1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Al'ajabi Part 7

Al'ajabi Part 7

By Abdul Mk
Add Comment
Wednesday, 18 November 2015
Bayan kwanaki uku da dawowata ina kwance bisa doguwar kujera hannuna na rike da wani novel daya daga cikin abokan hirata a london me suna HAPPINESS DAY na prof. christiana wolein dan kasar holland, kyakykyawar fuskata nakan littafin wanda fararen idanuna ke kallo, hankalina, tunanina da duk wani nazarina ya tafi ga karanta daddadan lbrn da nake yi wanda nake matukar son karasashi ko don naji yadda karashen lbrn zai kasance.
Magribar da nake ganin ta doso yasa na kara kaimi, Momi ta fito daga sashinta rike da wani dan madai-daicin kaskon turare wanda wani daddadan kamshi ke tashi ta hanyar farin hayakin dake fita daga kaskon, ta fara zagaye faffadan falon domin kanshin ya isa ko‘ina kafin ta dawo ta ajiye shi a tsakiyar falon.
A dai-dai lkcnne dady na ya dawo, cikin fara‘a yayi sallama kasancewar ya ganni a falon, ya karasa ya aje jakarsa tare da zama. Kamar hadin baki nida momi muka amsa sallamar, na dago daga kwanciyar da nayi tare da aje novel din a gefena nace “Wellcome back my dady“.
Yauwa yar lele na da fatan dai komai normal ko? na gyada kai kawai, momi dake gefe ta bimu da kallo tare da jinjina kai tace “uhm.. gsky ina ganin kabilanci a gidannan, wato Alhaji yarka kawai ka sani ni ba mu2m bace??“ Daddy ya kyalkyale da dariya yace “kinji ki hajiya da wani zance gani kikai na tashi daga nan bance miki komai ba??“ Da sauri tace “zaka iya don ba karamin aikinka bane kace bama ka ganni ba 2nda ka shigo sai da nayi magana.“ Dady ya sake yin dariya yace “ A haba sai kace wani makaho? kawai dai........“ Y‘arka ce a ranka!! momi ta karasa masa zancen.
ya gyada kai yace “anji muje a hakan“. Momi tace “gashi kuma duk daran dadewa sai ka shigo falon nan ka tarar batanan koka manta macece dole ka aurar da ita??“ Dady yayi murmushi yace “kinga hajiya duk takaicinki kyayi ki gama ai ba akuya bace ita bare kice zan kaita kasuwa na siyar mun rabu kenan har abada.“
Duk muka fashe da dariya, dady ya kwantar da kansa jikin kujerar yace “ yauwa ni na tuna ma, humaira!!
Na dago kaina a nitse domin nasan indai dady ya kira sunana kai tsaye to maganar da yake son yimin me muhimmanci ce.
Yace “kasancewar kinyi kara2 me tsada a wuri me tsada kuma akan abu me tsadan gaske izuwa yanzu na sami request daga wurare daban-daban akan anaso ayi aiki dake, daga ciki akwai central ban.k da me gwamnan bankin da kansa ya rubuto min takarda akan cewa suna bukatar karin kwararru da suke da sani akan tattalin arziki, akwai FIRST BANK, GTI BANK, DIAMOND BANK da sauransu.
Ma‘aikatar kudi ta tarayya ma na bukatar kiyi aiki dasu, sannan jami‘o‘i kamar B.U.K, A.B.U da sauransu na bukatar kiyi musu aiki a matsayin lecturer, ke harda wasu hukumomi daga kasashen waje sai kin zaba kin darje.
A maimakon nayi farin ciki sai na hade rai, dady ya dubeni tare da gyara zama yace “Ah ya naga kin bata rai?? lafiya??“
Na dan kumburo baki nace “dady nifa bazanyi wani aiki a duk wuraren nan ba.“
dady yace “sai a ina?? ko a bankin duniya kike so kiyi aiki??“
Na girgiza kai nace “ A‘A ni bazanyi a ko‘ina ba.“
Kafin yace wani abu momi tace “ba zakiyi ba kina nufin duk kara2n da kikai ya tashi a banza kenan??“
Dady ya dubeta yace “haba hajiya kibita a hankali mana, ya juyo gareni yace “Yar lelena me yasa bakison kiyi aiki??“
Nace dady nifa banyi kara2 don na wahalar da kaina ba, nawa ne duka albashin da za‘a biyani? duka fa bai kai kudin da gyaran gashi na keci ba.
Yayan talakawa da matsiyata sune keyin kara2 don su sami aiki amma ba irina ba.“
Daddy ya kyalkyale da dariya kamar zai tuntsiro daga kan kujerar yace “gskyrki fa y‘ata.“
Momi tace “ Au wai kaima ka biye mata a hakan??“
Daddy yace “To karya tayi??, ya juyo gareni yace “ yanzu ke me kike so ayi??“.
Na tabe baki kamar ba zance komabi ba daga bisani nace “ daddy nifa a duniya ba abinda ban iya ba irin kwamfuta don haka ina son na samu certificate akanta.
Cikin sauri daddy yace “Tooo!!! a germany ko japan ko america zabi daya......
Na tabe baki nace “NO daddy duk basai ankai ga haka ba, anan kano nake so nayi.“
Daddy yabini da kallo yace “kina nufin a makarantar matsiyata??“ Dariya ta kwace min na girgiza kai nace “ a‘a akwai wata reshen AL-KHRAMY ta kasar saudiya da suka bude anan kano next week za‘a fara lecture, MUFIDA ma can zata fara zuwa kaga na sami abokiyar tafiya.“
Daddy ya gyara zamansa yace “kwarai naji lbrnta, to karki damu my daughter a ckn satin nan za‘a shirya miki komai next week dake za‘a budeta.“ Nayi murmushi nace “Thank you my dad“.
Daddy ya mike “bari in karasa ciki, ya juyo ga momi yace “a ina kika saka min jakar nan ta jiya??“ Har yanzu takaicine akan fuskarta tace “ tana nan cikin lokar dakinka“. daddy ya sabi jakarsa ya wuce. Ni kuwa wani farin ciki ya lullubeni, gsky daddy na sona ni kaina nasan haka.
Hararar da momi keyi min ce tasa ban takalo wata hira da ita ba na jawo novel dina tare da kwanciya bisa luntsimemiyar kujerar da nake kai na cgb da kara2n da nakeyi a baya.
******** ******* ******* ********
Sati daya dai-dai da faruwar haka na fara zuwa lecture a katafariyar makarantar AL-KHRAMY computer training school, 2n daga sanda na hangi makarantar a shigata ta farko naji a raina tayi min sbd tsarinta. fasalin gininta kawai abin kallo ne banda kuma zubin cikinta.
Tana da ma2kar fadi da girma da kuma wadatar dakunan kara2, akwai bangaren da aka ware musamman don hutawa a lkcn da ba‘a lacca wanda ya kunshi kujeru a jere daf da wasu kyawawan bishiyu da kuma filawowi dalilin da yasa iskar dake kadawa a wajen ta zama me kamshi, wajen dai ya dace da hutawa ga wanda ya debo gajiyar kara2.
Gefe guda akwai daki na musamman da aka ware aka cikashi da littattafai kala-kala da suka shafi darasin computer da mutum zai iya zuwa ya bincika wanda yake so, nesa kadan kuma akwai wurin cin abinci da aka ware musamman ga masu bukata.
Da yake makarantar mallakar larabawa ce an ware bangaren maza daban na mata daban.
Ga yadda ake kaffa da dalibai ake maidasu y‘an gata.
kamar yadda aka saba ranar juma‘a 12:00pm mun tashi zaune nake bisa wani dan dandamali ina jiran mufida ta fito mu tafi kaina na kasa na kurawa laptop din dake bisa cinyoyina ido ina tayi, sallamar da naji anyi ce tasani dakatawa kamar na dago kai na dubi wanda yayi sallamar sbd muryar tasa ta ratsani sosai amma sai girman kan ya motsa na cgb da abinda nakeyi ko sallamar ban amsa ba.
Kyakykyawan saurayin bai gajiya ba yace “ pls na gaji da tsayuwa in zauna??“
Na cilla idona tare dago fuskata nace “ka zauna mana idan ka gadama“.
Mai makon ya bata rai sai yayi murmushi yace “godiya nake.“
Ya zauna bisa dandamalin nesa kadan dani, kaina na kasa amma zuciyata na sake-sake, ji nake kamar na dago kalli mu2min daya fara birgeni karo na farko a rayuwata.
Jim kadan mufida ta fito ai kuwa tana kyalla ido taga wannan saurayin dake kusa dani sai ta bude baki tare da fadin “ Ah leader manyan gari kaine anan haka??“
Yayi murmushin daya kara masa kyau yace “nine wlh kinga su nazir nake jira basu fito ba dama tare kuke da wannan??“
yayi nuni dani.
Eh tare muke da ita wlh ni take jira......
Na rufe laptop dina tare da diban littattafaina dake ajiye a gefena na doka tsaki na wuce nabarsu anan.“
mufida tabini da kallo kawai ta juya tare da yin murmushi tace “sai gobe ko??“
Ya gyada kai kawai dai-dai lokacinne abokansa su uku suka karaso wanda ya riga kowa karasowar yace “kai wai ya akai harka 2nkari wccn yarinyar ta barka ka zauna kusa da ita??“
Ya bishi da kallo yace “kasanta ne??“
Kwarai kuwa shugaban y‘an girman kai, takama da gadara ta duniya kenan.“
duk sukai dariya, saurayin ya shafi gashin kansa yace “kai! nazir yarinyar fa ba karya wlh ta hadu“, wanda aka kira da nazir din yace “ ana fada maka matsalarta kana cewa ta hadu??“
ya harareshi yace “ mace idan batai takama da gadara ba waye zaiyi?? girman kan ne kawai matsala.... ya sake bin inda muka bari a mota da kallo.“
Ni kuwa 2nda muka tafi mufida nata bani lbrn saurayin wai mu2min kirki ne kaza-kaza nidai ban kulata ba, don kasa gane me take nufi da hakan....
Ammafah....koda baxance komaiba..senaga iya gudun grman kannata....
Yanxu ne aslin komai ze fara..sekucigaba dabina..
Ammafa bada guduba..
‪#‎ILAL‬ LIQA'A..
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 13:11
In Hausa Novels
Title : Al'ajabi Part 7
Description : Bayan kwanaki uku da dawowata ina kwance bisa doguwar kujera hannuna na rike da wani novel daya daga cikin abokan hirata a london me suna ...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Al'ajabi Part 7"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ▼  November (308)
      • Kafin Kayi Barci
      • Yanda Ake Hada Lemon Juice
      • Yan Boko Haram Sun Sace Wasu Mata A Banburaitai
      • Photos: Buhari Ya Isaa Paris Dan Halartar Taron Sa...
      • Ana Ta Samun Nasarar Kwato Shanun Sata a Kano
      • Zargin Kinshiyoyin Ta Sun Mata Asiri
      • Al'ajabi Part 16
      • Hisbah Ta Kama Wani Dan Sanda Da Yi Wa Budurwa Ciki
      • An kaiwa 'yan Shi'a hari a Masallaci a Bangaladash
      • Video: Download Highlight Leicester City 1 Manches...
      • Video: Download Highlight Barcelona 4 Real Sociedad 0
      • Yanda Ake Hada Cake
      • Photos: Yusuf da Zahra Buhari Su Halarci Taron Yay...
      • Photos: Sabin Hotuna Shahida Sanusi Lamido Sunusi
      • Buhari Ya Nada Sabun Alkalai
      • Al'ajabi Paart 15
      • Yan Boko Haram Na Shirin Kaima Abuja Hari
      • Mummunar Shiga Mai Bayyana Tsaraici Da Yan Uwa Mat...
      • New Music: Inda Rai Darabo By Hussaini Danko
      • Graphic Photos :Adadin Mutanen Da Su Ka Rasu A Har...
      • Photos: Gwamna Jihar Bauchi Ya Ziyarci Atiku Abubakar
      • Graphic Photos:Yanayi Wanda Ya Kai Hari Yau A Jiha...
      • Tafsir: Rikicin Duniya Da Na Lahira By Sheikh Isa ...
      • Hanyoyin 25 Masu Sauki Domin Samun Lada Mai Yawa
      • New Music: Kana Raina By Hussaini Danko
      • Bom Ya Tashi Dan Yan Shi'a 15 A Kano
      • Photos: Buhari Ya Gana Da Sarauniyar Ingila A Malta
      • Tafsir: Tambayoyi Tara Bayan Mutuwa By Sheikh Isa ...
      • Graphic Photos: Wani Dalibi Poly Ya Kashe Kansa
      • Buhari Na Neman Jefa Kasar Nan Cikin Mummunan Hali...
      • Yadda Wani Attajiri Ya Yi Wa Kansa Yankan Rago A J...
      • New Film: Zurfin Ciki 2015 Part 2 Starring Ali Nuhu
      • Yan Najeriya Sun Nuna Bacin Ransu Da Buhari
      • Dan Marigayi Audu Abubakar Ne Zai Maye Gurbin Sa A...
      • Kotu Ta Hana Wata Ma'aikaciya Sanya Hijab A Faransa
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Malta
      • Photos: An Kaddamar Da Sarkin Kano Mastayi Sabon C...
      • Photos: Gwamna Jihar Nasarawa Ya Kwanta Akan Katif...
      • Nafisah Abdullahi Tayi Allah Wadai Da Matan Da Ke ...
      • Photos: Happy Birthday Haleema Atete, Ga Sabin Hot...
      • New Film : Zurfin Ciki 2015 Part 1 Starring Ali Nu...
      • An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambia
      • Magajin Garin Kano Ya Rasu
      • Photos:Buhari,Osinbajo, Saraki, Tinubu Da Amaechi ...
      • Video: Manchester United 0 PSV 0
      • Video: Shakhtar Donesk 3 Real Madrid 4
      • Yanda Ake farfesun kifi
      • Yanda Ake Karya Sihiri Da Lalata Sharrin Aljanu
      • Photos: Buhari Ya Halarci Wajen Binne Matan Awolowo
      • Za A Fara Kama Masu Boye Fetur A Najeriya
      • Abu Ashirin Da Mata Ke So
      • Macen da Aljanna ta fi Karfin ta
      • New Music: Nayi Kira By Hussaini Danko
      • New Music : Kira Nake by Hussaini Danko
      • Yanda Ake Hada Kunu Aya
      • Al'ajabi Part 11
      • Paparoma zai je Kenya
      • An gano wata jigidar bama-bamai a Paris
      • Bangladesh ta haramta amfani da Facebook saboda Tsaro
      • Graphic Photos: Abunda Kishiyarta Ta Mata Ranar Am...
      • Hanyoyin 15 Da Zaka Bi Domin Gujewa Aikata Zinna
      • Al'ajabi Part 13
      • Al'ajabi Part 12
      • Video: Barcelona 6 Roma 1
      • Video: Arsenal 3 Dinamo Zagreb 0
      • Video: Maccabi Tel-Aviv 0-4 Chelsea
      • Photos: An Ba wa 2face Sarauta A Kaduna
      • Buhari Ya Bada Sakon Ta’aziyya Ga Iyalan Audu
      • APC Za Ta Tsayar Da Sabon Dan takara
      • New Music: Mafita By Hussaini Danko
      • New Music: Rabin Mutum By Hussaini Danko
      • Al'ajabi Part 14
      • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
      • Graphic Photos: Wata Yarinya Tana Bukatar Taimako ...
      • Hakurin Zama Da Mace Mara Biyayya
      • Photos: Aisha Buhari A Offishin FIRST LADY
      • Photos: Major AL Ayangbesan, Soja Najeriya Wanda B...
      • Boko Haram, ISIS, Al-Qaeda Na Shirin Kai Hari — Am...
      • Photos: Sabin Hotuna Iyalan Marigayi Sani Abacha
      • New Music: Shakuwa By Hussaini Danko
      • Photos: Buhari Ya Halarci Taron Kasashen Masu Arzi...
      • An rataye 'yan adawa biyu a kasar Bangladesh
      • Darussa Bakwai Game Da Rasuwar Dan Takarar Gwamna...
      • Photos: Isar Buhari Iran
      • Abunda Dokar Zabe Tace Akan Mutuwar Audu
      • An yi jana'izar Abubakar Audu
      • Mutane 8 sun mutu a harin Maiduguri
      • Film: Download Hausa Shargalle Part 2 Starring Sul...
      • Photos: Adama Indimi A Sabon Hotuna
      • New Music: Sirrina By Hussaini Danko
      • Photos: Ali Artwork Ya Ziyarci Rahma Sadau
      • Prince Abubakar Audu Dan Takara Gwamna Jihar kogi ...
      • An Kai Hari A Garin Kauye Mafe Dake Borno
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Iran
      • Photo; Aisha Buhari, Ambode Da Bola Tinubu Wajen W...
      • Film: Download Hausa Film Shargalle Part 1
      • Al'ajabi Part 10
      • List: Makarantu Sakandare Da Suka Fi Kowani Makara...
      • Photo: Buhari Tare Da Tsohon Direban Sa Da Yar sa
      • Music: SO by Hussaini Danko
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger