1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Yar Lesbian Ce? Part 9

Yar Lesbian Ce? Part 9

By Abdul Mk
1 Comment
Friday, 5 June 2015

AMINCI AGARE KA MY PRINCE: kaso zuciyar data batama,karka batawa zuciyar data soka.Nasani aduniya baka da abar kauna saini,amma ko yaushe ni sabama nake,kayi hakuri nasan banaima adalci,amma dan Allah kayafemin kamar yadda kasaba. Ya Habibina zanao kaimin afuwa,ina mai sanar dakai cewa"wata aminiyatace ta rokeni da muwuce naga gidansu,nasanar da Umma ta amince amma nakasa sanar dakai.Zanso kaimin afuwa domin babanta nata dawainiya dani,kaga zuwana zaizama kamar naje godiyane.Zan dawo next week,kashirya tarata kamar yadda kasaba my prince. MAIKAUNARKA HAR ABADA JAMEELA SULAIMAN Yana gama karantawa wata kwalla ta zubo daga idonsa,azuciyarsa yace"cikarso ga wanda kakeso da'a ma'ana nafisonta akaina ko,shiyasa nake ta jure duk wasu abubuwan da take yimin"yayi ajiyar zuciya yacigaba dacewa"in banda kar nai sabo sai ince"ya akai Allah ya hadani da wacce batasan darajar so da kulawaba"ya Allah kasamin juriyar duk abinda zatazomin dashi,ya bude wani littafi yasaka lettres yayi wani tagumi. Can a gidansu ziya,mamanta ta tarbesu hannu bi biyu,domin ta dauki Jameela kamar yarta.Tun zuwan Jameela gidan tasan cewa ta zo gidan masu hannu da shuni,domin ko ita Ziya barinta dabam.Gaskiya Ziya yar gatace ji wannan daki ita kadai,to ko kudin da aka kashe wa wannan dakin ai sun wuce tunani.Tana Shigowa tace da Jameela tunanin me kikeyine?Jameela tace bakomai. Aka kawo musu abinci kala kala,bayan sunci,sun batsene,Ziya tasa hannunta ta fara shafa Jameela,nan duk suka rude,suka cire kayan jikinsu sai........ Kwanan su uku kenan sai dai suci susha suyi ta zuba badala.Basa zuwa ko ina kullum suna daki kamar sababbin amare aikin kawai......... Sati yacika amma Ziya kamar tayi kuka dada rokon Jameela take ta kara kwana,amma Jameela taki.Jameela ta hada kaya,maman Ziya tabata dubu goma tace tayi tsaraba,sannan tasa direba yakaita gida. Mussadik na zaune yana tunanin Jameela a zuciyarsa yace"oh san masowani........ina nan ina tunaninta itako ko ajikinta gashi yau sati guda amma babu alamarta duk da wayar da mukai amma har yanzu bata zoba. Yana rufe baki yaga wata katuwar mota ta tsaya gabansa,tana tsayawa yaga kafar da aka zuro,yace um Jameelace a wannan motar?kodai wani sugar dady tasamu ne,yace kash bai kamata nazargetaba domin zargi shine matakin farko na warwarw soyayya.To amma waye wannan da ya rakota? Tana futowa daga motar taga kanwata Maryam tace da ita ina Yaya Mussadik?maryam tace yashiga gida yanzu kuna zuwa. Ina labe a zaure inajin maryam jinai kamar na bigeta,dan haushi. Jameela tai zugum,azuciyarta tace"nasannabatamai rai amma mezaisa yagujeni,kash ziya ta jefani cikin hadari,Allah yasa ya hakura,hm nasan yana sona zai hakura,maza maryam kice ina kiransa,nayi maza nashige gida. Jameela ta sallami direba takasa shiga gida duk da ihun da yaran gidansu suke suna aunty Jameela,aunty Jameela oyoyo.mutanen gidan sunata mamaki ga jakunkunanta ankawo amma ita bata shigoba,mamanta tace tana ina akace tana kofar gidansu mussadik sai tai dariya. Jameela na tsaye tana jira,maryam nashiga kafin tace,da Mussadik Jameela nakira,yace"maryam zonan.Tana zuwa yace da ita wa yace kice yanzu suna zuwa nashiga gida,tayi shiru,yace tashi kitafi,sai tace wai kaje tana jiranka a kofar gida,yace kicemata nashiga wanka. Maryam na zuwa tace"wai yace nace yashigawanka"Jameela taji kamar an caka mata wuka a kirji,ta tafi tana sambatu"yanzu Mussadik guduna yake,har tashiga gida tana wannan sambatun. Dayammaci rana tayi sanyi mussadik na zaune kasan bishiyar da suke zama,sai ga Jameela tana zuwa ta zauna ta kureshi da ido,yaki magana ya sunkuyar da kansa ko kallonta baiyiba. Ta fara da kuka tana fadin"haba my prince yanzu azabtar da zuciyata zakayi,darashin ganinka dana kalamanka?kasani zan iya jure komai amma banda wannan.Ashe bazaka iya yafemin laifukanaba,nasan nasabama amma cikar so ga masoyi,sune juriya da yafiya tsakanin masoya,ta durkusa kan gwiywarta tace"kayimin hukunci na dace da duk hukuncin da ka dauka amma kasani sonka nann daram dam dam azuciyata,wallahi ba gudunki nakeyiba zuciyatace take cike da tsoron rasaki,da kuma tarin fargabar rashin ganinki,kisani alkawarinmu yana nan kuma sonki sai karuwama yake azuciyata ba raguwaba,dadi ya kumeta,batasan sanda ta rungumeshi kamba.Kashegari kanan baban mussadik ya kawowa mussadik admission yasamu KASU,sunyi murna dasamun makarantar sunyi bakin ciki daba makaranta daya zasu zaunaba,amma musadik ya sanar da ita cewa uncle dinsa malamine a KASU kuma shine yace Mussadik ya dawo gidansa ya kuma sama mai admssn. Rana daya mussadik da jameela suka bargida suka shiga mota,gurin rabuwa sukaita kuka,da kyar suka rabu kowa yawuce makarantarsu. Bayan kamar sati Uku,Mussadik zaije week end,sai yace bari yayiwa Jameela zuwan bazata sai ya dauketa su tafi tare.yana zuwa ya fada dakin kawai yaga Ziya dare dare kanta suna ta ......a nemi kashi na 10

Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 15:31
In Hausa Novels
Title : Yar Lesbian Ce? Part 9
Description : AMINCI AGARE KA MY PRINCE: kaso zuciyar data batama,karka batawa zuciyar data soka.Nasani aduniya baka da abar kauna saini,amma ko yaushe ni...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

1 Response to "Yar Lesbian Ce? Part 9"

sadeeq (chirobiyu) said...

Pls part 10 ga whatsapp numberna 09022133165

21 March 2016 at 09:18

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2026 (2)
    • ►  June (1)
    • ►  January (1)
  • ►  2025 (5)
    • ►  December (5)
  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ▼  June (216)
      • CBN extends deadline for BVN registration
      • Facebook ya bude ofishin farko a Africa
      • Sojoji sun yi wa mata fyade a Sudan
      • Zurfin Ciki 1----1
      • HUKUNCIN AZUMIN WANDA YAYI MAFARKIN SADUWA
      • I don't have a house outside Nigeria - Aliko Dangote
      • Chadi ta yi wa Boko Haram luguden wuta
      • HUKUNCIN JININ HAILA MAI RIKICI
      • Carlos Tevez ya koma Boca Juniors
      • Wikki Tourists ta doke IfeanyiUbah da ci 1-0
      • Hisba ta kama mutane ‘aljannu’
      • Yadda ’yan Boko Haram suka kashe mijina suka maida...
      • Yadda muka yi azumi a kasar Switzerland
      • Tsohon shugaban Nigeria Gowon ya goyi bayan an cir...
      • An kai harin bam a Maiduguri
      • Harin kunar bakin wake ya hallaka mutane 5 a Maidu...
      • RAHOTO Kan Sabuwar Kungiya Mai Kama Da Boko Haram ...
      • HUKUNCIN SAYAR DA KAYAN ADO
      • RASHIN GAMSAR DA MATARSA
      • LABARIN WANI BARAWO
      • TANA AZUMI AMMA BATTA SALLAH
      • SALATUT–TASBEEHI DAGA ZAUREN FIQHU
      • BAI HALATTA KA RIKE KUDIN WANI
      • Buhari ya rushe hukumar zartarwar NNPC
      • MATSALAR CHANZAWAR HALITTA
      • Obama ya gayyaci Buhari zuwa Amurka
      • An yanke wa mutane 9 hukuncin kisa a Kano
      • Musulman China da aka hana azumi sun fafata da 'ya...
      • YADDA ZAKA FITA DAGA DUK WANI TSARI DA MTN SUKE CI...
      • Budurwar da ta yi Tayin Mota da Gida Na Asibiti a ...
      • Yan Boko Haram sun Halaka Mutane 42 A Biu
      • Yadda ake goge account ɗin mutumin da ya mutu a Fa...
      • Liverpool ta saya Roberto Firmino
      • Cutar Kwalara ta barke a Sudan ta Kudu
      • Buhari ya gargadi gwamnoni Akan Cuwa-Cuwa
      • What should the fasting person do and what is obli...
      • Leaving Off Fasting During Ramadhaan Due To Exams ...
      • He had Sexual Relations With his Wife During the D...
      • If a Fasting Person Masturbates, Does This Break H...
      • Using an Inhaler During for the Fasting Person
      • Bleeding from the Mouth/Nose Whilst Fasting
      • She Fasted During Her Days of Menstration
      • Fast what is upon you from missed fasts first
      • Can I kiss my wife while fasting
      • [Music] Download Autar Mata by Nura M Inuwa ft Uma...
      • CIKIN DARE Part 1
      • DUK ABINDA KAKEYI DAKATA KA KARANTA TAMBAYOYIN NAN...
      • YA KAMATA KUJI LABARIN WANNAN MATAR
      • Mata 10 Wadanda Allah Ya Tsine Musu
      • Sabuwar Gwamnatin Najeriya Zata Inganta Rayuwar Na...
      • Arsenal na daf da daukar Petr Cech
      • An umurci soji su cire shingaye a Nigeria
      • Du'a Gamai Azumi Idan Zaiyi Buda Baki.
      • Yadda Zaka Sami Kyautar 1GB A Layinka Na Glo
      • Does Masturbation Break the Fast?
      • Birnin Tsafi [Part 1]
      • President Buhari to remove oil subsidy?
      • HUKUNCIN ORAL SEX
      • TSOKACI AKAN WA'AZI DA MASU YINSA
      • United na zawarcin Ramos da Schweinsteiger
      • Juventus ta dauki Mario Mandzukic
      • Zan yi wa Buhari biyayya — Atiku
      • Bam ya hallaka mutane 20 a Maiduguri
      • Mayakan IS Sun Yi Awan Gaba Da Wasu Limaman Massal...
      • [Pictures ] President Muhammadu Buhari In His Farm
      • President Buhari Moves Into Presidential Villa
      • CIN NAMAN MUTANE DA AZUMI
      • Messi ya jajantawa Neymar bisa jan kati
      • Limamai sun soki daina ciyarwa da azumi
      • Rahmatullah Part 7
      • MAGANIN CIWON MARA
      • Dan-Maraya Jos ya rasu
      • [Tafsir] DR SANI UMAR RIJIYALLEMU
      • [Tafsir]Download Ramadan Day 1 Tafsir By Sheikh Am...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 Tafsir By Shei...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 BySheik Kabir ...
      • Dan Marayan Jos Is Dead
      • Kakuta ya koma Sevilla
      • Gwamnatin Bauchi ta kwato motoci 28
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • Rahmatullah Part 6
      • SHIN AURENSU ZAI GYARU?
      • Bauchi Govt Seizes 22 Vehicles From Yuguda’s Wives
      • Rahmatullah Part 5
      • SIFFOFIN ALJANNAH
      • SHIN KOYA HALATTA MUSULMI YAYI AIKI A CHOCHI, DON ...
      • ADDU'A GAMAI AZUMI IDAN ZAIYI BUDA BAKI.
      • Sani Musa DanjaYayi Rabon Shinkafa A Kano
      • Kano Pillars ta doke Giwa FC da ci 4-1
      • [MUSIC] Download Kololuwar Fahimta By Naziru M Adam
      • A Touching Hadith About Dua During Iftar
      • Summary Of Things That Nullify A Person's Fast (sawm)
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • NAIMAKA RANA PART 10
      • HUKUNCIN CIN NAMAN SADAKAR ALJANU
      • IYAYENTA SUN HANA TA KOMAWA WAJEN MIJINTA
      • Wani dan bindiga ya kai hari a South Carolina
      • Dangote ya dade yana sha’awar Arsenal
      • Bam ya hallaka mutane 23 a Monguno
      • Ni ma ina kaunar Nafisa — Adam Zango
      • Rahmatullah Part 4
      • Rahmatullah Part 3
      • Dan Madrid na son buga wa Nigeria kwallo
      • Ina son Adam A Zango...Nafisa Abdullahi
      • Rahmatullah Part 2
      • Mutane 23 sun mutu a N'djemena
      • Sarkozy ya soki kawance da ke fada da mayakan IS
      • Rashin Aikin Yi Ga Matasa Babbar Matsala Ce – Buhari
      • Yan Boko Haram su kai hari Babban Gida
      • ICC ta nemi a kama Al-Bashir a Taron Afirka
      • Dan Alhaji part 5
      • NAIMAKA RANA ------ PART 8 :
      • NAIMAKA RANA------ PART 9
      • Rahmatullah Part 1
      • Google Sun nema gafara awajen firaministan india
      • Labarin Sarkin Busa
      • [New Music]sabuwar waka ta uku a sabon film din Gw...
      • [Pictures] Yusuf Buhari Dan Sabon Shugaban Kasar N...
      • Shugaba Buhari Zai Tafi Afrika Kudu Don Halartar T...
      • KYAKYAWA ANNABINA (SAWW) 01
      • ZUWA GA MA'AURATA
      • MAGANIN SAMUN HAIHUWA IN SHA ALLAH
      • SHIN KA TABA JIN LABARIN WANI KAMARSA
      • INGANCIN WATA QISSAH
      • FALALAR ADDU'A DA KUMA MUHIMMANCINTA
      • YADDA AKE AMFANI DA MUHRIQUL JINNI DOMIN MAGANIN J...
      • Man City ta taya Sterling fan miliyan 25
      • Sarki Sanusi ya zama shugaban Rhino
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • MAGANIN KARYA SIHIRI DA IZININ ALLAH
    TAMBAYA TA 1606 ********************* Assalamu alaikum, Malam barka da aiki ya hidima da mutane Allah ya saka muku da mafificin alkairi. ...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Rikicin Rarara da Naziru Sarkin Waka Ya Ƙare? Naziru Ya Taya Rarara Murn...
  • Kannywood Director Iliya Tantiri involve in a car Accident
    the accident happen on his way to Kaduna. the car was burnt but the Director was fine
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger