1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Azal Part 7

Azal Part 7

By Abdul Mk
Add Comment
Friday, 1 April 2016

Tare dani..Abu Abdullah
Gawar Hajiya a cikin makara a farfajiyar gida, yayin da jama’a ke tsaye jefi-jefi wasu na matsar hawaye wasu kuma a cikin yanayi irin na alhini, Dan Hajiya da ankwa a hannu ya shigo gidan, Mudi da Tanko suna biye da shi , har ya je jikin makarar ya durkusa yana kuka.
”Hajiya kullum maganar ki bata wuce ta yadda zan inganta rayuwata, a kan haka kika zauna da damuwa tsawon lokaci. Abun da ke faruwa dani a yanzu na sa a raina cewa yana da nasaba da alhakinki da kin bin umarnin ki, Allah ya gafarta miki, na miki alkawarin bayan wannan al’amarin ba zan sake waiwayar irin rayuwata ta baya ba, zan gina wata sabuwa.”
Mudi da Tanko suka hada hada ido, Tanko ya ce
”Ashe mutumen da yake a gabar fukantar hukuncin mutuwa ma yana da sauran fata?”
Ya dago kai ya kalle su yana zubar da hawaye, Mudi ya kamo hannunsa ya tashe shi tsaye
”Ba ka da sauran lokaci na ganawa da matacciyar mahaifiyarka, taso mu tafi ka fuskanci kalubalen da ke gabanka.”
.
POLICE STATION/ ENFORCEMENT ROOM
Mudi yana dukan Dan Hajiya da kulki, yayin da shi kuma yake ta babatun cewa
“Ba ni na kashe shi ba.”
”Ba za ka fadi gaskiya ba.”
”Iya gaskiyata nake fada maka, ba ni na kashe shi ba.”
“Duk wani mai laifi haka yake fada, sai ya ji wahala sa’an nan yake fadar gaskiya, ba za ka fada ba?”
Mudi ya ci gaba da sukansa, shi ma ya ci gaba da ihunsa.
“Ba ni kashe shi ba.”
”In ba kai ba ne, a ina ka boye matar tasa abokiyar aikin naka.”
Ya tsaya da dukansa.
”Wallahi lokacin da kuka ganni da ita, wannan ne lokaci na farko da na fara ganinta.”
”Na gaji da jin wannan tatsuniyar ta ka, ka yiwa kan ka gatan fadar gaskiya, kila hakan ya sa hukuncinka ya zamo sassauka.”
”Ranka ya dade, bar sa min magana a bakina, ban yi kisa ba ko kashe ni za’a yi ba zan amsa wannan hukuncin ba.”
Mudi ya ci gaba da dukansa
.
POLICE STATION/ DPO OFFICE
Tanko ya shigo cikin ofis din ya mikawa DPO wata takarda, YA fara nazartar ta na dan wani lokaci kafin Tankon ya ce da shi
“Sakamakon gwajin zayyanar yatsun da ke jikin wukar ne(thumb-print), amma kuma abun mamakin shine yazo dai-dai da na suspect din mu na yanzu.
DPOn ya dago kai ya kalle shi
“In haka ne mene ne alakarsa da gujajjiyar matar marigayin, wanne dalili ne ya sa shi kashe shi?”
”Abun da muke son ganiwa kenan yanzu.”
“Kwarai, haka ne ya dace.”
Tanko ya masa salute sa’an nan ya juya ya fita.
Hujjojin da suka samu a hannu ko da kuwa kirkirarru ne sun nuna cewa Dan Hajiya ne ya yi kisa, ba wanda ya zama shaidar cewa dan Hajiya ba zai iya yin haka ba, in ma akwai abun da yafi haka zai iya yi.
Ina Sadiya? Makashiyar da ta gudu ta bar shi, ya taka sawunta ya ke fuskantar barazanar amsar hukuncin kisa!
BAYAN WATA DAYA
Linda a zaune a kan bencin bayan kanta, bayan wani lokaci Dan Hajiya a gaba Tanko yana biye da shi har zuwa in da Linda take, Dan Hajiya ya zauna a kusa da ita ya bi ta da murmushinn karfi da laushin hali, sa’an nan ya kawar da kansa
“Kin ga dai wata daya da faruwar wannan al’amarin har yanzu ba wani ci gaba, nine a cikin zargi.”
“Damuwata kenan.”
Suka yi shiru na wani lokaci, Dan Hajiya ya ja numfashi sa’an nan ya kalli Linda ya sunkui da kansa.
”Linda kin san mai nake so da ke?”
”A’a sai ka fada.”
”Rasuwar Mahaifiyata da kuma halin da nake ciki a yanzu ya koya mini darrusa da dama a rayuwata, har ina tunanin da ma a ce a na dawo da gaba baya da na chanza mummunar rayuwata ta baya da wata sabuwa.”
Ta kalle shi da sanyin jiki
“Haka ne dama, nima duk jikina yayi sanyi.”
Ya ci gaba
“Linda na fahimci cewa rayuwar duniyar nan ba dawwamammiya ba ce, kuma in Allah ya ga dama sai ya bar ka ka yi ta tsula iya shegenka, in kuma ya so ka da shiriya sai ya saka a takunkumin da za ka fahimci kuskurenka, ni dai yanzu abun da nake so na sanar da ke shine na fahimci cewa rayuwar da muka yi ta baya matacciya ce, yanzu na fahimci gaskiya, Linda ki tuba ki koma gida ki nemi gafarar magabatanki.”
Linda ta zaro ido
”Nima ina wannan tunanin, amma idan na tuna ba lallai Mahaifina ya yafe mini ba saboda kuncin da na jefa shi a ciki, sai na ji jikina yayi sanyi.”
”Ki tuba da kyakkyawar niyya, ki yi nadamar ayyukan ki na baya, ki je wa Mahaifinki cikin kas-kantar da kai kina mai nadamar abun da kika aikata masa, in Allah ya yarda zai amshe ki.”
”Shikenan na gode da shawararka, in Allah ya yarda zan yi hakan.”
A dai-dai nan Tanko ya zo wajen yana duba lokaci a agogo.
”Lokaci yayi Hajiya, sai kuma wani lokacin.”
Linda ta kalli Dan Hajiya tana zubar da hawaye.
”Shikenan zan tafi, zan koma gida, sai wani lokacin kuma in da rabon ganawa.”
Ya bi ta da kallo
”Shikenan, Allah ya kaddara haduwar mu a lokaci na gaba, idan Allah ya yi fita ta zan nemi garinku, za ki ganni.”
Tanko ya tashe shi ya hankada keyarsa, ta tsyaa ta bi shi da kallo. Bayan sun dan yi nisa, Dan Hajiya ya tsaya ya wiago suka hada ido da Linda
“Linda mene ne sunanki na gaskiya.”
Ta daga kanta sama tana tunani
“Safara’u, kai ina ga ba haka ba ne, wai sunana Kulu.”
.
BAYAN SATI BIYU
Mudi a teburin Mai Shayi, Sadiya ta zo ta wuce ta gabansa da kirkirarriyar siffar tsoffinta, ya bi ta da kallo, furfurar da ta lika ta auduga a girarta ta fado kasa, Mudi ya sau baki ya bi ta da kallo, ya daga kai tare da tunanin a in da ya san ta. Ya sauko da kan tare da dauko photon da ke aljihunsa, ya duba, ya ga yayi kama da Sadiyar zahiri. Ya dago kansa, yana dagowa zai tarad da ba ta nan sai filin gurbin.
Ya tashi da sauri ya bi bayanta.
.
KWARARO
Sadiya tana tafiya a cikin kwararon har ta zo dai-dai wani Kango, ta shiga ciki ta samu guri ta rakube, a waje kuma Mudi yana ta waige-waige,harya shigo cikin kangon, ya na ci gaba da waige-waigensa , har ya shigo in da Sadiya take a rakube, ya waiga kamar zai gano ta sai kuma ya kara juyawa ya fita, bayan wani lokaci da fitarsa, Sadiya za ta mike ta fito ta ci gaba da tafiyarta.
A wannan lokacin , ga Dan Hajiya can a kotu a na shirin yanke masa hukuncin kisa saboda ba wata hujja da ta nuna cewa ba shi ya kashe Mubarak ba, kansa ya dau zafi, ya na so yayi kuka ko ya samu sa’ida amma ya kasa.
Ya kalli alkali ya ce
“Ranka ya dade, ina neman alfarma.”
“Ta me?”
“Kafin mutuwata, a samo mini kwalin sigari Aspen daya, a bani minti talatin.”
Ya nemi tuba da nadamarsa, sun bace bat! Yana ganin Aspen ita ce kawai za ta rage masa tururin zuciyarsa
hahaha wato dan iska dan iskane koda   ALAHIRANE...
Seda safen ku...
Kasance da mu akodayaushe dan JOining din mu    ko kuma
  
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 21:01
In Hausa Novels
Title : Azal Part 7
Description : Tare dani..Abu Abdullah Gawar Hajiya a cikin makara a farfajiyar gida, yayin da jama’a ke tsaye jefi-jefi wasu na matsar hawaye wasu ku...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Azal Part 7"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ▼  April (89)
      • Photos: Ga Abunda Yafaru Da Shi Bayan Yazagi Buhari
      • Photos: Dogara, Amaechi, Da Wasu Gwamnoni A Bikin...
      • Ina Bala'in Sonki
      • Photos: Matsalar Man Fetur: Bature A Cikin Bas
      • Labarin Wani Saurayi Mai Chatin Da Wata Budurwa
      • Photos: Sabin Hotuna Maryam Booth
      • Stella Oduah Ta Saci Naira Bilyan 3.6 - EFCC
      • Photos: Maciji Da Na Kashe A Kofar Gidan Mu
      • Photos: Yayin Da Biri Ya Ga Kyakkyawan Yarinya
      • Photos: Sarkin Kano Da Yar Shi
      • Photos: Sojoji Sun Kama Wasu Shugabannin Boko Haram
      • Dole Ne Yuguda Ya Bi Ka'idojin Jam'iyyar APC Idan ...
      • Babu Sanatan Da ya Rako Saraki Zuwa Kotun CCT A Yau
      • Me Ke Faruwa Tsakanin Tiwa Savage Da Mijinta
      • Photos: Aisha Buhari Ta Ziyarci Jihar Ibadan
      • Daga Hamsin Zuwa Biyu: Sanatoci Biyu Ne Suka Rako ...
      • EFCC Ta Gano Dala Bilyan 12.9 Na Makamai
      • Photos: Sojoji Na Ci Gaba Da Kakkabe Sansanin 'Yan...
      • Photos: Sabin Hotuna Adama Indimi
      • Uwar Gida Marigayi Mamman Shata Ta Rasu
      • Photos: Sabin Hotuna Zainab Indomie
      • Graphic Photos: Hmm..Wata Macce ta yakewa Mijinta ...
      • Za A Hana Bara A Jihar Sokoto
      • Zafin So Part 1
      • Mahassada Ne Ke Neman Bata Mini Suna - Sani Danja
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 6
      • Photos: Sabin Selfie Na Zahra Buhari
      • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
      • Wasu Al'ummar Nijeriya Sun Soma Kira Da A Rufe Maj...
      • Matar Shugaban Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa Ta Wa...
      • Yan Daba Sun Yi Yunkurin Halaka Wani Matashi A Kano
      • Adesola Amosun Ya Dawo Da Naira Bilyan Biyu - EFCC
      • Graphic Photos: Masu Safarar Kaya Sun Illata Wasu ...
      • Video: Matasa Sun Jefi Sanata Isa Hamma A Garin Ni...
      • Photos: Sabin Hotuna Fatima Yola
      • Yan Danfara Na Amfani Da Suna Ali Nuhu
      • Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Ma'aikacin Mata...
      • Photos: Atiku Tare Da Matarsa A Wajen Bikin Dan Sa
      • Amurka Zata Maido Da Kudaden Abacha Najeriya
      • Amurka Zata Maido Da Kudaden Abacha Najeriya
      • Photos: Dan Atiku Abubakar Ya Auri Yar Ghana
      • Photos: Daga Wajen Bikin Littafin Aisha Buhari
      • As-Sheikh Muhammad Ayyub Limamim Masallacin Annabi...
      • Jihar Nassarawa Na Cigiyar Gwamnansu
      • Photos: Aisha Buhari Ta Ziyarci Jihar Borno
      • Sabon Hanyoyin Dan Yan Boko Haram Suke Kai Hari
      • Babu Laifi A Bashin Da Buhari Zai Ciwo - Garba Shehu
      • Yan Sandan Kaduna Sun Bindige Wani Matashi Dan Bun...
      • Goron Jumma'a Daga Mai Martaba Sarkin Bauchi (Dr) ...
      • Photos: Gwamna Jihar Bauchi Ya Ziyarci Shugaban St...
      • Hukuncin Zuwa Wajen Yan Duba
      • Abubuwa Da Kan Haifar Da Cutar Bugun Zuciya
      • Al'ajabi Part 23 {Karshe}
      • Al'ajabi Part 22
      • Al'ajabi Part 21
      • Al'ajabi Part 20
      • Al'ajabi Part 19
      • Photos: Boko Haram Sun Sake Sabin Hotuna Yan Mata ...
      • Daga Jama'a: Yau Na Gamu Da Abin Al'ajabi
      • Gajeren Tarihin Sheikh Jafaar Mahmoud Adam
      • Wacce Irin Nasiha Kike Wa Yar Ki Lokacin Aurenta
      • Sheikh El Zakzaky Da Zeenatu Suna Cikin Mawuyacin ...
      • Photos:Sabin Hotuna Yar Osinbajo Kiki
      • Photos: Buhari Ya Gana Da Yan Najeriya A China
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 11
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 13
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 12
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 10
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 9
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 7
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 4
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 5
      • Akwai Kyakkyawar Makoma Game Da Hadin Gwiwa Tsakan...
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 3
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 2
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 1
      • Majalisar Jihar Nassarawa Ta Tsige Membobinta Guda...
      • Photos:Buhari A Kasar China
      • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Tabbatar Da Mutuwar Muta...
      • Fati Nijar Tayi Wakoki Wa Janar Burutai
      • Photos:Bayan Kwana Biyar A Amurka, Buhari Ya Iso N...
      • Al'ajabi Part 5
      • Mawaki Sani Aliyu Dandawo Ya Rasu
      • Real Madrid Ta Doke Barcelona Da 2-1
      • Azal Part 8
      • An Rantsar Da Muhammadou Issoufou
      • Azal Part 7
      • Kiran A Saki Zakzakiy Rashin Kishin Qasa Ne - Baba...
      • Photos: Faston Da Ya Binne Mutum A Tushen Gininsa ...
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger