Gano Dala Bilyan 12.9 Na Makamai
      • Photos: Sojoji Na Ci Gaba Da Kakkabe Sansanin 'Yan...
      • Photos: Sabin Hotuna Adama Indimi
      • Uwar Gida Marigayi Mamman Shata Ta Rasu
      • Photos: Sabin Hotuna Zainab Indomie
      • Graphic Photos: Hmm..Wata Macce ta yakewa Mijinta ...
      • Za A Hana Bara A Jihar Sokoto
      • Zafin So Part 1
      • Mahassada Ne Ke Neman Bata Mini Suna - Sani Danja
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 6
      • Photos: Sabin Selfie Na Zahra Buhari
      • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
      • Wasu Al'ummar Nijeriya Sun Soma Kira Da A Rufe Maj...
      • Matar Shugaban Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa Ta Wa...
      • Yan Daba Sun Yi Yunkurin Halaka Wani Matashi A Kano
      • Adesola Amosun Ya Dawo Da Naira Bilyan Biyu - EFCC
      • Graphic Photos: Masu Safarar Kaya Sun Illata Wasu ...
      • Video: Matasa Sun Jefi Sanata Isa Hamma A Garin Ni...
      • Photos: Sabin Hotuna Fatima Yola
      • Yan Danfara Na Amfani Da Suna Ali Nuhu
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Ma'aikacin Mata...
      • Photos: Atiku Tare Da Matarsa A Wajen Bikin Dan Sa
      • Amurka Zata Maido Da Kudaden Abacha Najeriya
      • Amurka Zata Maido Da Kudaden Abacha Najeriya
      • Photos: Dan Atiku Abubakar Ya Auri Yar Ghana
      • Photos: Daga Wajen Bikin Littafin Aisha Buhari
      • As-Sheikh Muhammad Ayyub Limamim Masallacin Annabi...
      • Jihar Nassarawa Na Cigiyar Gwamnansu
      • Photos: Aisha Buhari Ta Ziyarci Jihar Borno
      • Sabon Hanyoyin Dan Yan Boko Haram Suke Kai Hari
      • Babu Laifi A Bashin Da Buhari Zai Ciwo - Garba Shehu
      • Yan Sandan Kaduna Sun Bindige Wani Matashi Dan Bun...
      • Goron Jumma'a Daga Mai Martaba Sarkin Bauchi (Dr) ...
      • Photos: Gwamna Jihar Bauchi Ya Ziyarci Shugaban St...
      • Hukuncin Zuwa Wajen Yan Duba
      • Abubuwa Da Kan Haifar Da Cutar Bugun Zuciya
      • Al'ajabi Part 23 {Karshe}
      • Al'ajabi Part 22
      • Al'ajabi Part 21
      • Al'ajabi Part 20
      • Al'ajabi Part 19
      • Photos: Boko Haram Sun Sake Sabin Hotuna Yan Mata ...
      • Daga Jama'a: Yau Na Gamu Da Abin Al'ajabi
      • Gajeren Tarihin Sheikh Jafaar Mahmoud Adam
      • Wacce Irin Nasiha Kike Wa Yar Ki Lokacin Aurenta
      • Sheikh El Zakzaky Da Zeenatu Suna Cikin Mawuyacin ...
      • Photos:Sabin Hotuna Yar Osinbajo Kiki
      • Photos: Buhari Ya Gana Da Yan Najeriya A China
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 11
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 13
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 12
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 10
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 9
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 7
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 4
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 5
      • Akwai Kyakkyawar Makoma Game Da Hadin Gwiwa Tsakan...
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 3
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 2
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 1
      • Majalisar Jihar Nassarawa Ta Tsige Membobinta Guda...
      • Photos:Buhari A Kasar China
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Tabbatar Da Mutuwar Muta...
      • Fati Nijar Tayi Wakoki Wa Janar Burutai
      • Photos:Bayan Kwana Biyar A Amurka, Buhari Ya Iso N...
      • Al'ajabi Part 5
      • Mawaki Sani Aliyu Dandawo Ya Rasu
      • Real Madrid Ta Doke Barcelona Da 2-1
      • Azal Part 8
      • An Rantsar Da Muhammadou Issoufou
      • Azal Part 7
      • Kiran A Saki Zakzakiy Rashin Kishin Qasa Ne - Baba...
      • Photos: Faston Da Ya Binne Mutum A Tushen Gininsa ...
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger