1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Mu Sha Dariya » RAI DA SO

RAI DA SO

By Abdul Mk
Add Comment
Monday, 8 June 2015
Ina futowa wanka nasa towell ina share jikina sai najiyo kira kamar daga sama,tun ina jinkiran daga nesa har yazo kusa nayunkuro zanfuto na amsa momina takomar dani dakina tasa kwado ta kulle,ina lekowa ta wundo sai naga mahaifina cikin kakinsa na conel shi da shamsiyya da mahaifiyarta.Suna shigowa falo ya dubi mahaifiyata cikin tsananin fishi yace"ina Mubarak yake?tace dashi meke faruwa?ya dubeta yace bansaniba kedai kawai kisanar dani ina yake?mahaifiyata tace"yaje filin kwallo to amma meya faru?mahaifina yayi wani juyi irinnasu na sojoji yace"ai waka abakin mai ita tafi dadi gatanan tambayeta meyafaru.Mum dina takama hannun shamsiyya tace yata sanar dani meke faruwa?shamsiyya takasa magana har saida mahaifiyarta ta kai mata magangari tace bazakiyi maganaba?sannan shamsiyya ta fashe da kuka tace"cikine dani"mum dina tayi wani dogon salati tace?waye yayimiki"shamsiyya tayi wuki wuki da ido,momina ta kara tambayarta wai waye yayi miki?tayi shiru.Mamanta ta maketa tace bazaki fadaba?ta fashe da kukan muna funci tace"mubarakne".
Ina tsaye cikin dakina ina jin tace ninaimata ciki naji kamar nai fitsari a wando tsabar furgita,nan danan nayi gumi kamar an watsamin ruwa.
Momina tace da ita ke shamsiyya kiji tsoron Ubangiji,karkiyiwa dana sharri,mahaifina yayi wani ihu irin nasojoji yace"yi mana shiru,watau duk gargadin da nakewa wannan yaron na kar yakula mata ya sa karatunsa gaba a banza,to yau zai dan dana kudansa,kuma wannan yarinya sai ya aureta tunda diyar abokinace kuma ko yanaso ko bayaso sai ya aureta.
Narasa ta ina zanbi ingudu nasani lallai idan yakamani to wallahi ko na lahira sai ya fini jin dadi,na leka wundona naga nisan tsawon saman benen da nake zuwa kasa,wayyo sai naji inama ace na mutu a lokacin dana huta,dominko bani da zabi,dole na aureta,kuma nasan sai ya kusa sati biyu yana bani wahala irin tasu ta sojoji.
Narasa mafita,nasake lekawa naga tsawon benen saiko na dauki jakar goyawata na cusa kaya bansan ko kala nawama na daukaba,naja dabaya nayo tsalle daga kan benen ta wundon dakina na fado bayan gidanmu,cikin hanzari nayi ta maza namike nakama gudu,nanda nan na nufi tashar mota batare da nasan garin da zan guduba.
Gashi bakudi a hannuna,ina zuwa bakintasha wani dan uniyal yace" samari Ibadan zaka"na dubeshi nai shiru,can sai nace"E amma wallahi bani da kosisi,yace amma nake magana kayi shiru.Nace kayi hakuri inata tunanin zucine,yace to sai dai idan zaka hau trela,nace e zan hau,ya futo dani daga tasha ya dorani kan wata trela,munkai kamar mu goma sha biyu ga lodin kaya.
Ana sallar magriba dreba yayiwa mota key muka dauki hanya,burina kawai nayi nisa kar mahaifina ya turo kuratansa sukamani,zuciyata nata bugawa.
Lokacin da dan uniyal dinnan yatambayeni Ibadan zaka sai nashiga tunani idan naje ibadan gurinwa zanje?sai natuno akwai abokina yana can yana neman kudi.
Dady na yacire kudi dubu ashirin yabawa maman shamsiyya yace sukula da ita nanda kwana uku zai zo ayi maganar biki,tana haihuwa sai a daura aure.Nan suka kama hanya suka fuce daga gidanmu,mahaifiyata tarasa ta ina zata bullowa wannan al amarine.
Tasan mahaifina baya magana ya saba,kuma tasan matsalar data faru tsakanina da shamsiyya to amma ya zatayi ta ganar da mahaifina.Nasan Dady na zaiyi la akkari dacewa shamsiyya budurwatace,sannan babu wanda bai sammu tareba,kuma babu wanda za'ace nai mata ciki bai yardaba in banda yayanta da kawayenta nakusa.
Munyi nisa a hanya,babu abin da nake tunawa sai mahaifiyata domin idan ta fuskanci cewa guduwa nayi zata gasgata cewa nine naiwa shamsiyya ciki.Zuciyata nata kai kawo,ina tunanin irin halin da ni da mahaifiyata zamu shiga sakamakon rashin juna,domin shakuwarmu tawuce in iya musaltawa.
Muna zuwa kwara,naji wasu suna cewa damu"boko haram!boko haram!!sai naji sukuma yan uwana hausawa suna mayarwa da yarbawan martani suna cewa"Ala soka!Ala soka.
Bansan dawan garinba wai amarya tayi kashi a moda,nasaki baki kawai sauraren abin da ake kawai nake.Bayan munwuce zuciyata taki hakura burina naji meye ma'anar abin da s uke fada.Sai na matsa kusa da wani saurayi kamata na tambayeshi meye ma'anar abinda suke fadi sai ko yace dani"yarbawa sunacewa wai hausawa sune yan boko haram,shiyasa idan sungammu sai surika cewa "boko aram"sundade sunai mana wannan cinmutuncin,sai daga baya muma muka gano muke cewa dasu"Ala soka"(yan mafiya)hakan yasa sun rage kiranmu da boko aram.Nayi ajiyar zuciya nace nagode.
Muna isa ibadan cikin dare gashi wayata ba caji,gashi ba inda nasani.kowa ya sauka aka watse sai ni kadai,naje wani guri na tsaya,sai namatsa wajen wasu mata,ina zuwa naga wata yar budurwa,natambayeta da turanci,dan Allah ina ake cajin waya?kafin tabani amsa uwarta tazo ta maketa,cikin yaren yarbanci tace"shegiya bahaushen kikewa magana.Bansan me taceba amma na fuskanci cewa hanata magana dani takeyi,raina yabaci,sai nayi gaba,nakara samun wasu,nakuma tambayar wata itama dakyar uwarta na hanata amma sai da ta fadamin.
HAMZA UMAR IBRAHIM{DIAMOND BOY}
Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 04:30
In Hausa Novels, Mu Sha Dariya
Title : RAI DA SO
Description : Ina futowa wanka nasa towell ina share jikina sai najiyo kira kamar daga sama,tun ina jinkiran daga nesa har yazo kusa nayunkuro zanfuto n...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels, Mu Sha Dariya

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "RAI DA SO"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2026 (2)
    • ►  June (1)
    • ►  January (1)
  • ►  2025 (5)
    • ►  December (5)
  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ▼  June (216)
      • CBN extends deadline for BVN registration
      • Facebook ya bude ofishin farko a Africa
      • Sojoji sun yi wa mata fyade a Sudan
      • Zurfin Ciki 1----1
      • HUKUNCIN AZUMIN WANDA YAYI MAFARKIN SADUWA
      • I don't have a house outside Nigeria - Aliko Dangote
      • Chadi ta yi wa Boko Haram luguden wuta
      • HUKUNCIN JININ HAILA MAI RIKICI
      • Carlos Tevez ya koma Boca Juniors
      • Wikki Tourists ta doke IfeanyiUbah da ci 1-0
      • Hisba ta kama mutane ‘aljannu’
      • Yadda ’yan Boko Haram suka kashe mijina suka maida...
      • Yadda muka yi azumi a kasar Switzerland
      • Tsohon shugaban Nigeria Gowon ya goyi bayan an cir...
      • An kai harin bam a Maiduguri
      • Harin kunar bakin wake ya hallaka mutane 5 a Maidu...
      • RAHOTO Kan Sabuwar Kungiya Mai Kama Da Boko Haram ...
      • HUKUNCIN SAYAR DA KAYAN ADO
      • RASHIN GAMSAR DA MATARSA
      • LABARIN WANI BARAWO
      • TANA AZUMI AMMA BATTA SALLAH
      • SALATUT–TASBEEHI DAGA ZAUREN FIQHU
      • BAI HALATTA KA RIKE KUDIN WANI
      • Buhari ya rushe hukumar zartarwar NNPC
      • MATSALAR CHANZAWAR HALITTA
      • Obama ya gayyaci Buhari zuwa Amurka
      • An yanke wa mutane 9 hukuncin kisa a Kano
      • Musulman China da aka hana azumi sun fafata da 'ya...
      • YADDA ZAKA FITA DAGA DUK WANI TSARI DA MTN SUKE CI...
      • Budurwar da ta yi Tayin Mota da Gida Na Asibiti a ...
      • Yan Boko Haram sun Halaka Mutane 42 A Biu
      • Yadda ake goge account ɗin mutumin da ya mutu a Fa...
      • Liverpool ta saya Roberto Firmino
      • Cutar Kwalara ta barke a Sudan ta Kudu
      • Buhari ya gargadi gwamnoni Akan Cuwa-Cuwa
      • What should the fasting person do and what is obli...
      • Leaving Off Fasting During Ramadhaan Due To Exams ...
      • He had Sexual Relations With his Wife During the D...
      • If a Fasting Person Masturbates, Does This Break H...
      • Using an Inhaler During for the Fasting Person
      • Bleeding from the Mouth/Nose Whilst Fasting
      • She Fasted During Her Days of Menstration
      • Fast what is upon you from missed fasts first
      • Can I kiss my wife while fasting
      • [Music] Download Autar Mata by Nura M Inuwa ft Uma...
      • CIKIN DARE Part 1
      • DUK ABINDA KAKEYI DAKATA KA KARANTA TAMBAYOYIN NAN...
      • YA KAMATA KUJI LABARIN WANNAN MATAR
      • Mata 10 Wadanda Allah Ya Tsine Musu
      • Sabuwar Gwamnatin Najeriya Zata Inganta Rayuwar Na...
      • Arsenal na daf da daukar Petr Cech
      • An umurci soji su cire shingaye a Nigeria
      • Du'a Gamai Azumi Idan Zaiyi Buda Baki.
      • Yadda Zaka Sami Kyautar 1GB A Layinka Na Glo
      • Does Masturbation Break the Fast?
      • Birnin Tsafi [Part 1]
      • President Buhari to remove oil subsidy?
      • HUKUNCIN ORAL SEX
      • TSOKACI AKAN WA'AZI DA MASU YINSA
      • United na zawarcin Ramos da Schweinsteiger
      • Juventus ta dauki Mario Mandzukic
      • Zan yi wa Buhari biyayya — Atiku
      • Bam ya hallaka mutane 20 a Maiduguri
      • Mayakan IS Sun Yi Awan Gaba Da Wasu Limaman Massal...
      • [Pictures ] President Muhammadu Buhari In His Farm
      • President Buhari Moves Into Presidential Villa
      • CIN NAMAN MUTANE DA AZUMI
      • Messi ya jajantawa Neymar bisa jan kati
      • Limamai sun soki daina ciyarwa da azumi
      • Rahmatullah Part 7
      • MAGANIN CIWON MARA
      • Dan-Maraya Jos ya rasu
      • [Tafsir] DR SANI UMAR RIJIYALLEMU
      • [Tafsir]Download Ramadan Day 1 Tafsir By Sheikh Am...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 Tafsir By Shei...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 BySheik Kabir ...
      • Dan Marayan Jos Is Dead
      • Kakuta ya koma Sevilla
      • Gwamnatin Bauchi ta kwato motoci 28
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • Rahmatullah Part 6
      • SHIN AURENSU ZAI GYARU?
      • Bauchi Govt Seizes 22 Vehicles From Yuguda’s Wives
      • Rahmatullah Part 5
      • SIFFOFIN ALJANNAH
      • SHIN KOYA HALATTA MUSULMI YAYI AIKI A CHOCHI, DON ...
      • ADDU'A GAMAI AZUMI IDAN ZAIYI BUDA BAKI.
      • Sani Musa DanjaYayi Rabon Shinkafa A Kano
      • Kano Pillars ta doke Giwa FC da ci 4-1
      • [MUSIC] Download Kololuwar Fahimta By Naziru M Adam
      • A Touching Hadith About Dua During Iftar
      • Summary Of Things That Nullify A Person's Fast (sawm)
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • NAIMAKA RANA PART 10
      • HUKUNCIN CIN NAMAN SADAKAR ALJANU
      • IYAYENTA SUN HANA TA KOMAWA WAJEN MIJINTA
      • Wani dan bindiga ya kai hari a South Carolina
      • Dangote ya dade yana sha’awar Arsenal
      • Bam ya hallaka mutane 23 a Monguno
      • Ni ma ina kaunar Nafisa — Adam Zango
      • Rahmatullah Part 4
      • Rahmatullah Part 3
      • Dan Madrid na son buga wa Nigeria kwallo
      • Ina son Adam A Zango...Nafisa Abdullahi
      • Rahmatullah Part 2
      • Mutane 23 sun mutu a N'djemena
      • Sarkozy ya soki kawance da ke fada da mayakan IS
      • Rashin Aikin Yi Ga Matasa Babbar Matsala Ce – Buhari
      • Yan Boko Haram su kai hari Babban Gida
      • ICC ta nemi a kama Al-Bashir a Taron Afirka
      • Dan Alhaji part 5
      • NAIMAKA RANA ------ PART 8 :
      • NAIMAKA RANA------ PART 9
      • Rahmatullah Part 1
      • Google Sun nema gafara awajen firaministan india
      • Labarin Sarkin Busa
      • [New Music]sabuwar waka ta uku a sabon film din Gw...
      • [Pictures] Yusuf Buhari Dan Sabon Shugaban Kasar N...
      • Shugaba Buhari Zai Tafi Afrika Kudu Don Halartar T...
      • KYAKYAWA ANNABINA (SAWW) 01
      • ZUWA GA MA'AURATA
      • MAGANIN SAMUN HAIHUWA IN SHA ALLAH
      • SHIN KA TABA JIN LABARIN WANI KAMARSA
      • INGANCIN WATA QISSAH
      • FALALAR ADDU'A DA KUMA MUHIMMANCINTA
      • YADDA AKE AMFANI DA MUHRIQUL JINNI DOMIN MAGANIN J...
      • Man City ta taya Sterling fan miliyan 25
      • Sarki Sanusi ya zama shugaban Rhino
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...
  • MAGANIN KARYA SIHIRI DA IZININ ALLAH
    TAMBAYA TA 1606 ********************* Assalamu alaikum, Malam barka da aiki ya hidima da mutane Allah ya saka muku da mafificin alkairi. ...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Rikicin Rarara da Naziru Sarkin Waka Ya Ƙare? Naziru Ya Taya Rarara Murn...
  • Kannywood Director Iliya Tantiri involve in a car Accident
    the accident happen on his way to Kaduna. the car was burnt but the Director was fine
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger