1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » NAIMAKA RANA------ PART 9

NAIMAKA RANA------ PART 9

By Abdul Mk
Add Comment
Saturday, 13 June 2015

TUN WASHE GARI YAGAMA zabar irin kayan da shakira yakeso taganshi dashi yau badan ma yin aikin rufin yazamar masa doleba sabida idan baiyiba bazasu samu nasakawa abakin salatiba daga shi har mahaifiyarsa dabazai je gurin aikinba kokuma idanma yaje to saidai ya tsaya agefe sabida sabin kayan dayasaka karsu baci.
:
Abindaya kudurta aransa shine kawai yaje gurin aikin tunda dai ai masoyiyartasamatasaba ganinsa acikin wannan halin danhaka yacire duk wata kunya suka shirya shida abokinsa sale suka tafi gurin aikin.
:
Hakika dantala sai ayanzu yasan tbbs yakamu dason shakira marar misaltuwa dan akalla sau biyar kafin su shakira suzo motarsu tanayimasa gizon zuwansu wani lokacin ma musamman lokacin da suka kusa zuwa saikaga yadaga kansa yanata kalle kalle kawai zuwansu yakeson yagani.
:
Aikuwa biyar da yan mintuna saigasu shakira yauma kamar kullum acikin kyakykyawar kwalliyarsu sukazo 'yan mata biyu sannan suka fito daga motan atare lokaci guda dantala da shakira suka hada ido maimakon kowannensu yakauda kansa kawai kamar yadda sukeyi abaya sai kowa yajehowa dan uwansa murmushi mai aminci sannan suka kautar da kawunansu.
:
Akaida indai shakira tazo bawa dantala kudin aikinsu bayan sun gaysa da 'yan aikin to dantalanne yake tsugnawa amma wannan karon atare suka tsugunnawa juna sannan suka hada idanu kowannensu yajehowa dan uwansa murmushi nabiyu.
Sannan cikin nutsuwa shakiran tajuya suka nufi hanyar mota zasu tafi,
dantala nakarbar kudin yamikama sale sannan yai masa magana daidai kunnensa yace kanaganin nabita kuwa ba matsala?
Salen yace eh mana karfa kuma kayadda kasare dan Allah.
Salen yace karka damu in Allah yayarda bazan baka kunyaba.
Kafin yaje tuni zahra tadade da shiga motar ita kuma shakira tana kokarin bude motar duk dacewa taga lokacin da dantalan yataho gunta kuma tasan cewa babu musu tbbs gunta yaxo amma sabida iya riko saita kanne kamar batama ganshiba.
:
Malama shakira in babu damuwa zanso naganki plss.
Murmushi tayi wanda kodayaushe yake kara haskaka hasken fiskarta sannan taleko cikin motar tacewa zahra.
Zahra dan Allah minty 2
zahra tadan bata rai tace minti 2 dai kikace dan haka kada ki kara inbahakaba zanyi tapiata.
Shakiran tay murmushi.
Acan gefe yatsaya zuciyarsa na dukan uku uku wai ta inama zai farane yana cikin tunananine yaji sallamarta a kunnansa nan take komai nasa ya katse.
Yajuyo suka hada idanu sannan yai karfin halin cewa-
godiya marar adadi gamace mai aminci da karamci wacce takarbi sakona da aminci.
Shakira tay murmushi hakika taji dadin kalamansa sosai.
Sannan takalleshi tace aikaine abin godiya domin duk wanda yafurtamaka cewa yana kaunarka arayuwarka ai inaga baka da wani masoyi aduniya bayanshi ko.
Dantala yace hakane sannan yace hakika nayi farin ciki matuka dakika karbi sakona babu abinda zance saidai fatan dorewa sannan natsaya anan gabankine danna kara jaddada miki soyayyata.
Shakira hakika dagaske nake inasonki kuma ina kaunarki har cikin zuciyata.
Sabida shaukin dajin dadin kalaman dantala saida hawaye suka subucewa shakira.
Sannan tace haka nima dantala inasonka kuma ina kaunarka har cikin zuciyata.
Wayar shakirance tayi ringin ita takatsemusu hirar tasu sannan shakiran tadauka hello zahra.
:
Kinga dan Allah kizo mutafi nifa nagaji plss
shakira tace karki damu ganinan zuwa dan Allah
Sannan tadubi dan talan tace to kawata tanajira kuma kaga lokaci yana kurewa.
Numban wayan juna suka karba tareda yiwa junansu alkawarin son junansu da aure ba ason ransuba sabida babu lokaci haka suka hakura da hirar dan idan da son samunema sukwana sunayi basuki hakanba.
:
Sannan shakiran tacemasa idan babu damuwa inason kadunga zuwa gidanmu munayin hira cikin aminci ba ananba.
Dan talan yai shiru sannan yace kinaganin ba matsala.
Tace karka damu babu komai insha Allahu sabida dagayau bazaka kara ganina ananba zuwana yakare.
Yadago kai tareda mamaki yace a a meyai zafi haka kuma. Shakira?
:
Shakira tai murmushi tace dama wan wani abu nake zuwa kuma Allah ya mallakaminshi yanzu danhaka bana bukatar naci gaba da wahalar dakaina.
Dantalan yai murmushi sannan yace toshikenan karki damu in Allah yayarda gobe zanzo.
Tace nagode sainaganka.
Sannan sukayi sallama dajuna shakiran tashiga mota suka tafi.
:
Mamaki yakama dantala lokacin dasukai sallama da shakira ya waiwayo yaga dayawa daga cikin masu aikin suntsaya ashe kallonsu sukeyi dukda cewa sundade da raba kudin amma sun tsaya sun sakamusu namujiya.
Ransa asake yakaraso wajen yadubi sale yace saimu tafi gidako.
Wani maidan shishshigi acikinsu ana kiransa da danjuma yacewa dantala.
Inbanda abinka dantala maiyakaika kula wadannan yayan manyan mutanen?
:
Dantala yadaga masa hannu sannan yakalleshi yace ganinai zan iya shiyasa sannan yakama hannun sale suka kama hanyar gida.
:
Zan ci gaba gobe insha Allah
yi cmmnt dan nuna ra ayinku 100 Like 200 Comment.
:
Kuna Jin dadin Labarin Nan kuwa..?
:
Eh
:
A'a

Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 13:34
In Hausa Novels
Title : NAIMAKA RANA------ PART 9
Description : TUN WASHE GARI YAGAMA zabar irin kayan da shakira yakeso taganshi dashi yau badan ma yin aikin rufin yazamar masa doleba sabida idan baiyiba...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "NAIMAKA RANA------ PART 9"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ▼  June (216)
      • CBN extends deadline for BVN registration
      • Facebook ya bude ofishin farko a Africa
      • Sojoji sun yi wa mata fyade a Sudan
      • Zurfin Ciki 1----1
      • HUKUNCIN AZUMIN WANDA YAYI MAFARKIN SADUWA
      • I don't have a house outside Nigeria - Aliko Dangote
      • Chadi ta yi wa Boko Haram luguden wuta
      • HUKUNCIN JININ HAILA MAI RIKICI
      • Carlos Tevez ya koma Boca Juniors
      • Wikki Tourists ta doke IfeanyiUbah da ci 1-0
      • Hisba ta kama mutane ‘aljannu’
      • Yadda ’yan Boko Haram suka kashe mijina suka maida...
      • Yadda muka yi azumi a kasar Switzerland
      • Tsohon shugaban Nigeria Gowon ya goyi bayan an cir...
      • An kai harin bam a Maiduguri
      • Harin kunar bakin wake ya hallaka mutane 5 a Maidu...
      • RAHOTO Kan Sabuwar Kungiya Mai Kama Da Boko Haram ...
      • HUKUNCIN SAYAR DA KAYAN ADO
      • RASHIN GAMSAR DA MATARSA
      • LABARIN WANI BARAWO
      • TANA AZUMI AMMA BATTA SALLAH
      • SALATUT–TASBEEHI DAGA ZAUREN FIQHU
      • BAI HALATTA KA RIKE KUDIN WANI
      • Buhari ya rushe hukumar zartarwar NNPC
      • MATSALAR CHANZAWAR HALITTA
      • Obama ya gayyaci Buhari zuwa Amurka
      • An yanke wa mutane 9 hukuncin kisa a Kano
      • Musulman China da aka hana azumi sun fafata da 'ya...
      • YADDA ZAKA FITA DAGA DUK WANI TSARI DA MTN SUKE CI...
      • Budurwar da ta yi Tayin Mota da Gida Na Asibiti a ...
      • Yan Boko Haram sun Halaka Mutane 42 A Biu
      • Yadda ake goge account ɗin mutumin da ya mutu a Fa...
      • Liverpool ta saya Roberto Firmino
      • Cutar Kwalara ta barke a Sudan ta Kudu
      • Buhari ya gargadi gwamnoni Akan Cuwa-Cuwa
      • What should the fasting person do and what is obli...
      • Leaving Off Fasting During Ramadhaan Due To Exams ...
      • He had Sexual Relations With his Wife During the D...
      • If a Fasting Person Masturbates, Does This Break H...
      • Using an Inhaler During for the Fasting Person
      • Bleeding from the Mouth/Nose Whilst Fasting
      • She Fasted During Her Days of Menstration
      • Fast what is upon you from missed fasts first
      • Can I kiss my wife while fasting
      • [Music] Download Autar Mata by Nura M Inuwa ft Uma...
      • CIKIN DARE Part 1
      • DUK ABINDA KAKEYI DAKATA KA KARANTA TAMBAYOYIN NAN...
      • YA KAMATA KUJI LABARIN WANNAN MATAR
      • Mata 10 Wadanda Allah Ya Tsine Musu
      • Sabuwar Gwamnatin Najeriya Zata Inganta Rayuwar Na...
      • Arsenal na daf da daukar Petr Cech
      • An umurci soji su cire shingaye a Nigeria
      • Du'a Gamai Azumi Idan Zaiyi Buda Baki.
      • Yadda Zaka Sami Kyautar 1GB A Layinka Na Glo
      • Does Masturbation Break the Fast?
      • Birnin Tsafi [Part 1]
      • President Buhari to remove oil subsidy?
      • HUKUNCIN ORAL SEX
      • TSOKACI AKAN WA'AZI DA MASU YINSA
      • United na zawarcin Ramos da Schweinsteiger
      • Juventus ta dauki Mario Mandzukic
      • Zan yi wa Buhari biyayya — Atiku
      • Bam ya hallaka mutane 20 a Maiduguri
      • Mayakan IS Sun Yi Awan Gaba Da Wasu Limaman Massal...
      • [Pictures ] President Muhammadu Buhari In His Farm
      • President Buhari Moves Into Presidential Villa
      • CIN NAMAN MUTANE DA AZUMI
      • Messi ya jajantawa Neymar bisa jan kati
      • Limamai sun soki daina ciyarwa da azumi
      • Rahmatullah Part 7
      • MAGANIN CIWON MARA
      • Dan-Maraya Jos ya rasu
      • [Tafsir] DR SANI UMAR RIJIYALLEMU
      • [Tafsir]Download Ramadan Day 1 Tafsir By Sheikh Am...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 Tafsir By Shei...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 BySheik Kabir ...
      • Dan Marayan Jos Is Dead
      • Kakuta ya koma Sevilla
      • Gwamnatin Bauchi ta kwato motoci 28
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • Rahmatullah Part 6
      • SHIN AURENSU ZAI GYARU?
      • Bauchi Govt Seizes 22 Vehicles From Yuguda’s Wives
      • Rahmatullah Part 5
      • SIFFOFIN ALJANNAH
      • SHIN KOYA HALATTA MUSULMI YAYI AIKI A CHOCHI, DON ...
      • ADDU'A GAMAI AZUMI IDAN ZAIYI BUDA BAKI.
      • Sani Musa DanjaYayi Rabon Shinkafa A Kano
      • Kano Pillars ta doke Giwa FC da ci 4-1
      • [MUSIC] Download Kololuwar Fahimta By Naziru M Adam
      • A Touching Hadith About Dua During Iftar
      • Summary Of Things That Nullify A Person's Fast (sawm)
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • NAIMAKA RANA PART 10
      • HUKUNCIN CIN NAMAN SADAKAR ALJANU
      • IYAYENTA SUN HANA TA KOMAWA WAJEN MIJINTA
      • Wani dan bindiga ya kai hari a South Carolina
      • Dangote ya dade yana sha’awar Arsenal
      • Bam ya hallaka mutane 23 a Monguno
      • Ni ma ina kaunar Nafisa — Adam Zango
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Zuwa Da Budurwa Yawon Duniya ( Kalli Kaci Dariya)
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Sadiya Gombe Ft Al'ameen Bauchi (Ra'ayin Ki Ne Nawa) Sabuwar Waka
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger