1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Article » Hausa Novels » Mu Sha Dariya » Dan Alhaji Part 3

Dan Alhaji Part 3

By Abdul Mk
Add Comment
Thursday, 11 June 2015
A sharaton hotel na sauka' ina shiga america
nasan cewa lallai sun tserewa kasashenmu na
africa ta fannoni da dama' nashiga nayi wanka
na ci abinci tuni bacci yadaukeni' ban tashiba sai
da yamma nafito waje sai wajen bude idanu
tunda na fara yawo bandawo gida ba sai da dare
yayi sosai'
Acan gida nigeria kuwa Abba da hajiya da salmah
ne zaune a darling table zasuyi break fast' Alhaji
yace yaron nan fa nakira wayarsa amma taki
shiga salmah tace wallahi daddy nima nayi ta
kira amma baya shiga' Alhaji yayi murmushi yace
hajiya yar nan taki kodai yar gida za'ayine?
Hajiya tace Alhaji ashe kaima dai ka ganeta'
salmah ta rufe fuska tayi waje tana dariya daddy
ya cewa hajiya kinganta wai ita mai kunya'
hajiya tace Alhaji yarinyar nanfa ba karamin son
kabir take ba amma shikuma ya dauki tsanar
duniya ya dora mata kai kuma bakasan laifin
yaron nan ko kadan' Alhaji yace hmm hajiya
kenan' kinga ni bari ma nasake gwada wayarsa'
Ina cikin club duk inda na juya turawa nake gani
sai chilling ake yanayi clubbing dinmu da nasu da
banbanci yammata ne zaka gansu kusan tsirara
suke duk da wannan itace irin rayuwar danakeso
amma fa abin yayi muni matuka' tuni nasamu
wata yarinya moniter ta zama girlfriend dina'
rayuwata ta canza gaba daya sai kace ba
bahaushe ba haka naketa abubuwana a america'
yau saura kwana biyar na dawo amma jinake
kamar asake karamin shekaru acan domin
nasamu irin life din danakeso'
Ina zaune wayata ta fara ringtone inadubawa
abba na gani cikin murna na daga nace haba
daddy tunda nazo nayi try din numberka amma
yaki shiga kai kuma baka kirani ba gsky ni nayi
fushi ' daddy yace sowie my son kasan bazanki
kiranka ba' nace to daddy ina ummah na? Yace
kasan yanzu bana gida saidai idan nakoma'
daddy yace ina fatan kanajin dadin kasar ko?
Nace daddy sosaima' yace amma dai kasan
sauraa ranar monday jirginku zai taso ko? Nace
eh daddy' yace yauwa my son kana dawowa zan
shirya maka birthday' nace wow! Daddy na ina
sonka' yace m2 my son' muna gama waya da
daddy ne naga wani kiran da sabuwar number
nayi picking nace hello! Inajin muryar nasan
salmah ce nace ke lapiya? Salmah tadanyi smile
tace haba yayana kenan meyasa kullum kake
nuna kiyayyarka a gareni ne? Nace wallahi da ina
kusa dake sai nayi ball dake ni zaki dinga yiwa
wannan tambayar mtsw! Tayi dariya tace yaya
kenan wai yaushe zaka canzane? Nace
bansaniba na kashe wayata' a zuciyata nace wai
salmah me take nufi dani ne? Kodai sona take?
Meyasa zatasoni bayan tasan na natsane ta?
Tambayoyin dana kasa baiwa kaina amsa kenan'
Misalin uku na yamma jirginmu ya sauka a gida
nigeria su su ummah da salmah ne sukazo
daukata salmah tana ganina sai murmushi ni
kuwa na hade rai' ta karaso da sauri tace yayana
sannu da zuwa' ko kallonta banyi ba nace toh'
ummah tace Hmm ai wannan yayan naki bazai
canza ba' nace umma ina daddy? Tace ayyah!
Yau yana da meeting kaduna shiyasa ya turo mu
muda driver' nace ok nashiga mota salmah
tashigo ta zauna kusa da sit dina'
Washe gari da sape daddy ya dawo muna zaune
a darling table daddy ya kalli salmah yace
yayanki dai yadawo sai kidaina damunmu' tayi
dariya nikuma na bata rai nace daddy nifa banaso
adinga hadani da wannnan yariyar' ummah tace
kaidai shashashane mutum da yar uwarsa amma
yana gudunta' daddy yace yauwa my son nagama
shirya birthday dinka ranar litinin mai zuwa nace
yauwa daddy naji dadi' salmah ta sauri tace lah!
Yaya zan gayyato kawayena' na kalleta nace ke
wlh kada ki sake inga wasu banzayen yara
awajennan na fadamiki' daddy yace a'a my son
kabarsu suzo kaji? Nace a'a gaskiya daddy'
daddy yace to shikenan dama nayi maka order
sabuwar mota amma nafasa tunda hakane' nace
lah! Daddy na yadda wallahi ta gayyato su'
ummah tace ai itama zata yanka cake' salmah
taji dadin bayaninsu daddy nikuwa araina banso
hakanba dandai kawai ina son hawa sabuwar
motane saboda in nuna wa su riyaamah da
maryam da fatima ni ba sa'ansu bane'
Ranar litinin waje ya tsaru yayi kyau sosai wajen
parking din motoci yacika manyan yara ne
awajen yayan manya maza da mata' farar suit
dita nasa dana taho da ita daga america' salmah
ma fararen kaya tasa hakan ya batamin rai sosai'
nan dai aka fara abinda ya taramu' magabatarwa
ya mike yace akwai mawaki wanda zaiyi wakar
birthday wanda kanwar kabir tasashi yayi wato
salmah' nan mawakin ya mike yafara wakar waka
tayi sosai saidai yanda me wakar yabayyana
salmah amatsayin masoyiyata yayi matukar
batamin rai sosai haka kawayen salmah suka
dunga zuwa munayi photo' itama salmah munyi
pic nida ita dayawa' badon ina ganin idon mutane
ba da hakan bazai yiwu ba' nan dai akagama
muka bar wajen nida abokaina'
Misalin karfe takwas daddy ya taramu yacemana
yanzunnan zantafi jigawa tafiya ta kamani amma
yau zan dawo dan haka kabeer sai ka kula domin
komai ya dawo hannunka nace daddy ba matsala'
muka raka daddy nida salmah' bayan amma ya
tafi muka shigo mota muna tafiya salmah ta
kalleni tace yayana dan rakani shoprite mana
zanyi shopping' nadan kalleta nayi murmushi'
salmah tayi matukar yanda nayi mata murmushi
abinda ban taba yimata ba' nace wai dan Allah
meyasa baki da zuciya ne? Tace yaya meyasa
zanyi zuciya da abinda nakeso? Cikin bacin rai
nataka brake na tsaya nace ke amma baki da
hankali ni zaki kalla kice kinaso? dama bakisan
inajin haushinki kinsa anyimin wakar birthday
ansa sunanki wai ke ga masoyiyata ko? Tace
yayana wallahi duk sanda kayimin wulakanci
maimakon naji haushi sai sonka yakara karuwa
acikin raina...... Na daka mata tsawa nace dallah
fita daga motar nan' tace haba yaya na daka
mata tsawa agigice ta fice naja mota na barta
anan'
INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJI'UN yamma
tayi ina shirin fita club wasu motoci sukayi
parking akofar suka shigo wayyo! Allah na ni
KABEER gawar daddy aka shigo da ita yayi
accidient a hanya ya rasu tuni gidan ya dauki
koke-koke tuni hajiya ta yanke jiki ta fadi sai
asibiti nikuwa na rude sai jijjiga daddy nake ina
kuka salmah ma kuka take tana janye ni tana
cewa yaya kayi hakuri ka tashi nikuwa kuka
kawai nake.......
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 15:42
In Hausa Article, Hausa Novels, Mu Sha Dariya
Title : Dan Alhaji Part 3
Description : A sharaton hotel na sauka' ina shiga america nasan cewa lallai sun tserewa kasashenmu na africa ta fannoni da dama' nashiga nayi...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Article, Hausa Novels, Mu Sha Dariya

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Dan Alhaji Part 3 "

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ▼  June (216)
      • CBN extends deadline for BVN registration
      • Facebook ya bude ofishin farko a Africa
      • Sojoji sun yi wa mata fyade a Sudan
      • Zurfin Ciki 1----1
      • HUKUNCIN AZUMIN WANDA YAYI MAFARKIN SADUWA
      • I don't have a house outside Nigeria - Aliko Dangote
      • Chadi ta yi wa Boko Haram luguden wuta
      • HUKUNCIN JININ HAILA MAI RIKICI
      • Carlos Tevez ya koma Boca Juniors
      • Wikki Tourists ta doke IfeanyiUbah da ci 1-0
      • Hisba ta kama mutane ‘aljannu’
      • Yadda ’yan Boko Haram suka kashe mijina suka maida...
      • Yadda muka yi azumi a kasar Switzerland
      • Tsohon shugaban Nigeria Gowon ya goyi bayan an cir...
      • An kai harin bam a Maiduguri
      • Harin kunar bakin wake ya hallaka mutane 5 a Maidu...
      • RAHOTO Kan Sabuwar Kungiya Mai Kama Da Boko Haram ...
      • HUKUNCIN SAYAR DA KAYAN ADO
      • RASHIN GAMSAR DA MATARSA
      • LABARIN WANI BARAWO
      • TANA AZUMI AMMA BATTA SALLAH
      • SALATUT–TASBEEHI DAGA ZAUREN FIQHU
      • BAI HALATTA KA RIKE KUDIN WANI
      • Buhari ya rushe hukumar zartarwar NNPC
      • MATSALAR CHANZAWAR HALITTA
      • Obama ya gayyaci Buhari zuwa Amurka
      • An yanke wa mutane 9 hukuncin kisa a Kano
      • Musulman China da aka hana azumi sun fafata da 'ya...
      • YADDA ZAKA FITA DAGA DUK WANI TSARI DA MTN SUKE CI...
      • Budurwar da ta yi Tayin Mota da Gida Na Asibiti a ...
      • Yan Boko Haram sun Halaka Mutane 42 A Biu
      • Yadda ake goge account ɗin mutumin da ya mutu a Fa...
      • Liverpool ta saya Roberto Firmino
      • Cutar Kwalara ta barke a Sudan ta Kudu
      • Buhari ya gargadi gwamnoni Akan Cuwa-Cuwa
      • What should the fasting person do and what is obli...
      • Leaving Off Fasting During Ramadhaan Due To Exams ...
      • He had Sexual Relations With his Wife During the D...
      • If a Fasting Person Masturbates, Does This Break H...
      • Using an Inhaler During for the Fasting Person
      • Bleeding from the Mouth/Nose Whilst Fasting
      • She Fasted During Her Days of Menstration
      • Fast what is upon you from missed fasts first
      • Can I kiss my wife while fasting
      • [Music] Download Autar Mata by Nura M Inuwa ft Uma...
      • CIKIN DARE Part 1
      • DUK ABINDA KAKEYI DAKATA KA KARANTA TAMBAYOYIN NAN...
      • YA KAMATA KUJI LABARIN WANNAN MATAR
      • Mata 10 Wadanda Allah Ya Tsine Musu
      • Sabuwar Gwamnatin Najeriya Zata Inganta Rayuwar Na...
      • Arsenal na daf da daukar Petr Cech
      • An umurci soji su cire shingaye a Nigeria
      • Du'a Gamai Azumi Idan Zaiyi Buda Baki.
      • Yadda Zaka Sami Kyautar 1GB A Layinka Na Glo
      • Does Masturbation Break the Fast?
      • Birnin Tsafi [Part 1]
      • President Buhari to remove oil subsidy?
      • HUKUNCIN ORAL SEX
      • TSOKACI AKAN WA'AZI DA MASU YINSA
      • United na zawarcin Ramos da Schweinsteiger
      • Juventus ta dauki Mario Mandzukic
      • Zan yi wa Buhari biyayya — Atiku
      • Bam ya hallaka mutane 20 a Maiduguri
      • Mayakan IS Sun Yi Awan Gaba Da Wasu Limaman Massal...
      • [Pictures ] President Muhammadu Buhari In His Farm
      • President Buhari Moves Into Presidential Villa
      • CIN NAMAN MUTANE DA AZUMI
      • Messi ya jajantawa Neymar bisa jan kati
      • Limamai sun soki daina ciyarwa da azumi
      • Rahmatullah Part 7
      • MAGANIN CIWON MARA
      • Dan-Maraya Jos ya rasu
      • [Tafsir] DR SANI UMAR RIJIYALLEMU
      • [Tafsir]Download Ramadan Day 1 Tafsir By Sheikh Am...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 Tafsir By Shei...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 BySheik Kabir ...
      • Dan Marayan Jos Is Dead
      • Kakuta ya koma Sevilla
      • Gwamnatin Bauchi ta kwato motoci 28
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • Rahmatullah Part 6
      • SHIN AURENSU ZAI GYARU?
      • Bauchi Govt Seizes 22 Vehicles From Yuguda’s Wives
      • Rahmatullah Part 5
      • SIFFOFIN ALJANNAH
      • SHIN KOYA HALATTA MUSULMI YAYI AIKI A CHOCHI, DON ...
      • ADDU'A GAMAI AZUMI IDAN ZAIYI BUDA BAKI.
      • Sani Musa DanjaYayi Rabon Shinkafa A Kano
      • Kano Pillars ta doke Giwa FC da ci 4-1
      • [MUSIC] Download Kololuwar Fahimta By Naziru M Adam
      • A Touching Hadith About Dua During Iftar
      • Summary Of Things That Nullify A Person's Fast (sawm)
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • NAIMAKA RANA PART 10
      • HUKUNCIN CIN NAMAN SADAKAR ALJANU
      • IYAYENTA SUN HANA TA KOMAWA WAJEN MIJINTA
      • Wani dan bindiga ya kai hari a South Carolina
      • Dangote ya dade yana sha’awar Arsenal
      • Bam ya hallaka mutane 23 a Monguno
      • Ni ma ina kaunar Nafisa — Adam Zango
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Zuwa Da Budurwa Yawon Duniya ( Kalli Kaci Dariya)
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Fantyz Guy ft Mr SPYZY - ALKALERI GARINA (Official Hausa HipHop Music Video...
        Bauchi Base Popular HipHop musician FANTYZ GUY release hit track ALKALERI GARIN Featuring Mr SPYZY 
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger