1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Al'ajabi 8

Al'ajabi 8

By Abdul Mk
Add Comment
Thursday, 19 November 2015
Isata gida keda wuya na ketawa ma‘aikatan gdnmu rashin mu2ncin dana saba harma sai dana mari me baiwa fulawowi ruwa sbd yayi sakacin watsa min ruwa duk kuwa da cewa ba yana sane bane, kai tsaye dakina na wuce nayi wanka naci abinci na jawo laptop dina hau aikin dana saba.
Bayan kwanaki biyu da haduwa da saurayinnan da ko sunansa ban sani ba ina zaune a bakin harabar makarantar tamu a wannan karon wayata ce kawai a hannuna sakamakôn laptop dina tana hannun mufida, zuwa da wurin da nayi ne yasa a gabana dai-daikun dalibai ke isowa suna wucewa ba ruwana dasu sai dai su wuce.
wasu lktn zakaga daliban na zuwa ne a group-group kamar yadda al‘adar rayuwar makaranta take.
Ana cikin haka ne group din da suka fi kowanne shahara a makarantar suka zo wucewa ai kuwa caraf idon saurayinnan a kaina ya dakata tare da duban na kusa dashi yace “nazir“.
Wanda aka kira da sunan nazir din yace “na‘am leader.“
wuce min da jakar nan na hango mu2niyar, nazir din ya amshi jakar ya kallo inda nake tare da cewa “wlh leader kabi a hankali yarinyar nan big class ce zaka sha mari fa inkai wasa.“
ya rike kugu tare da cewa “Ta mareni?? haba dallah sai kace a zamanin jahiliyya?? kudai ku tsaya kusha kallo.
Ya juyo ya doso inda nake, dirar daddadar muryarsa kawai naji a kunnena da fadin “Amincin Allah ya tbbta a gareki ma‘abociyar son kadaici da hutawa“.
Har ga Allah wani sanyi naji a raina amma da yake ni din ce kawai sai kauda kai kamar bansan me yace ba.
ya sake yin murmushi yace “kauda kanki lfy tauraruwa me haske“, na sake hade rai na kalli kasa.
woww!! gsky ke daban ce ban taba ganin wanda fushi keyiwa kyau ba sai ke.
Ya fada yana kallona. Na cije lebena na dubeshi zanyi magana yayi saurin cewa “ina ma kiyi magana a ckn fushi daba karamin kwarjini zaki kara ba.“
Na dan rufe idona a raina nace “BALA‘I“ na kara hade rai nace “kaga nifa ba shashasha bace da za‘a zo har inda nake a cikani da suru2 idan ina son zama a wuri me hayaniya mezai kawoni nan?
murmushinsa wanda adon fuskarsa ne ya karu yace “gani nayi zaman kadaici bashi da dadi shine nazo na debe miki kewa gashi kuma nayi nasara 2nda a baya bakinki a rufe yake yanzu kuma gashi yana motsi, na girgiza kai nace “to bana so idan wurin ne yayi maka zan iya tashi nabar maka“.
Ya mike tare da cewa “ kinfi karfin kina waje ace wani ya tasheki amma ki sani babu wata halitta dake iya rayuwa ita kadai dole tana bukatar mataimaki Allah ne kawai yake guda daya baya bukatar abokin tarayya amma bamu y‘an adam masu rauni ba, yaja da baya tare da dago min hannu yace “sai anjima“.
Na bishi da kallo ba karya fa gayen ya hadu wlh, tun daga zubinsa har ya zuwa kalamansa da halayensa ababan birgewa ne.
Ban jima a zaune ba na tashi na shiga class ko break ban fito ba sai da aka tashi, abinda ya kara bata min rai sai dana shafe min2na 15 da tashi direba na bai iso ba bare mu tafi na zauna bisa dandamalin dana saba zama na zaro wayata na kira direban yana dagawa na balbaleshi da fada duk da hakurin da yake bani sai da nayi na gaji sannan na kashe wayar hade da doka tsaki, Allah ya wuci zuciyarki yake tauraruwa me kyalkyali, na dago kaina muka hada ido da saurayinnan na bata rai naja tsaki na kauda kai.
Yace “ina bbr aminiyar taki ne na ganki ke kadai??“
sakanni talatin na dauka sannan nace “ Ta tafi koyo sallama “
Ya saki murmushi yace “sorry i took the correction“
Amma me yasa duk ranar da ake kwallawa baki nemi inuwa kin zauna ba kika zabi zama a ckn rana??“
Cikin fusata nace “ina ruwanka? wai kai wanne irin mu2m ne?“
Yace “bakar fata, musulmi kuma bahaushe, bana fatan kice na takura miki don haka kinga tafiyata, sai anjima.“
MAYE!!!!!! na fada a raina, dai-dai lkcnne direbana ya karaso mufida ma ta fito kai tsaye muka nufo gida, inata zabgawa direban ruwan bala‘i ta inda na shiga ba tanan nake fita ba.
******* Kwanaki uku da faruwar haka misalin 11:30am mun fito break da yake ban karya ba naja mufida muka shiga restaurant aka kawo mana abinci muka fara ci, bamu dauki tsawon lkc ba muka gama.
Na kira dan matashin bakin saurayin daya kawo mana abincin nace “yauwa nawa ne kudinku??“ yayi yar gajeriyar dariya yace “No ai basai kun biya ba“.
Na zabga masa harara nace “kai nifa bana wasa da yaro nawa ne kudinku aka ce??“ nakai karshen maganar cikin tsawa.
ya girgiza kai yace “An riga an biya muku fa“, na bishi da kallo nace “kai kada ka raina min hankali kaga nayi kama da matsiyaciyar da za‘a siya wa abinci?? To ai ni ko gaba daya restaurant din naku nagadama ina iya siya bare abincin mu2m biyu kada ka batamin rai ka batawa kanka, nawa ne kudinku??“
fuskar saurayin ta canja yace “haramun ne a aikina na karbi kudin mtm biyu akan abu daya amma idan kina musu ga wanda ya biya muku can, nabi hannunsa izuwa inda yayi min nuni caraf idanuna suka dira akan saurayinnan me lakabin leader na dauke kai tare da runtse idanuna ckn takaici, shit!!! wai wannan wane irin mtm ne?? Na tambayi kaina naja jakata dake ajiye akan tebirin dake gabana na doshi inda yake. Ko sanin nazo inda yake baiyi ba na tsaya a kansa nace “mallam abin naka kuma yana neman yayi yawa fa, daga ina dan saurararka kuma sai raini ya shiga??
cikin rashin fahimta ya ajiye kofin juice dake hannunsa ya dago kai yace “ raini kuma?? me ya faru??“ Na dan harareshi nace “idan ba haka ba meye na biya min kudin abu mafi sauki da kowa ke iya siya irin abinci??“
Fuskarsa tayi saurin canjawa zuwa murmushi yace “ wlh na zaci wani gingimemen laifi na aikatawa sarauniyar matan wannan karnin, ashe ma ba wani abu bane “ Na bishi da kallo nace “ba wani abu ba?? kayi min wulakanci irin wannan kace ba komai bane??“, ya juyar da p-cap din dake kansa izuwa baya yace “Ni banyi miki wulakanci ba a wajena kyautatawa nayi miki sbd kin cncnci fin haka a wurina bawai nayi hakan bane don kankantar dake domin kin wuce haka, kuma ni a wurina kyauta ai itace mafi girman karramawa!!
Ni kuma a wurina itace mafi girman kankantarwa, nawa ka basu na biyaka??
Na fada dai-dai sanda na zaro wata yar karamar jaka daga bbr jakata.
Ya dago da sauri tare da bina da wani irin kallo tamkar bai fahimci abinda na fada ba yayi saurin girgiza kai yace “baki yi kama da wadda zata maida hannun kyauta baya ba sbd nasan kinsan hakan bai dace ba, abinda nake so ki gane shine don an baki abu kin amsa ba yana nufin baki fi karfin abin bane.“
Na tabe baki nace “well!! naji 2nda kai kagadama kaga zaka iya amma ka sani idan wai kayimin haka ne don naji dadi to banji ba, kuma bazan gode maka ba sbd bani na saka ba.“
yayi saurin sakin murmushi yace “dama badon ki gode min nayi miki sbd ba nema kikai ba martabarki ce kawai takai ayi miki abinda yafi haka.“
Na juya tare da cewa “kai dai ka jiyo“.
Sai dai a zuciyata ba karamin dadin kalamansa naji ba sbd ni mtm ce me son a zigani.
Na nufi inda mufida take wacce har yanzu ke zaune kawai tana kllnmu ta mike kai tsaye muka nufi class muka cgb da lacca.
*** Wato 2nda nake a duniya ban taba ganin mu2m irin saurayinnan ba, ya hadu ta ko‘ina kuma ba shakka yasan abinda yake yi kalamansa kawai ke tbbr da haka, abinda nayi iya kokarina na gano na kasa shine me yasa yake burgeni? me yasa yake da kwarjini a idona? me yasa bana iya wulakantashi kamar sauran mutane??? tambayoyin dana kasa bawa kaina amsarsu kenan ***.
Bayan kwanaki uku da faruwar haka, na shiga inda ban taba shiga ba library don duba wani littafi me danake ma2kar bukatarsa da wuri, al‘adata ban damu na duba littafi a library ba domin waya kawai zanyi a kawo min shima wannan din don ina bukatarsa da gaggawa ne.
Ni kadai ce a cikin wajen hakan yasa nake neman nawa ckn kwanciyar hankali, motsin shigowar da naji yasa nayi saurin dago kai muka hada ido dashi nayi saurin dauke kai daga kllnsa, yadan tsaya yana kllna lkc guda ya tako tare da cewa “Amincin Allah a gareki ya tauraruwar da haskenta baya disashewa“, ko kllnsa banyi ba naci gaba da abinda nakeyi, ya tako a hankali izuwa nesa kadan dani yace “nayi sa‘a kenan yau zan taya sarauniyar mata bincike me kike nema ne??“
ko kllnsa banyi ba nace “ Idon matambayi “.
Hmmmm lemme stop here kar mucika cikawa kuce yayi yawa..!
SABAHUL KHAIR..
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 14:04
In Hausa Novels
Title : Al'ajabi 8
Description : Isata gida keda wuya na ketawa ma‘aikatan gdnmu rashin mu2ncin dana saba harma sai dana mari me baiwa fulawowi ruwa sbd yayi sakacin watsa...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Al'ajabi 8"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ▼  November (308)
      • Kafin Kayi Barci
      • Yanda Ake Hada Lemon Juice
      • Yan Boko Haram Sun Sace Wasu Mata A Banburaitai
      • Photos: Buhari Ya Isaa Paris Dan Halartar Taron Sa...
      • Ana Ta Samun Nasarar Kwato Shanun Sata a Kano
      • Zargin Kinshiyoyin Ta Sun Mata Asiri
      • Al'ajabi Part 16
      • Hisbah Ta Kama Wani Dan Sanda Da Yi Wa Budurwa Ciki
      • An kaiwa 'yan Shi'a hari a Masallaci a Bangaladash
      • Video: Download Highlight Leicester City 1 Manches...
      • Video: Download Highlight Barcelona 4 Real Sociedad 0
      • Yanda Ake Hada Cake
      • Photos: Yusuf da Zahra Buhari Su Halarci Taron Yay...
      • Photos: Sabin Hotuna Shahida Sanusi Lamido Sunusi
      • Buhari Ya Nada Sabun Alkalai
      • Al'ajabi Paart 15
      • Yan Boko Haram Na Shirin Kaima Abuja Hari
      • Mummunar Shiga Mai Bayyana Tsaraici Da Yan Uwa Mat...
      • New Music: Inda Rai Darabo By Hussaini Danko
      • Graphic Photos :Adadin Mutanen Da Su Ka Rasu A Har...
      • Photos: Gwamna Jihar Bauchi Ya Ziyarci Atiku Abubakar
      • Graphic Photos:Yanayi Wanda Ya Kai Hari Yau A Jiha...
      • Tafsir: Rikicin Duniya Da Na Lahira By Sheikh Isa ...
      • Hanyoyin 25 Masu Sauki Domin Samun Lada Mai Yawa
      • New Music: Kana Raina By Hussaini Danko
      • Bom Ya Tashi Dan Yan Shi'a 15 A Kano
      • Photos: Buhari Ya Gana Da Sarauniyar Ingila A Malta
      • Tafsir: Tambayoyi Tara Bayan Mutuwa By Sheikh Isa ...
      • Graphic Photos: Wani Dalibi Poly Ya Kashe Kansa
      • Buhari Na Neman Jefa Kasar Nan Cikin Mummunan Hali...
      • Yadda Wani Attajiri Ya Yi Wa Kansa Yankan Rago A J...
      • New Film: Zurfin Ciki 2015 Part 2 Starring Ali Nuhu
      • Yan Najeriya Sun Nuna Bacin Ransu Da Buhari
      • Dan Marigayi Audu Abubakar Ne Zai Maye Gurbin Sa A...
      • Kotu Ta Hana Wata Ma'aikaciya Sanya Hijab A Faransa
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Malta
      • Photos: An Kaddamar Da Sarkin Kano Mastayi Sabon C...
      • Photos: Gwamna Jihar Nasarawa Ya Kwanta Akan Katif...
      • Nafisah Abdullahi Tayi Allah Wadai Da Matan Da Ke ...
      • Photos: Happy Birthday Haleema Atete, Ga Sabin Hot...
      • New Film : Zurfin Ciki 2015 Part 1 Starring Ali Nu...
      • An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambia
      • Magajin Garin Kano Ya Rasu
      • Photos:Buhari,Osinbajo, Saraki, Tinubu Da Amaechi ...
      • Video: Manchester United 0 PSV 0
      • Video: Shakhtar Donesk 3 Real Madrid 4
      • Yanda Ake farfesun kifi
      • Yanda Ake Karya Sihiri Da Lalata Sharrin Aljanu
      • Photos: Buhari Ya Halarci Wajen Binne Matan Awolowo
      • Za A Fara Kama Masu Boye Fetur A Najeriya
      • Abu Ashirin Da Mata Ke So
      • Macen da Aljanna ta fi Karfin ta
      • New Music: Nayi Kira By Hussaini Danko
      • New Music : Kira Nake by Hussaini Danko
      • Yanda Ake Hada Kunu Aya
      • Al'ajabi Part 11
      • Paparoma zai je Kenya
      • An gano wata jigidar bama-bamai a Paris
      • Bangladesh ta haramta amfani da Facebook saboda Tsaro
      • Graphic Photos: Abunda Kishiyarta Ta Mata Ranar Am...
      • Hanyoyin 15 Da Zaka Bi Domin Gujewa Aikata Zinna
      • Al'ajabi Part 13
      • Al'ajabi Part 12
      • Video: Barcelona 6 Roma 1
      • Video: Arsenal 3 Dinamo Zagreb 0
      • Video: Maccabi Tel-Aviv 0-4 Chelsea
      • Photos: An Ba wa 2face Sarauta A Kaduna
      • Buhari Ya Bada Sakon Ta’aziyya Ga Iyalan Audu
      • APC Za Ta Tsayar Da Sabon Dan takara
      • New Music: Mafita By Hussaini Danko
      • New Music: Rabin Mutum By Hussaini Danko
      • Al'ajabi Part 14
      • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
      • Graphic Photos: Wata Yarinya Tana Bukatar Taimako ...
      • Hakurin Zama Da Mace Mara Biyayya
      • Photos: Aisha Buhari A Offishin FIRST LADY
      • Photos: Major AL Ayangbesan, Soja Najeriya Wanda B...
      • Boko Haram, ISIS, Al-Qaeda Na Shirin Kai Hari — Am...
      • Photos: Sabin Hotuna Iyalan Marigayi Sani Abacha
      • New Music: Shakuwa By Hussaini Danko
      • Photos: Buhari Ya Halarci Taron Kasashen Masu Arzi...
      • An rataye 'yan adawa biyu a kasar Bangladesh
      • Darussa Bakwai Game Da Rasuwar Dan Takarar Gwamna...
      • Photos: Isar Buhari Iran
      • Abunda Dokar Zabe Tace Akan Mutuwar Audu
      • An yi jana'izar Abubakar Audu
      • Mutane 8 sun mutu a harin Maiduguri
      • Film: Download Hausa Shargalle Part 2 Starring Sul...
      • Photos: Adama Indimi A Sabon Hotuna
      • New Music: Sirrina By Hussaini Danko
      • Photos: Ali Artwork Ya Ziyarci Rahma Sadau
      • Prince Abubakar Audu Dan Takara Gwamna Jihar kogi ...
      • An Kai Hari A Garin Kauye Mafe Dake Borno
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Iran
      • Photo; Aisha Buhari, Ambode Da Bola Tinubu Wajen W...
      • Film: Download Hausa Film Shargalle Part 1
      • Al'ajabi Part 10
      • List: Makarantu Sakandare Da Suka Fi Kowani Makara...
      • Photo: Buhari Tare Da Tsohon Direban Sa Da Yar sa
      • Music: SO by Hussaini Danko
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger