1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Al'ajabi Part 12

Al'ajabi Part 12

By Abdul Mk
Add Comment
Wednesday, 25 November 2015
Tambayar dana fara yiwa kaina kenan tambayoyin suka cgb da yawo a zuciyata.
wai me yasa daddy ke yimin haka ne??
Sai yanzu a lkcn da yakamata ya samar min farin ciki fiye dana ko yaushe yake kokarin dakile hakan??
Na dade a haka zan2kan na karo da juna a ckn kwakwalwata, dakyar na rarrafa izuwa kan gadona na kwanta kawai idona a bude karrr amma 2nanin dana tafi yana kama da ace barci nake yi, ni kaina bansan yadda zan kwatanta ynyin da na shiga a wannan lkcn ba.
Allah sarki faruk kawai nake 2nawa wanda ban taba ganin mu2m irinsa ba, hakurinsa kawai ya isa yasa na kara kaunarsa dubi yadda daddy ke fada masa bakaken maganganu amma ko kadan ba saima ya zamana kmr kara masa karfin gwiwa yake yi.
Ni dai duk ranar ban ma koda yi sha‘awar fitowa daga dakina ba. washe gari kuwa da wani azababben ciwon kai na tashi wanda ina tsammanin ban taba yin kmrsa ba, sai duk da wuyar da yake bani ban damu ba don ba shine a raina ba abinda ya dame ni daban, momi cema ta rude ta takura min akan lallai mu tafi asibiti amma naki don ni nasan meye dalilin ciwon. Can misalin karfe uku na rana ina kwance abin duniya ya isheni ina son na kira faruk amma na kasa, ringing da wayata ta dauka yasa na dago kaina na mika hannu na jawota ina me runtse ido sbd yadda kaina ke sarawa.
hmm.. DAN HALAK na fada a zcyt sanda nabi secreen din wayar da kll a hankali na daga tare da kaita kunnana sautin muryarsa ya ratsa jikina na kwantar da kaina bisa gadon na amsa sllmr da fadin “W salam farin wata sha kallo.“ Nayi saurin zarcewa da fadin “Don Allah ya kuka karke da daddyna jiya??“
Ya danyi dariya yace “kina so kiji na jiraki 30minutes koki dan rakoni, na kira wayarki har sau uku baki daga ba?? sannan baki kokarin kirana ba a tsawon awannin da aka shafe da faruwar abin??
Na dan kauda wayar daga kunnena dama a jiyan ya kirani?? Lallai na shiga wani yanayi da yawa. Na mayar da ita tare da cewa “uhm! faruk kayi hakuri da wannan, amma dai don Allah ka fada min ya akai??“ Yayi murmushi tare da cewa to kin shirya??
Da sauri harda gyada kai nace “EH“.
Ya fara zano min hirar 2n daga farko duk yadda na jita haka yake fada sai da yazo kan gabar da nake so nayi saurin mikewa zaune duk da karuwar da sarawar da kaina keyi amma na jure duk don naji abnd banji ba, ya karasa daga dai-dai inda na tsaya da ji da fadin:
“.....don haka bawai zan yarda ka auri humaira don kun dace bane ta bangaren dukiya ko alfarma ba sai dai don kun dace da son junanku, dôn haka lallai ka 2romin magabatanka ckn kwanaki uku rak!! domin muyi magana.“
Idona yayi saurin budewa kaina dake mummunar sarawa ya daina, bugawar da zuciyata keyi na fargabar abnd zanji ya daina, Nayi saurin gyara zamana nace “Faruk da gaske??“
“Kwarai“ ya amsa tare da fadin “kina mamakin daddy ya bani ke ko da kina tsammanin zai hanaki wanda kike so??“
Wani yalwataccen murmushi ya fadada a fuskata farin ciki sabo ya ziyarci zucita na koma kan gadon na kwanta tare da cewa “Baka san yadda akai bane!!“
Sai dai idan kin fada min, yace.
Na kada kai nace “To ai ni jiya labewa nayi ina sauraron hirarku farkonta kawai naji hankalina ya tashi 2n jiya ba‘a dai-dai nake ba wlh.
Faruk yayi dariya yace “To banda ke wa yake hukunci da farkon abu ba tare da yaji karshensa ba?? Ashe ni ban sani bama tauraruwata bata ckn walwala?? Nifa duk nayi 2nanin farin ciki ne yayi miki yawa.“
Na gyara kwanciya nace “INA!! ban taba yin barci harda mafarki alhalin idona yana a bude ba sai jiya, Ga wani ciwon kai da nayi me taba kwakwalwa.“
Ya sake yin gajeriyar dariya yace “TO!! amma ina fatan kin warke??“
Na gyada kai nace “Eh mana kana fada min lbrnnan naji na warke.“
Dukkanmu mukai dariya.
Kina sona da yawa fa!!
Ya fada.
Na dan zunburo baki nace “kai kuma fa??“
Yace “Ni? hm.. bawai SO kawai ba akwai KAUNA da SHAKUWA da BEGE gareki a koda yaushe gami da ALKAWARI wanda bazai canja ba duk rintsi duk wuya ba wani dalili na rabuwa har mu2wa.
Na lumshe idona kawai muka cgb da hira ckn frn ciki da walwala na tsawon lkc sannan mukai sllma.
Sai sannan naji wata YUNWA ta taso min domin duk yinin yau dama banci komai ba.
lallai na dawo hyycn na fada sanda na mike na wuce izuwa kitchen.
*duk da cewa ina da shakka akan daddy amma lkc guda duk wani bakin ciki ya fita daga zuciyata naci gaba da harkokina ckn walwala, 2nanin zan iya rabuwa da faruk kawai na sawa in kwanta rashin lfy ina kuma ga an rabamu din?? Shine kawai abnd na tbbtr bazan iya jurewa ba.
** Kamar yadda daddy ya nemi faruk ya 2ro haka kuwa akai bayan kwanaki uku da daddare suka zo, ina dakina na kishingida bisa tafkeken gadona fuskata fresh ba kyalkyali kawai take tana walkiya, zuciyata tayi fari, wayata nakan WHATSAPP messenger muna hira da faruk.
Ina jin alamun hirarsu sama-sama sai bana iya fahimtar abinda suke cewa, har sanda suka gama tattaunawarsu suka tafi.
Farin ciki kmr ya kasheni idan na 2no gaf muke da fara sabuwar rayuwa wadda nake hangowa 2n daga yanzu, farin ckn nawa bai yanke ba sai washe gari da naji abinda ya wakana tsakanin daddy da iyayen faruk.
Faruk ne ke fada min ta waya, 2n da naji yana cewa in nutsu kada hankalina ya tashi nasan da matsala, ashe daddy rufe ido yayi ya zabgawa iyayen faruk rashin mu2nci hade da bakaken maganganu tare da yin alkawarin yarsa tafi karfin tozarcin auren talaka kamar dansu (FARUK).
Tunda ya fara fada min maganar na mike tsaye, sanda yakai karshen lbrn kuwa zcyt ta gama harzuka, kwakwalwata ta dimauce, idanuna suka kada sukai jajir duk a ckn kasa da sakanni 30.
Wayar ta subuce daga hannuna izuwa kasa ta tarwatse komai nata ya rabu da jikinta amma ban kula ba.
Abin kuma harda yaudara??
Wato daddy na ganin idan ya biyo ta haka iyayen faruk su zasu fara tilastawa ya rabu dani.
Nayi dawurwura a guri daya na juya da karfi na bangaji kofar dakin ta bude na fito da gudu na izuwa falon momi na tarar a zaune bisa kujera tayi saurin dago kai tace “Lfyrki kuwa??“
Na tsaya a gbnta nace “wai momi me yasa daddy keyi mana haka ne??
Koda yana son rabamu ne bai kamata yaci mu2ncin iyayen FARUK ba!!
Ashe daddy na falon rufewar da idona yayi ne yasa na gaza ganinsa.
Yace “kaji shashasha talaka har yana da wani mu2nci ne???
Nayi turus kawai nabi daddy da kallo wani takaici da bakin ciki suka rufeni, wlh badon dai ubana bane a wannan lkcn Allah ne kadai yasan abnd zanyi.
Na dawo da baya a hankali izuwa tsakiyar falon duk da cewa ckn fushi nake ma2ka amma nayi kokarin sanyaya zuciyata na saita harshena ckn salo na marairaicewa nace “amma daddy bai kamata ka gyyto mutane da kanka kuma ka tozarta su ba, idan har kasan haka zakayi 2n farko gara ace FARUK din ka fadawa amma ba iyayensa ba.“
Daddy ya matso da hularsa gbn goshinsa yace “Ok! kina nufin muyi sulhu dashi kenan na bashi hakuri ko??
Ai hakan da nayi shine kawai abnd yafi a gareni domin iyayensa sunji zafin wutar maganganun dana watsa musu dole ma su tilasta masa ya rabu dake.“
RABUWA!!!
kalma mafi daci a gareni kenan har sai da takai na kauda kaina kadan lkc guda na dawo da fuskata gareshi nace “daddy talauci, arziki ko wata daukaka duk na Allah ne shike bada su ga wanda ya gadama a sanda yake so kuma ba abnd ke tbbt face kudirar ubangiji muma arzikin da muke takama dashi Allah ne ya bamu kuma badon munfi kowa bane.“
Daddy ya kwantar da kansa jikin kujerar da yake kai yace “EH!! nafi ki sanin wannan ai.“ Na dan matso gaba kadan nace “Ashe kenan ba wata hujja da za‘a ce yar me kudi ba zata zauri dan talakawa ba? tunda duk Allah ya haliccesu ya.....“
Kaji shashanci banza!!
Daddy ya katseni tare da cewa “har akwai wata alaka tsakanin mai arziki da talaka da har zata kai ga aure??
Ai a doka ma hanyar jirgi daban ta mota daban ba yadda za‘ai na siyar da akuya ta dawo tana cimin danga ba.“
Na danyi yaken takaici nace “Indai don wannan ne to karka damu domin dai-dai gwargwado FARUK nada rufin asiri zai iya sauke duk wani nauyi na dake wuyansa kuma koma ba wannan ba ni faruk ko kasa ya kawo min zan dafa mana mu ci.“
Bawai daddy ba har momi sai data dago kai a firgice, daddy yayi saurin duban momi yace “wai yarinyar nan da hankalinta kuwa??
Anya talakawan nan ba asirceta sukai ba??“ Na girgiza kai nace “bawai asiri bane hakan na nuna zunzuru2n SON da nakewa faruk.
na durkushe bisa gwiwoyina na canja izuwa ynyn da dole a tausaya min nace “Daddy don grmn Allah ka taimaki rayuwata wlh faruk nake so domin ina da tbbs akansa kayi min komai 2n daga kuruciya har izuwa girmana wannan shine abu na karshe da zaka samar min wanda zan cgb da rayuwa ckn farin ciki har abada, FARUK bashi da wani aibu na yarda kayi duk binciken da kake so akanshi indai ka samu aibu tare dashi nayi alkwrn zan hakura.“
Daddy ya gyara zaman bakin glass din dake idonsa yace “bincike??“
yayi nuni da hannunsa da cewa “Talaka har yana bukatar wata ne?? Halin talaucin da yake ciki kadai ya isheshi hujja, Bansan sanda kika lalace haka ba kika manta ko y‘ar waye ke!! to idan ke baki da hankali ni bazan biye miki ba.
Ranar auren y‘ata ina saran shugaban kasa da kansa zai halarta, gwamnoni, sanatoci, yan majalissu uwa-uba manyan y‘an kasuwa a kasarnan zasu halarta kawai sai ace ina ango aga wani talaka ya shawo kwana??
Kema kinsan bazai yiwu ba akwai masu sonki da yawa y‘ay‘an gata ki zabi wanda kike so a cknsu amma dole ki hakura da wannan FARUK din.“
Ban taba sanin daddy haka yake ba sai yanzu, a wannan lkcn ji nake duk duniya ba wanda yakaishi rashin imani, zuciyata tayi harzukar dana kasa dannewa na mike kawai nace “ni kuma bazan rabu dashi ba kuma bazan auri wani ba face shi ma2kar dai ina numfashi a dorôn kasa, hakki nane a barni na auri wanda nake so tunda bashi da wani aibu, hawayen idona ya karasa zubowa ckn sheshshekar kuka nace “wlh ko a kotu saina kwaci hakkina ba wanda ya isa yayi min auren dole!!!!“
Na juya nabar falon, daddy yabini da kll tare da mikewa, momi da bata tsoma mana baki ba tace “amma Alhaji....“
Ya dakatar da ita ta hanyar daga mata hannu yace “tace ba wanda ya isa ko? ya kada kai yace To zata ga isar tawa.“
Ya gyara babbar rigarsa ya wuce dakinsa.
*Daga ranar komai ya sake sakwarkwacewa dady ya shiga amfani da damarsa da krfnsa wajen rabani da faruk.
sai da takai ya hana faruk zuwa gdnmu, kullin da yayi na cin mu2ncin iyayen faruk yasa shima suka masa lamba akan lallai sai ya rabu dani.
Soyayyarmu na karuwa kalubale na daduwa, takaicin safe daban na rana daban na dare daban.
Soyayya nada koguna da yawa nikam na ruwan zafi na fada, ga tarko ya rike min kafa hagu da dama na rasa yadda zanyi na kwance, sama da sati daya ko a waya na daina samun FARUK hakan ya gigitani ma2ka har sai da takai abinci ma ya gagareni ci duk na rame tamkar bani ba, rayuwar da ban taba zaton zata juya min ba.
Cikin bakin ciki kmr yadda na saba nake zaune a yau ma, zaune nake ni kadai a tafkeken kayataccen falon gdnmu wanda yanzu ya zame min tamkar kurkuku na zauna bisa doguwar kujera dan karamin filo na dora bisa cinyoyina tare da dafashi sbd 2nani idona ma baya kiftawa hankalina 100% baya jikina.
Dafa nin da momi tayi yasa nayi firgigit tamkar wacce ta farka daga barci nabi momi da kallo da jajayen idanuna tamkar gauta, nasan danniya kawai takeyi ita kanta amma abin ya dameta.
Ta zauna tace “Humaira me yasa kike hakane??
Kefa ba karamar yarinya bace da zaki mayar da kuka mafi tasiri akan komai naki.
wannan 2nanin da kike yawan yi baki san babbar illane a gareki ba??
Akan hakan gara kiyi addu‘ar Allah ya zaba miki abnd yafi alheri.
Momi in auri faruk kawai shine alheri.
Tabini da kll tace “FARUK!! FARUK!!! FARUK!!!!
Kllm maganarki kenan???
Uhmmm nima allah ban wadda xatasoni kaman haka..koda wata tacemin she love me morther dt bet amma bataso wai asan tana sona agidansu..its a true love..?lolxxx
GOOD MORNING...!
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 00:20
In Hausa Novels
Title : Al'ajabi Part 12
Description : Tambayar dana fara yiwa kaina kenan tambayoyin suka cgb da yawo a zuciyata. wai me yasa daddy ke yimin haka ne?? Sai yanzu a lkcn da yak...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Al'ajabi Part 12"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ▼  November (308)
      • Kafin Kayi Barci
      • Yanda Ake Hada Lemon Juice
      • Yan Boko Haram Sun Sace Wasu Mata A Banburaitai
      • Photos: Buhari Ya Isaa Paris Dan Halartar Taron Sa...
      • Ana Ta Samun Nasarar Kwato Shanun Sata a Kano
      • Zargin Kinshiyoyin Ta Sun Mata Asiri
      • Al'ajabi Part 16
      • Hisbah Ta Kama Wani Dan Sanda Da Yi Wa Budurwa Ciki
      • An kaiwa 'yan Shi'a hari a Masallaci a Bangaladash
      • Video: Download Highlight Leicester City 1 Manches...
      • Video: Download Highlight Barcelona 4 Real Sociedad 0
      • Yanda Ake Hada Cake
      • Photos: Yusuf da Zahra Buhari Su Halarci Taron Yay...
      • Photos: Sabin Hotuna Shahida Sanusi Lamido Sunusi
      • Buhari Ya Nada Sabun Alkalai
      • Al'ajabi Paart 15
      • Yan Boko Haram Na Shirin Kaima Abuja Hari
      • Mummunar Shiga Mai Bayyana Tsaraici Da Yan Uwa Mat...
      • New Music: Inda Rai Darabo By Hussaini Danko
      • Graphic Photos :Adadin Mutanen Da Su Ka Rasu A Har...
      • Photos: Gwamna Jihar Bauchi Ya Ziyarci Atiku Abubakar
      • Graphic Photos:Yanayi Wanda Ya Kai Hari Yau A Jiha...
      • Tafsir: Rikicin Duniya Da Na Lahira By Sheikh Isa ...
      • Hanyoyin 25 Masu Sauki Domin Samun Lada Mai Yawa
      • New Music: Kana Raina By Hussaini Danko
      • Bom Ya Tashi Dan Yan Shi'a 15 A Kano
      • Photos: Buhari Ya Gana Da Sarauniyar Ingila A Malta
      • Tafsir: Tambayoyi Tara Bayan Mutuwa By Sheikh Isa ...
      • Graphic Photos: Wani Dalibi Poly Ya Kashe Kansa
      • Buhari Na Neman Jefa Kasar Nan Cikin Mummunan Hali...
      • Yadda Wani Attajiri Ya Yi Wa Kansa Yankan Rago A J...
      • New Film: Zurfin Ciki 2015 Part 2 Starring Ali Nuhu
      • Yan Najeriya Sun Nuna Bacin Ransu Da Buhari
      • Dan Marigayi Audu Abubakar Ne Zai Maye Gurbin Sa A...
      • Kotu Ta Hana Wata Ma'aikaciya Sanya Hijab A Faransa
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Malta
      • Photos: An Kaddamar Da Sarkin Kano Mastayi Sabon C...
      • Photos: Gwamna Jihar Nasarawa Ya Kwanta Akan Katif...
      • Nafisah Abdullahi Tayi Allah Wadai Da Matan Da Ke ...
      • Photos: Happy Birthday Haleema Atete, Ga Sabin Hot...
      • New Film : Zurfin Ciki 2015 Part 1 Starring Ali Nu...
      • An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambia
      • Magajin Garin Kano Ya Rasu
      • Photos:Buhari,Osinbajo, Saraki, Tinubu Da Amaechi ...
      • Video: Manchester United 0 PSV 0
      • Video: Shakhtar Donesk 3 Real Madrid 4
      • Yanda Ake farfesun kifi
      • Yanda Ake Karya Sihiri Da Lalata Sharrin Aljanu
      • Photos: Buhari Ya Halarci Wajen Binne Matan Awolowo
      • Za A Fara Kama Masu Boye Fetur A Najeriya
      • Abu Ashirin Da Mata Ke So
      • Macen da Aljanna ta fi Karfin ta
      • New Music: Nayi Kira By Hussaini Danko
      • New Music : Kira Nake by Hussaini Danko
      • Yanda Ake Hada Kunu Aya
      • Al'ajabi Part 11
      • Paparoma zai je Kenya
      • An gano wata jigidar bama-bamai a Paris
      • Bangladesh ta haramta amfani da Facebook saboda Tsaro
      • Graphic Photos: Abunda Kishiyarta Ta Mata Ranar Am...
      • Hanyoyin 15 Da Zaka Bi Domin Gujewa Aikata Zinna
      • Al'ajabi Part 13
      • Al'ajabi Part 12
      • Video: Barcelona 6 Roma 1
      • Video: Arsenal 3 Dinamo Zagreb 0
      • Video: Maccabi Tel-Aviv 0-4 Chelsea
      • Photos: An Ba wa 2face Sarauta A Kaduna
      • Buhari Ya Bada Sakon Ta’aziyya Ga Iyalan Audu
      • APC Za Ta Tsayar Da Sabon Dan takara
      • New Music: Mafita By Hussaini Danko
      • New Music: Rabin Mutum By Hussaini Danko
      • Al'ajabi Part 14
      • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
      • Graphic Photos: Wata Yarinya Tana Bukatar Taimako ...
      • Hakurin Zama Da Mace Mara Biyayya
      • Photos: Aisha Buhari A Offishin FIRST LADY
      • Photos: Major AL Ayangbesan, Soja Najeriya Wanda B...
      • Boko Haram, ISIS, Al-Qaeda Na Shirin Kai Hari — Am...
      • Photos: Sabin Hotuna Iyalan Marigayi Sani Abacha
      • New Music: Shakuwa By Hussaini Danko
      • Photos: Buhari Ya Halarci Taron Kasashen Masu Arzi...
      • An rataye 'yan adawa biyu a kasar Bangladesh
      • Darussa Bakwai Game Da Rasuwar Dan Takarar Gwamna...
      • Photos: Isar Buhari Iran
      • Abunda Dokar Zabe Tace Akan Mutuwar Audu
      • An yi jana'izar Abubakar Audu
      • Mutane 8 sun mutu a harin Maiduguri
      • Film: Download Hausa Shargalle Part 2 Starring Sul...
      • Photos: Adama Indimi A Sabon Hotuna
      • New Music: Sirrina By Hussaini Danko
      • Photos: Ali Artwork Ya Ziyarci Rahma Sadau
      • Prince Abubakar Audu Dan Takara Gwamna Jihar kogi ...
      • An Kai Hari A Garin Kauye Mafe Dake Borno
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Iran
      • Photo; Aisha Buhari, Ambode Da Bola Tinubu Wajen W...
      • Film: Download Hausa Film Shargalle Part 1
      • Al'ajabi Part 10
      • List: Makarantu Sakandare Da Suka Fi Kowani Makara...
      • Photo: Buhari Tare Da Tsohon Direban Sa Da Yar sa
      • Music: SO by Hussaini Danko
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger