1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Al'ajabi Part 16

Al'ajabi Part 16

By Abdul Mk
Add Comment
Sunday, 29 November 2015
A wasu lktn idan na dubi a yadda rayuwarmu ke tafiya sai naga kmr a mafarki don ban taba zaton zan tsinci kaina a hali kwatankwacin haka ba, da ace shekaru biyu kacal da suka wuce wani zai fada min cewa haka zata faru koda zai nutse a kasa don rantsuwa bzn yarda ba.
Amma gashi na tsinci kaina a wata irin rayuwa daba haka nayi zato ba, sai dai ko ba komai wasu darussa ne na koya na rayuwa da bazasu taba gushewa daga kwakwalwata ba.
*da yake zancen duniya baya buya a ckn dan kankanin lkc maganganu suka fara zagaye gari, nan fa kasuwar gulma da tsegumi ta bude masu mamaki da rike baki nayi masu salati da sallallami nayi, masu jinjinawa faruk nayi masu tausaya masa nayi.
A fahimtar wasu kuskure ya tafka babba dazaiyi dana sani a gaba, wasu kuma na kllnsa wanda kuruciya tayiwa yawa.
Amma ko kadan bai kula da hkn ba saima kwarin gwuiwa da yake kara samu na kyautata min da nuna min soyayya iyakar iyawarsa, hkn yaba mutane mamaki ma2ka da gaske. Wato ni kaina idan na kalli faruk ina mamakinsa musamman yanzu dana kara kusanta dashi banyi kuskure ba idan nace ba kmr kowa yake ba tbbs shi daban ne wanda samun mu2m kmrsa zaiyi wuya.
A kwana a tashi kwanaki sai kara garawa suke zaman mu na kara daukan lkc, syy da kulawa, kauna da shakuwa na daduwa.
Mu kadai muke gudanar da rayuwarmu kmr yadda faruk yace haka yake so mu kasance, ko ziyara ba wanda ke kawo mana harta da momina sai dai kawai muna yin waya wasu lktn, ba‘a zancen daddy dama amma banga laifinsu ba da wane ido zasu kll faruk??
Wanda suka batawa da mummunan sharri ya saka musu da mafi kyawun alkhairi.
hmmm... Abin da kunya ai.
**kmr kllm yauma zaune nake bisa gadona na kishingida misalin karfe 4:45 na yammaci tsammanin dawowar faruk kawai nake nama yi mamakin yadda yau bai dawo da wuri ba don mafi yawa ana kiran sallar la‘asar yake dawowa, a hakan har barci ya kwasheni.
ban jima da tafiya nahiyar baccin ba faruk ya shigo da sllmrsa yayi shiru sanda ya tbbtr ba yadda zanyi na amsa don bansan yana yi ba.
ya dan tsaya ya bini da kallo kawai murmushi ya tashi daga fuskarsa ya rankwafo tare da sumbatar goshina ya dago yace “ohh!! my lovely wife Allah ya kara miki lfy.“
bai tasheni ba Ya juya ya wuce izuwa bathroom.
Byn wasu y‘an min2na na farka, na dubi agogo 5:05 lallai yau faruk ya dade bai dawo ba na fada a zuciyata, ta yiwu wani muhimmin abu ne ya tsayar dashi.
Nayi saurin bawa kaina tbbs akan haka domin bisa al‘ada baya kaiwa haka don wasu lktn ma ana kiran la‘asar yake shigowa.
Kmr na kirashi sai kuma na fasa, da yake da wata kishirwa na farka matsowa nayi bakin gadon na jawo ruwan SWAN dake ajiye bisa dogon tebirin dake gefen gadon gaf da fuskar gadon wanda ke dauke da abubuwa da yawa.
Irin daukowar gaggawar da na yiwa robar ruwan yasa ta subuce ta fadi kasa tare da gangarawa nesa sosai da gadon, gashi ina bukatar ruwa sosai hakan yasa na matso bakin gadon tare da kwantawa na mika hannuna don dauko robar, sai dai ina!! hannuna ya gaza kaiwa inda take.
Nayi iya kokarina na mika hannuna iyakar mikawa amma ya gaza kaiwa, 2nanin dana fara yi shine wai yau nice ga abu ina so amma na gaza iya daukarsa kuma ba wanda zai bani.
Musamman idan na 2na rywr baya yadda zan hantara inyi tsawa a aikata min koda ba‘a so sai gashi yau wanda zan yiwa magiya yayi min ma babu shi a kusa.
Nayi wani spring ta gefe na koma zaune hawaye wadanda suka zama sabo na suka gangaro min, na zuba tagumi na rasa abnd kemin dadi a duniya.
Dai-dai lkcn ne FARUK ya dawo daga inda ya shiga izuwa dakin fuskarsa tayi saurin canjawa ya bini da kallo, jimawa kadan yace “HUMAIRA!!“
firgigit nayi kmr wadda ta farka daga barci muka hada ido, kll daya nayi masa nasan ba yanzu ya dawo ba nayi saurin goge idanuna nace “Uhum!! dama ka dawo??“
Lfy?? meye ya faru kuma??
ya tambaya yana dubana.
na girgiza kai nace
“uhm..uhm ba komai meka gani??“
Ya tako a hankali yace “koda banga hawaye a idonki ba kll daya zanyi miki nasan da wani abu, abin mamakin min2na 15 da suka wuce ma dana shigo barci kike yi ko kinyi wani mummunan mafarki ne??“
Na girgiza kai alamar a‘a.
Ko don ban dawo da wuri ba??
Sake tambaya yana dubana.
Nayi saurin sake girgiza kai a karo na biyu.
ya bini da kll da fadin “meye ya faru to??“.
na dan kauda kaina a hankali nace “ba komai.“
na fada idona nakan robar ruwan data fadi 2n dazu, faruk yabi inda idona yake da kll idonsa yakai ga inda take ya kalleni ya kalli robar tare da takawa ya daukota, ya dawo inda nake da fadin “mu2m najin kishirwa yana ganin ruwa ya gaza samu abin da ciwo kam.
Ya zauna a tebirin dake gaf da gadon muka yadda zamu fuskanci juna sosai ya juya ya dauko kofi ya tsiyaya min ruwan tare da miko min, ba gardama kuwa na amsa tare dakai kofin bakina na zuke ruwan.
yace “abinda yasa ya fada kasa wai yanayi miki nuni da cewa na shigo ne, wanda yakamata ya baki da hannunsa ya shigo don me zaki wahalar da kanki don Allah ki bari faruk ya baki da hannunsa. abinda naji robar na fada kenan yanzu dana daukota.
Duk da gun2n hawayen dake idona saida nayi murmushi har dariya ta kwace min.
hmm... me kwantar da hankali yayinda ya tashi kenan.
Ya gyara zama yace “idan kina kuka ko sai in rinka ganin kamar ba humairar dana sani a baya bace, HUMAIRA y‘ar kwalisa me jin kai da girma da martaba komai nata da isa take yinsa, ga taurin zuciya da juriya komai na kasaita ne.
Bata taba karaya bare har tayi kuka hawayenta su zuba, me yasa kika canja????
Na bishi da kll kawai nace “rayuwa ce ta canja ni sbd naga abubuwan AL‘JABI masu yawa da suka koya min darasi a rayuwa wanda indai zan rinka 2nasu hawayena ba zasu daina zuba ba har abada.“
Zasu daina mana.
Ya fada tare da cewa “Dole sai kin manta abinda ya wuce zaki samu nutsuwar fuskantar abnd zai zo a gaba, kefa daban ce kuma babba ce, mahaifinki babban dan kasuwa me arziki ma2ka, ke kuma kina da baiwar ilmi, fahimta da alfarma me yawa.
Na kada kai nace “OK na zaci girman ta bangaren hikima, hazaka, tausayi, alkawari da amana kake nufi dasai ince sai dai kai!!
Domin kai sai bayan shekaru ashirin ake sake haihuwar irinka a duniya.(hmm anya kuwa koni abdool aina fishi.)
Ya dan daga gira kadan tare da mikewa yadan taka, nace “ina zuwa??“
Ya juyo tare da cewa “zan shiga kitchen baki ga nayi dress din girki.“
nabi y‘ar karamar rigar dake jknsa da kll hade da wando wanda da kadan ya wuce gwiwa, irin kayan nan ne masu yanayin jersey da basu da nauyi sai P-CAP dake sanye akansa 2n daga sama har kasa duk launin yellow ne dasu nayi murmushi nace “To a fito lfy amma ka tbbtr ka kula da wuka sbd tana da kaifi, snn ka kula da wuta sbd tana da zafi.“
Ke kuma ki kula da ruwanki sbd kada ya kara fadowa. Ya fada tare da juyawa.
Nabishi da kll kawai nadan kada kaina dariya ta kwace min.
Ya yaje bakin kofa sai kuma ya juyo tare da takowa yace “my queen me kike sha‘awar ci ne yau??“
kmr bazan ce komai ba sai kuma nace “Fried rice idan ka iya.“
Yadan kara takowa a hankali tare da maimaitawa “fried rice! fried rice!! kai gsky.....“
Rabu dashi kawai kayi koma meye.
Nayi saurin fada. Ya girgiza kai tare da cewa “ba za‘ai haka ba 2nda shi kike so to sai mun cishi yau, abnd za‘ai ba dake zamu je kitchen idan ni ban iya ai ke kin iya, sai zama director kina zaune a kekenki na sarauta kina bada umarni.
Daga yau kinga nima sai na kara ilmi ko??
Ya karasa fada sanda ya karasa inda kekena yake ya 2roshi dai-dai bakin gadon.
Haka kuwa akai a hankali ya 2rani bisa keken izuwa kitchen muka fara aiki.
Ina daga zaune ina yi masa nunin abubuwan dazai hada don yin fried rice ckn nutsuwa, idan bai gane bama 2rani yake har inda abin yake nayishi da kaina. A haka har muka gama hadawa tare muka dawo izuwa falonmu.
Irin wannan shine taimakon kanmu da kanmu da mukeyi kuma muyiwa kanmu komai ba wanda yakeyi mana.
Kwanaki nata zuwa suna shudewa sannu a hankali, kulawa daga faruk babu alamun raguwa saima karuwa a koda yaushe.
**BAYAN SHEKARA DAYA**
zai yiwu bazai yiwu ba, zamu jure ba zamu jure ba, zai iya faruwa ko bazai iya ba da wasu keta cece-kuce duk sai yazo ba yadda da yawan mutane suka zata ba.
sai da muka shafe tsawon shekara daya cif a haka yadda muke.
Abin sha‘awar babu korafi ko canjin yanayi a tare damu sai ma karin karfin gwiwa da muke samu da kuma tbbs soyayyarmu da tbbs na rayuwa tare har abada.
Wato mun riga mun zama daya na zama faruk ya zama ni domin idan na fahimta dai-dai ko a fuska kamanninmu sun juye sun zama daya.
dangane da larura ta A kllm jina nake akwai alamar sauki a tattare dani sai dai bana yarda da hakan, a yanzu ina jin cewa akwai kafafu a jikina sabanin baya.
A kllm kuma sai nake jin suna kara karfi har nakanyi 2nanin me zai hana na gwada mikewa amma idan na 2no da gargadin likita acan baya sai na hakura.
Abinda na tbbtr shine akwai ranar da zata zo zan mike na tafi akan kafata don na dade da fara jin alamun haka.
*Kamar kllm yadda ya saba fita misalin karfe 10:00 na safe ina zaune bisa kekena faruk na tsaye jakarsa na hannuna ya gama shirinsa tsaf zai fita na bishi da kll nace “you look very fresh my life, amma zaman hularka da gyara.
Ya tsugunno dai-dai da fuskata tare da cewa “gyara min dai-dai da yadda kike so.“
Na cire hular a hankali tare da gyara karinta na mayar kansa tare da daidaita zamanta naja hannuna baya tare da lankwasa dan yatsana alamar jinjina.
Ya mike na mika masa jakarsa da fadin “fatan alkhari, sa‘a, da nasara a gareka mijina.“
Ya karba tare daja da baya yana kllna yace “ameen matata, zadai ki iya tuka kanki ki koma daki ko???“
Na gyada kai nace “Eh kasan ai keken na zamani ne wanda yake kaima zai iya sarrafashi nayi sa‘a ni gurguwar zamani ce bata daa ba.“
Kidai bi a hankali kinsan KARFEN NASARA....“
Ya fada yana me nuno ni da dan yatsa.
Nayi dariya nace “nafa yi karfi yanzu nayi kwari sosai don ni a yanzu ji nake kmr ma zan iya mikewa nayi tfy da kafata.“
FARUK ya girgiza kai yace “habawa!! da saura kada ma kice zaki jaraba don bazai yiwu ba, ko kuma kima gwada 2n yanzu a gabana don ki tbbtr bazaki iya ba kada ma in tafi ki gwada hakan.“
Na bishi da kll nace “kaban izinin hakan??“
Ya gyada kai tare da matsowa wai kozan fadi ya taroni.
Na jinjina kai nadan runtse idona tare da yin bismilla na yunkura a karo na farko na tashi tsaye, ni kaina bude idona kawai nayi na ganni a tsaye kyam!!
Kmr daga sama lkc guda naji karfi ya shiga ckn kafafuna ko don dama rashin motsasu na sawa bana jin karfinsu??
Nan fa fuskar faruk ta fara canjawa yana kllna kawai ckn mamaki.
Ni kuwa kawai sai na motsa na daga kafata tare dayin tafiya nayi taku uku akan kasa sannan ne tbbtr da abinda nake zato, tbbs kafafuna sun dade da dawowa dai-dai nice kawai ban sani ba.
Sbd AL‘AJABI idanun faruk zarowa sukayi waje kamar zasu fado sai kllna da yake yi ya kasa magana, na dubeshi nace “faruk na warke fa.“
Kara takawa mu gani!!
Na daga kafata na taka nayi tfyr dani kaina banyi zato ba naji ni damurmur akan kasa ko alamar layi banayi bare na fadi, jina nayi a yanzu tamkar ban taba samun wata matsala ba.
Faruk yayi wurgi da jakar hnnsa izuwa kan kujera ya tako izuwa gabana a hnkl bakinsa ya furta sunana “HUMAIRA!!!“
muka rungume juna sbd farin ciki da murna, wasu sanyayan hawaye suka gangaro bisa kuma2na.
muka fuskanci juna sautin dariyar farin cknmu me hade da hawaye ta fara tashi, faruk ya goge hawayen kuma2na da hannunsa ya girgiza kai yace “ba lkcn kuka ne yanzu ba, asibiti zamu tafi yanzu don mu sami tbbs daga bakin doctor shirya maza.
Faruk har wata y‘ar karamar rudewa yayi, kayan jikinsa ma canjasu yayi yasa wasu.
Muna fitowa motarsa muka hau wanda ke kula da gate din gdn ne yake jan motar sbd murna ba zata barshi yayi 2ki ba, da mun hada ido murmushi ke tashi daga fuskokinmu.
Ban taba tsintar kaina a farin ciki kmr na yau ba, sai da takai magana ma bama yiwa junanmu sai murmushi sai dariya har muka iso makeken asibitin da shekara daya kenan rabona dashi.
Duk inda na kalla a cknsa baya nake 2nowa.
salih Ka dan jiramu zamu fito bada jimawa ba, faruk ya fadawa wanda ya jawo motar.
To ranka ya dade.
Salih ya fada ckn ladabi.
Muka juya izuwa ckn asibitin kai tsaye.
******* ***********
Shekara daya kenan banga wajennan ba, duk inda na baya kawai nake 2nawa sanda aka kawoni magashiyan na rikito daga bene yau kuma gani na dawo da kafata. kai tsaye bangaren da aka kwantar dani shekara daya data wuce sanda larura ta sameni muka wuce, muna isa kuwa aka taremu nan fa wasu likitoci mata su biyu suka sani a daki aka fara gwaje-gwaje da aune-aunen kafata 2n daga sama har kasa, na jima kafin daga bisani su kammala.
babban lktn ya umarcemu muje ofis dinsa mu jirashi, haka kuwa akai muka shiga ofis din tare da zama a kujeru biyun dake fuskantarr ta kujerar likitan.
Addu‘o‘i kawai nake mai-maitawa a raina Allah yasa karshen matsalarmu yazo gaba daya, Allah yasa muji tbbcin komai ya dai-daita kmr yadda muke da yakini.
Bayan tsawon lkcn da muka kwashe a zaune likitan ya shigo da saurinsa tare da yi mana sallama, muka amsa faruk ya mike suka gaisa ckn girmamawa suka zauna a tare.
Likitan ya dubemu tare dayin murmushi yace “FARUK*HUMAIRA ko??“
muka gyada kai kawai mudai abnd ya kawo mu kawai muke son ji.
ya kada kai tare da zaro wata sabuwar takarda daga gaban aljihunsa ya dubemu ya sake yin murmushi yace “humaira sannu fa, kinsha wahala amma gskyr hausawa da suka ce komai yai farko zaiyi karshe, Allah me magani.“
Muka dubi juna fuskarmu tadan kara saki.
Likitan ya gyara zama ya mayar da idanunsa ga faruk yace “a baya kmr yadda mukayi maganar da mahaifinta akan larurar data sameta idan ban manta ba na sanar dashi cewa matsalar data samu bata din-din-din bace lkc zaizo da zata warke kwata-kwata sai dai babu yakinin ko yaushe ne.
Ah wato duk yadda nake da yakini akan cewa zata warke amma ban taba 2nanin abune da zaizo da sauki koda wuri ba.
Yadan dakata tare da rike baki kadan yace “Abin ya bani mamaki da AL‘AJABI ma2ka da gaske ni kaina ban taba 2nanin zata warke a dan kankanin lkc haka ba, Allah ya nuna ikonsa!!
Ina me tayaku murnar kin warke babu wani kafarki ta dawo kamar ta kowa kina da damar takata zuwa duk inda kike so ba wani sauran ciwo a tare da ita.
Mukayi gaggawar duban juna nida faruk ido cikin ido a hankali murmushi ya fadada a fuskokinmu, faruk ya matso gaban kujerar da yake kai tare da fadin “ina me bakin cikin kasa yi maka komai a matsayinka na wanda ya bani albishir mafi dadi a rayuwata, hakika da ace ni me tarin dukiya ne da kudi yau sai ka gaji da cewa a barsu haka, sai na cika maka harabar gdnka da motoci, na gina maka manyan gdje na gani na fada, kana duk shekara sai kaje aikin hajji da umara.
Doctor yayi dariya tare da cewa “faruk kenan da abin dariya kake, yin Allah kenan a kiyasce shekara biyu na daukarwa al‘amarinnan gashi Allah yayi ckn shekara daya kacal.“
yakai karshen maganar yana dubanmu.
Faruk ya dubeni mukayi farr da ido a tare muka zarce da yalwataccen murmushi tamkar zamu 2ntsire da dariya.
Mun dade munayi masa godiya kafin mu fito.
Tare muka jero muna fitowa na ciro wayata na fara kiran mufida na sanar mata, jinta kawai nayi amma nasan bata taba farin ckn da tayi yau ba.
Muka karasa jkn mota faruk ya dubeni yace “hmm... lallai kina ji da kawarki irin wannan lbrn ba‘a fara sanar da momi ko daddy ba sai ita???
suma duk zasu ji ai lambarta ce ta fara zuwar min a farko.
Na fada kawai amma a zuciyata nasan dalili, mufida tayi min halacci duk abnd ya faru baisa ta watsar dani ba tafi kowa kula dani idan ka cire faruk.
Tsayar da dan tasi din da faruk yayi ne ya bani mamaki nace “a mota muka zo fa koka manta??“
Ya grgz kai yace “Ina sane kuje gd a wannan motar zan tafi a tasin nan zuwa wajen aiki akwai wani documents da suke nema ni kadai nasan inda yake kinga sun yimin text yafi guda ashirin.
Amma faruk....
Ya katseni da fadin “karki damu!! ko awa daya bazan kai ba na dawo gdn, ya juya ga salih yace “ku koma gd nima ina tafe, amma wlh kabi min sarauniyata a hankali.
salih yayi murmushi kawai ya amsa da TO.
Bari nayi sauri inje ko??
Ya fada.
Na gyada kai kawai na bishi da kallo har yayi gaba sai kuma ya dawo ganin kallon da nake masa.
Yadai?? menene??
Ya tambaya.
Na dan gîrgiza kai nace “ba komai.“
Nayi saurin fada.
To jeki ku tafi sai nazo.
Ya juya ya shige tasin suka tafi nayi ta kallon motar har sai data bace min.
Na juya na shiga motar da muka zo da ita salih ya juyata muka bar wajen.
Wani iri naji da faruk ya fadi zai je inda ya tafi, amma ai na saba jin haka duk sanda zamu rabu da faruk.
hakan yasa na share kawai.
Bayan mun iso gd ina isowa dan karamin falonmu wani tsallen farin ciki nayi na fada kan kujera.
(akwai masu cewa basuga wani part ba da mukawuce me buqata se ya shiga wannan pagedin(y)ßADI ßA RAI.
dan samu complete)
Rayuwa sabuwa yau akwai shagali, dawowar faruk kawai nake jira.
Na tashi na shiga nan na fita nan nayi ta kewaya gidan sai yanzu na kara gane gdn, da yawa sai yanzu naga wasu abubuwan.
Na shiga bathroom nayi wanka na fito na caba kwalliya irin wadda na manta rabo na da nayi irinta, jina nake kawai na dawo wata sabuwa.
Na wuce kitchen kuma na shirya hadadden girki na dawo falo na zauna na kurawa wani hotonmu nida faruk ido wanda aka hadashi mun yi kyau sosai.
Ina nan zaune Bayan akalla min2na talatin wayata tadau ringing na dagota nayi arba da faruk nayi murmushi nace DAN HALAK ina ambatonka a raina kana kirana a waya, na daga nakaita kunnena fuskata cike da annuri.
Na karasa kai wayar kunnena yalwataccen murmushi na tashi daga fuskata, sai dai tayi saurin canjawa daga annuri zuwa rashin fahimta sanda naji muryar dana tbbtr ba tashi bace.
..inna lillahi wa'inna ilaihirraji'un..nafada..
Kome ke faruwa..!
Next episode..
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 12:14
In Hausa Novels
Title : Al'ajabi Part 16
Description : A wasu lktn idan na dubi a yadda rayuwarmu ke tafiya sai naga kmr a mafarki don ban taba zaton zan tsinci kaina a hali kwatankwacin haka b...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Al'ajabi Part 16"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ▼  November (308)
      • Kafin Kayi Barci
      • Yanda Ake Hada Lemon Juice
      • Yan Boko Haram Sun Sace Wasu Mata A Banburaitai
      • Photos: Buhari Ya Isaa Paris Dan Halartar Taron Sa...
      • Ana Ta Samun Nasarar Kwato Shanun Sata a Kano
      • Zargin Kinshiyoyin Ta Sun Mata Asiri
      • Al'ajabi Part 16
      • Hisbah Ta Kama Wani Dan Sanda Da Yi Wa Budurwa Ciki
      • An kaiwa 'yan Shi'a hari a Masallaci a Bangaladash
      • Video: Download Highlight Leicester City 1 Manches...
      • Video: Download Highlight Barcelona 4 Real Sociedad 0
      • Yanda Ake Hada Cake
      • Photos: Yusuf da Zahra Buhari Su Halarci Taron Yay...
      • Photos: Sabin Hotuna Shahida Sanusi Lamido Sunusi
      • Buhari Ya Nada Sabun Alkalai
      • Al'ajabi Paart 15
      • Yan Boko Haram Na Shirin Kaima Abuja Hari
      • Mummunar Shiga Mai Bayyana Tsaraici Da Yan Uwa Mat...
      • New Music: Inda Rai Darabo By Hussaini Danko
      • Graphic Photos :Adadin Mutanen Da Su Ka Rasu A Har...
      • Photos: Gwamna Jihar Bauchi Ya Ziyarci Atiku Abubakar
      • Graphic Photos:Yanayi Wanda Ya Kai Hari Yau A Jiha...
      • Tafsir: Rikicin Duniya Da Na Lahira By Sheikh Isa ...
      • Hanyoyin 25 Masu Sauki Domin Samun Lada Mai Yawa
      • New Music: Kana Raina By Hussaini Danko
      • Bom Ya Tashi Dan Yan Shi'a 15 A Kano
      • Photos: Buhari Ya Gana Da Sarauniyar Ingila A Malta
      • Tafsir: Tambayoyi Tara Bayan Mutuwa By Sheikh Isa ...
      • Graphic Photos: Wani Dalibi Poly Ya Kashe Kansa
      • Buhari Na Neman Jefa Kasar Nan Cikin Mummunan Hali...
      • Yadda Wani Attajiri Ya Yi Wa Kansa Yankan Rago A J...
      • New Film: Zurfin Ciki 2015 Part 2 Starring Ali Nuhu
      • Yan Najeriya Sun Nuna Bacin Ransu Da Buhari
      • Dan Marigayi Audu Abubakar Ne Zai Maye Gurbin Sa A...
      • Kotu Ta Hana Wata Ma'aikaciya Sanya Hijab A Faransa
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Malta
      • Photos: An Kaddamar Da Sarkin Kano Mastayi Sabon C...
      • Photos: Gwamna Jihar Nasarawa Ya Kwanta Akan Katif...
      • Nafisah Abdullahi Tayi Allah Wadai Da Matan Da Ke ...
      • Photos: Happy Birthday Haleema Atete, Ga Sabin Hot...
      • New Film : Zurfin Ciki 2015 Part 1 Starring Ali Nu...
      • An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambia
      • Magajin Garin Kano Ya Rasu
      • Photos:Buhari,Osinbajo, Saraki, Tinubu Da Amaechi ...
      • Video: Manchester United 0 PSV 0
      • Video: Shakhtar Donesk 3 Real Madrid 4
      • Yanda Ake farfesun kifi
      • Yanda Ake Karya Sihiri Da Lalata Sharrin Aljanu
      • Photos: Buhari Ya Halarci Wajen Binne Matan Awolowo
      • Za A Fara Kama Masu Boye Fetur A Najeriya
      • Abu Ashirin Da Mata Ke So
      • Macen da Aljanna ta fi Karfin ta
      • New Music: Nayi Kira By Hussaini Danko
      • New Music : Kira Nake by Hussaini Danko
      • Yanda Ake Hada Kunu Aya
      • Al'ajabi Part 11
      • Paparoma zai je Kenya
      • An gano wata jigidar bama-bamai a Paris
      • Bangladesh ta haramta amfani da Facebook saboda Tsaro
      • Graphic Photos: Abunda Kishiyarta Ta Mata Ranar Am...
      • Hanyoyin 15 Da Zaka Bi Domin Gujewa Aikata Zinna
      • Al'ajabi Part 13
      • Al'ajabi Part 12
      • Video: Barcelona 6 Roma 1
      • Video: Arsenal 3 Dinamo Zagreb 0
      • Video: Maccabi Tel-Aviv 0-4 Chelsea
      • Photos: An Ba wa 2face Sarauta A Kaduna
      • Buhari Ya Bada Sakon Ta’aziyya Ga Iyalan Audu
      • APC Za Ta Tsayar Da Sabon Dan takara
      • New Music: Mafita By Hussaini Danko
      • New Music: Rabin Mutum By Hussaini Danko
      • Al'ajabi Part 14
      • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
      • Graphic Photos: Wata Yarinya Tana Bukatar Taimako ...
      • Hakurin Zama Da Mace Mara Biyayya
      • Photos: Aisha Buhari A Offishin FIRST LADY
      • Photos: Major AL Ayangbesan, Soja Najeriya Wanda B...
      • Boko Haram, ISIS, Al-Qaeda Na Shirin Kai Hari — Am...
      • Photos: Sabin Hotuna Iyalan Marigayi Sani Abacha
      • New Music: Shakuwa By Hussaini Danko
      • Photos: Buhari Ya Halarci Taron Kasashen Masu Arzi...
      • An rataye 'yan adawa biyu a kasar Bangladesh
      • Darussa Bakwai Game Da Rasuwar Dan Takarar Gwamna...
      • Photos: Isar Buhari Iran
      • Abunda Dokar Zabe Tace Akan Mutuwar Audu
      • An yi jana'izar Abubakar Audu
      • Mutane 8 sun mutu a harin Maiduguri
      • Film: Download Hausa Shargalle Part 2 Starring Sul...
      • Photos: Adama Indimi A Sabon Hotuna
      • New Music: Sirrina By Hussaini Danko
      • Photos: Ali Artwork Ya Ziyarci Rahma Sadau
      • Prince Abubakar Audu Dan Takara Gwamna Jihar kogi ...
      • An Kai Hari A Garin Kauye Mafe Dake Borno
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Iran
      • Photo; Aisha Buhari, Ambode Da Bola Tinubu Wajen W...
      • Film: Download Hausa Film Shargalle Part 1
      • Al'ajabi Part 10
      • List: Makarantu Sakandare Da Suka Fi Kowani Makara...
      • Photo: Buhari Tare Da Tsohon Direban Sa Da Yar sa
      • Music: SO by Hussaini Danko
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger