1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 9

Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 9

By Abdul Mk
Add Comment
Wednesday, 13 April 2016


Har Musti ya ciro kwalin sigari zai sha sai kuma ya tuna alqawarin da ya yi, ga kuma maganar da ya gaya wa su Sani yanzu-yanzunnan, sai nan take ya mayar da shi aljuhu, Sule ya harare shi, ya yi wani tsoki "Mts!" Ya juya ya kalli Sani " Don Allah kana ganin abin da nake gani kuwa? A ganinka abin nan da yake yi da gaske yake? Ni ina ganin kamar yaudarar kansa yake so ya yi, don wanda ya ce ba ya son kaza ko romonta aka ba shi ba ya so, shi ya ce ya tuba da shan sigari, amma ya ci gaba da yawo da ita a aljuhu, dazu ma me ka gani?"
.
Sani ya gyara zama ya dan qyale murya yana kwaikwayon maganar Ustazai, kamar dai yadda ka san batattu suna yi "A'uzubillahi minas shatanir rajim! Kai Musti in da gaske kake yi ka tuba, wato ainihi ba ka da mafita sai dayan abubuwa guda biyu, ainihi ko dai ka ba mu sadakar sigarin da ke aljuhunka don neman lada, ko kuwa ka mutsittsikata gaba daya ka watsar, wannan kuwa wato ainihi ba ko shakka almubazziranci ne da kudi, ko me za ka ce ne Asshek Sule?"
.
Sule ya amshe, shi ma din dai ya qyale muryar sai cewa suke yi "Ainihi" har ma a inda bai dace ba "Ba shakka almubazziranci babban laifi ne, ina ganin wannan laifi ya kai a kira shi da babban zunubi, don haka dole maganar Sani kawai za a bi, dole kawai ka yi sadaka da wannan sigarin, sannan in za ka bayar kuma mu ya kamata ka ba wa, don mu ne 'yan uwa makusanta, ainihi komai da na gida ake farawa ba na nesa ba.
.
Musti ya sa hannu a aljuhu àyana qoqarin ciro kwalin sigari "Dadina da Musti daukan nasiha, ko rukoda ta shafa masa lafiya" in ji Sani, Musti na zaro kwalin sai ya mutsuttsika shi gaba daya, tabar da ke ciki nan take ta zama gari, nan fa Sule ya bude baki ya kasa rufewa kallon Musti kawai yake yi yana mamaki, ya juyo ya kalli Sani ya ga ai shi ma kallon Musti din yake yi, ba wanda ya zaci haka a cikinsu.
.
"Amma Musti ka san kan tsiya wallahi, to wannan me kenan? Ka san dai duk karatun da zaka yi yanzu ba sakaran da zai dauke ka a matsayin malami, ba nau'in tabar da ba ka sha ba, duk wata barasa ka dibga, sannan yau ka zo ka ce ka zama malami su kuma su saurare ka? Gwara ma ka sake tunani, don ka makara" In ji Sani, Musti ya juyo ya kalle shi, bisa ga dukkan alamu da gaske yake "Sunana Mustapha"
.
Sani ya qyalqyale da dariya ya miqe ya daki qasa da qafa "Yau ka yi karo da shedan ba shakka, mu za ka gaya wa cewa sunanka Mustapha? Ko dai yau giya ka shawo ne? Kai mu je ma a Mustaphan wanne ne a ciki, Almustapha na Abacha, ko Mustapha Jakolo ko na Hausa fim? Bábá wasu fa sun riga ka, sun tafi da sunan gwara ma kawai ka riqe sunanka na muslunci" "Musti din?" In ji Sule, ba dai wanda ya amsa masa, mamaki kawai yake yi, yana jira ya ga me Musti zai sake fadi.
.
Da dai Sani ya ji ya yi shuru sai ya dora da cewa "Ga alama dan iskannan fa da gaske yake, yanzu za ka ga shi ma ya fara yi wa mutane kallon alatsine" Sule ya kalli Sani "Irin wannan ai mun saba gani, ya kuka qare da 'yar taqawa zahiriyyan nan da ka nema? Ai kai ma ka canja gaba daya" ya juya ya kalli Musti yana dariya ya cewa "Su Sani ne da jallabiyya da jan rawaninnan irin na Saudiyya ga wata doguwar tasbaha don dai kawai Hafsah ta ce shi na qwarai ne, yau ba ga shi da ta watsar da shi ka dawo gidan jiya ba? Qyale shi shi ma ya gama zaqin dan Ustaz dinnan nan zai dawo ne mu tafi tare, za kuma ka ce na gaya maka" Sani ya daga hannu yana girgizawa alamar rashin yarda da maganar Sule, har ya yi shuru kamar ba zai ce komai ba amma ya kasa hadiyewa sai da ya bara.
.
Ya dubi Sule cikin sauri "Kar ka hada matsalata da ta Musti, don wallahi ba don 'yan sa ido ba da na auri Hafsah, don duk wani goyon baya ta ba ni, har ranar daura aurenta ma ta aiko min da wasiqa tana ba ni haquri, ta ce wallahi ba ita ta qaurace min ba an dai fi qarfinta ne kawai, na kuma gaya maka kai ma ka sani, ba wanda zai nemi aure a cikinmu sai an sami munafukan da za su kai qararka, su kwaso gaskiya da qarya su watsa a kunnin uwayenta, in ba dace aka yi ba sai ka ga neman ya fara tangadi, ko ma a rasa gaba daya, sai dai dadinta duk sharrin mutum bai isa ya ce muna daukar abin wani ba, sai dai ya ce muna shaye-shaye, wannan kuwa ko a Saudiya ana yi"
.
Sai da suka zo wannan gabar Musti ya shiga maganar "Au! To ai tun farko ta gano ka cewa kai ba Ustaz din gaskiya ba ne, kana taka wando, a iya sanina duk wandunansu a dage suke, sannan kana kwande gemu gaba daya, ka taba ganin malamin gaskiya ya cire gemu in ba 'yan Shi'a ba? Ko su din ma ba dukansu ba, ban da wannan ma, su fa 'yan izala suna da shakku game da jan tasbaha, kai kuwa ka dauki wata doguwar tasbaha ka nufe ta, wallahi na yi rantsuwa ba zan yi kaffara ba, ba ka ma san abin da masu riqe da tasbahan suke cewa ba"
.
Sani ya dubi Sule ya ce "Ka ji dan iskan na ka tun bai gama shiga ba, qafa daya ciki daya waje har ya fara kiran mutane jahilai, ai ba mamaki, ba ga su nan muna karantawa a fesbuk ba? Kowani matashi ya dan fara fahimtar karatu, malamansa ne kuma abin zagi, wadan da kowa ya san qoqarin da suka yi wa muslunci! Kai ma sai ka shiga tawagarsu"
.
Sule ya dora tasa maganar kan ta Sani 'Ba shakka an ce abin da suke yi kenan a 'yan kwanakinnan, amma kai ma Sani in za a fadi gaskiya kai da bakinka ka ce ta tambaye ka ko ka san Tajiwidi, ka ce: A wace unguwa yake? Ta ce: Na karatun Qur'ani mana, ka ce: Qwarai ka san shi sosai sai dai ka manta ko a izifi na nawa yake, sannan ma ba ka san cewa iyakar Qur'anin izifi sittin ba ne har ka fara qoqarin cewa kanajin bai dai qarisa izifi na dari ba!" Ba wanda bai yi dariya ba, Musti har yana hawaye "Sule ka san dalilin da ya sa ya ce ya manta izifin? Yana qoqarin ya riga ta ne kar ta tambaye shi, ai Sani ni kam wallahi daga yau na yi wa kaina fada, ina roqon Allah ya taimake ni kan niyyar da na yi".

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 11:22
In Hausa Novels
Title : Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 9
Description : Har Musti ya ciro kwalin sigari zai sha sai kuma ya tuna alqawarin da ya yi, ga kuma maganar da ya gaya wa su Sani yanzu-yanzunnan, sai nan...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 9"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ▼  April (89)
      • Photos: Ga Abunda Yafaru Da Shi Bayan Yazagi Buhari
      • Photos: Dogara, Amaechi, Da Wasu Gwamnoni A Bikin...
      • Ina Bala'in Sonki
      • Photos: Matsalar Man Fetur: Bature A Cikin Bas
      • Labarin Wani Saurayi Mai Chatin Da Wata Budurwa
      • Photos: Sabin Hotuna Maryam Booth
      • Stella Oduah Ta Saci Naira Bilyan 3.6 - EFCC
      • Photos: Maciji Da Na Kashe A Kofar Gidan Mu
      • Photos: Yayin Da Biri Ya Ga Kyakkyawan Yarinya
      • Photos: Sarkin Kano Da Yar Shi
      • Photos: Sojoji Sun Kama Wasu Shugabannin Boko Haram
      • Dole Ne Yuguda Ya Bi Ka'idojin Jam'iyyar APC Idan ...
      • Babu Sanatan Da ya Rako Saraki Zuwa Kotun CCT A Yau
      • Me Ke Faruwa Tsakanin Tiwa Savage Da Mijinta
      • Photos: Aisha Buhari Ta Ziyarci Jihar Ibadan
      • Daga Hamsin Zuwa Biyu: Sanatoci Biyu Ne Suka Rako ...
      • EFCC Ta Gano Dala Bilyan 12.9 Na Makamai
      • Photos: Sojoji Na Ci Gaba Da Kakkabe Sansanin 'Yan...
      • Photos: Sabin Hotuna Adama Indimi
      • Uwar Gida Marigayi Mamman Shata Ta Rasu
      • Photos: Sabin Hotuna Zainab Indomie
      • Graphic Photos: Hmm..Wata Macce ta yakewa Mijinta ...
      • Za A Hana Bara A Jihar Sokoto
      • Zafin So Part 1
      • Mahassada Ne Ke Neman Bata Mini Suna - Sani Danja
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 6
      • Photos: Sabin Selfie Na Zahra Buhari
      • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
      • Wasu Al'ummar Nijeriya Sun Soma Kira Da A Rufe Maj...
      • Matar Shugaban Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa Ta Wa...
      • Yan Daba Sun Yi Yunkurin Halaka Wani Matashi A Kano
      • Adesola Amosun Ya Dawo Da Naira Bilyan Biyu - EFCC
      • Graphic Photos: Masu Safarar Kaya Sun Illata Wasu ...
      • Video: Matasa Sun Jefi Sanata Isa Hamma A Garin Ni...
      • Photos: Sabin Hotuna Fatima Yola
      • Yan Danfara Na Amfani Da Suna Ali Nuhu
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Ma'aikacin Mata...
      • Photos: Atiku Tare Da Matarsa A Wajen Bikin Dan Sa
      • Amurka Zata Maido Da Kudaden Abacha Najeriya
      • Amurka Zata Maido Da Kudaden Abacha Najeriya
      • Photos: Dan Atiku Abubakar Ya Auri Yar Ghana
      • Photos: Daga Wajen Bikin Littafin Aisha Buhari
      • As-Sheikh Muhammad Ayyub Limamim Masallacin Annabi...
      • Jihar Nassarawa Na Cigiyar Gwamnansu
      • Photos: Aisha Buhari Ta Ziyarci Jihar Borno
      • Sabon Hanyoyin Dan Yan Boko Haram Suke Kai Hari
      • Babu Laifi A Bashin Da Buhari Zai Ciwo - Garba Shehu
      • Yan Sandan Kaduna Sun Bindige Wani Matashi Dan Bun...
      • Goron Jumma'a Daga Mai Martaba Sarkin Bauchi (Dr) ...
      • Photos: Gwamna Jihar Bauchi Ya Ziyarci Shugaban St...
      • Hukuncin Zuwa Wajen Yan Duba
      • Abubuwa Da Kan Haifar Da Cutar Bugun Zuciya
      • Al'ajabi Part 23 {Karshe}
      • Al'ajabi Part 22
      • Al'ajabi Part 21
      • Al'ajabi Part 20
      • Al'ajabi Part 19
      • Photos: Boko Haram Sun Sake Sabin Hotuna Yan Mata ...
      • Daga Jama'a: Yau Na Gamu Da Abin Al'ajabi
      • Gajeren Tarihin Sheikh Jafaar Mahmoud Adam
      • Wacce Irin Nasiha Kike Wa Yar Ki Lokacin Aurenta
      • Sheikh El Zakzaky Da Zeenatu Suna Cikin Mawuyacin ...
      • Photos:Sabin Hotuna Yar Osinbajo Kiki
      • Photos: Buhari Ya Gana Da Yan Najeriya A China
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 11
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 13
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 12
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 10
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 9
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 7
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 4
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 5
      • Akwai Kyakkyawar Makoma Game Da Hadin Gwiwa Tsakan...
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 3
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 2
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 1
      • Majalisar Jihar Nassarawa Ta Tsige Membobinta Guda...
      • Photos:Buhari A Kasar China
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Tabbatar Da Mutuwar Muta...
      • Fati Nijar Tayi Wakoki Wa Janar Burutai
      • Photos:Bayan Kwana Biyar A Amurka, Buhari Ya Iso N...
      • Al'ajabi Part 5
      • Mawaki Sani Aliyu Dandawo Ya Rasu
      • Real Madrid Ta Doke Barcelona Da 2-1
      • Azal Part 8
      • An Rantsar Da Muhammadou Issoufou
      • Azal Part 7
      • Kiran A Saki Zakzakiy Rashin Kishin Qasa Ne - Baba...
      • Photos: Faston Da Ya Binne Mutum A Tushen Gininsa ...
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger