1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Mu Sha Dariya » AL AJABI Part 1

AL AJABI Part 1

By Abdul Mk
Add Comment
Saturday, 6 June 2015

Tsaye yake ya dafa tebirin dake gabansa tare da rankwafawa kansa na kallon tebirin dake gabansa, kallo daya zaka yi masa kasan a cikin damuwa yake.
Ya dago kansa tare da matsawa yaci gaba da takawa ya fara safa da marwa a cikin faffadax ofis din nasa, tsawon lokuta ya shafe yana kaiwa da komowa ya rasa me ke masa dadi.
A tsayen ya zura hannunsa ya zaro wayarsa dake al‘jihu ya lalubi lambar wanda yake son kira tare da karata a kunnensa ya taka a hankali izuwa kan kujerarsa ya zauna, hannunsa daya na rike da wayar yayinda dayan hannunsa ke dafe bisa tebirin dake gabansa.
Hello!! ya fada dai-dai sanda aka daga wayar sannan ya dora da cewa “ Ranka ya dade yarinyar nan fa har yanzu bata zo ba ina tsammanin ma ba zuwa zata yi ba, gaskiya na gaji ga yamma na dada yi kuma na gaya maka uzuri gareni ga yamma na dada yi.“
Cikin rarrashi wanda ake yiwa wayar yace “ Ahmad kayi hakuri ta taho go slow ne ya riketa amma yanzu zata karaso.“
Ahmad din ya kara bata rai ya kauda wayar daga kunnensa ya ajiye wayar bisa tebirin dake gabansa ya kwantar da kansa jikin kujerar ya zubawa kofar shigowa ofis din ido, sai daya shafe wasu mintuna ashirin din babu alamun wani zaizo sbd takaici runtse idonsa yayi kamar barci yakeyi sai dai a zuciyarsa 2nanin irin fadan dazai rufeta dashi kawai yake.
As-salamu-alaykum.
Wata zazzakar murya tayi sallamar data saka Ahmad saurin dago kai tare da gyara zamansa yana me kallonta har izuwa sanda ta zauna tana me fadin “gani na iso“.
2nanin da yake tayi a baya sai yayi saurin kawar dashi domin kallo daya yayi mata yasan tafi karfin wulakanci ko a tozartata ba karamin kwarjini gareta ba, zunzuru2n kyau kuwa ba‘a magana lallai Allah yayi halitta.
ya fada a zuciyarsa.
Amma dai kinsan kin bata min lokaci ko??
ya fada yana dubanta.
ba tare da alamun nadama ba tace “ Eh nasani “.
To me yasa?? koda dai ance wai go slow ne ya rikeki??
Ya tambaya ba tare daya dubeta ba shima.
Tayi saurin girgiza kai tace “ gaskiya karyane hasalima ban taba hawa titi fayau irin yau ba, ni din ce kawai ban taba hawa titi fayau ba motoci irin yau ba, ni din ce kawai ban gadamar fitowa da wuri ba."
A karo na biyu ya sake dubanta da sauri ya danyi shiru na dan lokaci sannan ya kawo gwauron numfashi ya gyara zama yace " Ance min in jiraki za'a miki dan interview na yan mintuna kuma a daukeki aiki a baki ofis kai tsaye, koda bansanki ba amma nasan tabbas wanda ya tsaya miki babba ne don ban taba ganin inda akai hakan ba sai akanki don wasu da wuya suke neman aikin basu samu ba wata kila hakan ne yasa kike wani ji dakai kina gadara aikin ma ba wani damunki yayi ba."
Ta tsuke baki sanda ya kawo karshen zancen nashi tace " Gskyne ba damu na yayi ba kusan ma ince maka tilastani akai sbd ansan nice zan taimaka muku ba kune zaku taimaka min ba, batun wanda ya tsaya min kuwa koda a fadar shugaban kasa ya nema min aiki ba wanda ya isa ya hana bare nan."
Tayi nuni da ofis din a wulakance.
Ahmad ya sake binta da kallo a zuciyarsa yace " Wannan tafi ni bala'i."
Ya gyara zamansa tare da jawo laptop din dake gabansa ya mayar da hankalinsa gareta jim kadan ya dago kai yace " Meye sunanki?? "
Kanta na duban tebirin dake gabanta tace " HUMAIRA ".
ya danyi shiru kadan kamar me sauraron kara jin wani abu daga gareta, jin tayi shiru yasashi ture laptop din daga gabansa ya dubeta yace " Yakamata kiyi min adalci, kin bata min lokaci a zuwanki amsa tambayar ma sai kin sake bata min wani lokacin??"
Au wai kana nufin full name?? To sunana HUMAIRA ISMAIL.
Ta fada tana me kallonsa.
Ya jawo laptop sanda yayi tsaki kasa-kasa.
Meye level din karatunki??
Ta amsa da cewa " Masters degree ".
Yayi saurin dubanta cikin mamaki a ransa ya sake maimaitawa ( masters ) tab!!!!!
Wacce jami'a??
Ya sake tambayarta kansa nakan laptop din.
Ta dan kauda kanta kadan tace " oxford university- ENGLAND."
Bai san sanda ya sake dubanta ba cikin mamaki, A yarinya dole kiyi girman kai!! Ya fada a zuciyarsa.
Yayi saurin kauda kada ta fahimci halin da yake ciki yace " kinzo da takardunki ne??"
Babu buka tar zuwa dasu 2nda ba maular aiki nake ba dazan rinka yawo da takardun makaranta.
Bala'i!!!! Lallai wannan tafi ni masifa.
Ya danyi shiru zuwa jimawa yace " last question!! Relationship??"
Tayi shiru kamar bata jiba ya sake maimaitawa da hausa da fadin " budurw, bazawara ko matar aure?? wannan abu ne da dole a sani a duk inda mace zatai aiki a duniya.
Fuskar Humaira tayi saurin canjawa izuwa yanayi na damuwa tace " Don Allah kasa UNKNOWN kawai."
Ahmad ya hade rai cikin takaici ya shafa kansa " Wai ke wace irin mutum ce don Allah ?? Ya kike meman kisani ciwon kaine?? baki ma san ke budurwa ce ko bazawara ko matar aure ba?? "
Tayi saurin gyada kai tace " Eh bani da tabbacin zama daya daga cikinsu."
Ahmad ya mike cikin tsawa yace " wallahi karyane hakan baya taba yiwuwa dole a samu kina daya daga cikin wadannan azuzuwan ".
Ta mayar masa da martani da cewa " ba wani dalili da zaisa inyi maka karya 2nda ba aljanna zaka bani ba don haka karka kara karyataniakan abinda baka sani ba.
Ta dubeshi hawayen dake idonta suka yi gaggawar zubowa ta dora da cewa:
" Na rantse da Allah idan nace maka ni budurwace nayi karya!! Idan nace maka ni bazawara ce nayi karya!! Haka idan nace matar aure ce ni karya nake!! Ni kaina bansan da sunan da zan kira kaina ba.
Ahmad wanda fusata ta sashi mikewa yayi saurin komawa ya zauna idonsa ya zaro sbd mamaki, da AL'AJABI zuciyarsa ta fara sake-saken tayaya ma hakan zata faru?

Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 14:43
In Hausa Novels, Mu Sha Dariya
Title : AL AJABI Part 1
Description : Tsaye yake ya dafa tebirin dake gabansa tare da rankwafawa kansa na kallon tebirin dake gabansa, kallo daya zaka yi masa kasan a cikin damuw...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels, Mu Sha Dariya

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "AL AJABI Part 1"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2026 (2)
    • ►  June (1)
    • ►  January (1)
  • ►  2025 (5)
    • ►  December (5)
  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ▼  June (216)
      • CBN extends deadline for BVN registration
      • Facebook ya bude ofishin farko a Africa
      • Sojoji sun yi wa mata fyade a Sudan
      • Zurfin Ciki 1----1
      • HUKUNCIN AZUMIN WANDA YAYI MAFARKIN SADUWA
      • I don't have a house outside Nigeria - Aliko Dangote
      • Chadi ta yi wa Boko Haram luguden wuta
      • HUKUNCIN JININ HAILA MAI RIKICI
      • Carlos Tevez ya koma Boca Juniors
      • Wikki Tourists ta doke IfeanyiUbah da ci 1-0
      • Hisba ta kama mutane ‘aljannu’
      • Yadda ’yan Boko Haram suka kashe mijina suka maida...
      • Yadda muka yi azumi a kasar Switzerland
      • Tsohon shugaban Nigeria Gowon ya goyi bayan an cir...
      • An kai harin bam a Maiduguri
      • Harin kunar bakin wake ya hallaka mutane 5 a Maidu...
      • RAHOTO Kan Sabuwar Kungiya Mai Kama Da Boko Haram ...
      • HUKUNCIN SAYAR DA KAYAN ADO
      • RASHIN GAMSAR DA MATARSA
      • LABARIN WANI BARAWO
      • TANA AZUMI AMMA BATTA SALLAH
      • SALATUT–TASBEEHI DAGA ZAUREN FIQHU
      • BAI HALATTA KA RIKE KUDIN WANI
      • Buhari ya rushe hukumar zartarwar NNPC
      • MATSALAR CHANZAWAR HALITTA
      • Obama ya gayyaci Buhari zuwa Amurka
      • An yanke wa mutane 9 hukuncin kisa a Kano
      • Musulman China da aka hana azumi sun fafata da 'ya...
      • YADDA ZAKA FITA DAGA DUK WANI TSARI DA MTN SUKE CI...
      • Budurwar da ta yi Tayin Mota da Gida Na Asibiti a ...
      • Yan Boko Haram sun Halaka Mutane 42 A Biu
      • Yadda ake goge account ɗin mutumin da ya mutu a Fa...
      • Liverpool ta saya Roberto Firmino
      • Cutar Kwalara ta barke a Sudan ta Kudu
      • Buhari ya gargadi gwamnoni Akan Cuwa-Cuwa
      • What should the fasting person do and what is obli...
      • Leaving Off Fasting During Ramadhaan Due To Exams ...
      • He had Sexual Relations With his Wife During the D...
      • If a Fasting Person Masturbates, Does This Break H...
      • Using an Inhaler During for the Fasting Person
      • Bleeding from the Mouth/Nose Whilst Fasting
      • She Fasted During Her Days of Menstration
      • Fast what is upon you from missed fasts first
      • Can I kiss my wife while fasting
      • [Music] Download Autar Mata by Nura M Inuwa ft Uma...
      • CIKIN DARE Part 1
      • DUK ABINDA KAKEYI DAKATA KA KARANTA TAMBAYOYIN NAN...
      • YA KAMATA KUJI LABARIN WANNAN MATAR
      • Mata 10 Wadanda Allah Ya Tsine Musu
      • Sabuwar Gwamnatin Najeriya Zata Inganta Rayuwar Na...
      • Arsenal na daf da daukar Petr Cech
      • An umurci soji su cire shingaye a Nigeria
      • Du'a Gamai Azumi Idan Zaiyi Buda Baki.
      • Yadda Zaka Sami Kyautar 1GB A Layinka Na Glo
      • Does Masturbation Break the Fast?
      • Birnin Tsafi [Part 1]
      • President Buhari to remove oil subsidy?
      • HUKUNCIN ORAL SEX
      • TSOKACI AKAN WA'AZI DA MASU YINSA
      • United na zawarcin Ramos da Schweinsteiger
      • Juventus ta dauki Mario Mandzukic
      • Zan yi wa Buhari biyayya — Atiku
      • Bam ya hallaka mutane 20 a Maiduguri
      • Mayakan IS Sun Yi Awan Gaba Da Wasu Limaman Massal...
      • [Pictures ] President Muhammadu Buhari In His Farm
      • President Buhari Moves Into Presidential Villa
      • CIN NAMAN MUTANE DA AZUMI
      • Messi ya jajantawa Neymar bisa jan kati
      • Limamai sun soki daina ciyarwa da azumi
      • Rahmatullah Part 7
      • MAGANIN CIWON MARA
      • Dan-Maraya Jos ya rasu
      • [Tafsir] DR SANI UMAR RIJIYALLEMU
      • [Tafsir]Download Ramadan Day 1 Tafsir By Sheikh Am...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 Tafsir By Shei...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 BySheik Kabir ...
      • Dan Marayan Jos Is Dead
      • Kakuta ya koma Sevilla
      • Gwamnatin Bauchi ta kwato motoci 28
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • Rahmatullah Part 6
      • SHIN AURENSU ZAI GYARU?
      • Bauchi Govt Seizes 22 Vehicles From Yuguda’s Wives
      • Rahmatullah Part 5
      • SIFFOFIN ALJANNAH
      • SHIN KOYA HALATTA MUSULMI YAYI AIKI A CHOCHI, DON ...
      • ADDU'A GAMAI AZUMI IDAN ZAIYI BUDA BAKI.
      • Sani Musa DanjaYayi Rabon Shinkafa A Kano
      • Kano Pillars ta doke Giwa FC da ci 4-1
      • [MUSIC] Download Kololuwar Fahimta By Naziru M Adam
      • A Touching Hadith About Dua During Iftar
      • Summary Of Things That Nullify A Person's Fast (sawm)
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • NAIMAKA RANA PART 10
      • HUKUNCIN CIN NAMAN SADAKAR ALJANU
      • IYAYENTA SUN HANA TA KOMAWA WAJEN MIJINTA
      • Wani dan bindiga ya kai hari a South Carolina
      • Dangote ya dade yana sha’awar Arsenal
      • Bam ya hallaka mutane 23 a Monguno
      • Ni ma ina kaunar Nafisa — Adam Zango
      • Rahmatullah Part 4
      • Rahmatullah Part 3
      • Dan Madrid na son buga wa Nigeria kwallo
      • Ina son Adam A Zango...Nafisa Abdullahi
      • Rahmatullah Part 2
      • Mutane 23 sun mutu a N'djemena
      • Sarkozy ya soki kawance da ke fada da mayakan IS
      • Rashin Aikin Yi Ga Matasa Babbar Matsala Ce – Buhari
      • Yan Boko Haram su kai hari Babban Gida
      • ICC ta nemi a kama Al-Bashir a Taron Afirka
      • Dan Alhaji part 5
      • NAIMAKA RANA ------ PART 8 :
      • NAIMAKA RANA------ PART 9
      • Rahmatullah Part 1
      • Google Sun nema gafara awajen firaministan india
      • Labarin Sarkin Busa
      • [New Music]sabuwar waka ta uku a sabon film din Gw...
      • [Pictures] Yusuf Buhari Dan Sabon Shugaban Kasar N...
      • Shugaba Buhari Zai Tafi Afrika Kudu Don Halartar T...
      • KYAKYAWA ANNABINA (SAWW) 01
      • ZUWA GA MA'AURATA
      • MAGANIN SAMUN HAIHUWA IN SHA ALLAH
      • SHIN KA TABA JIN LABARIN WANI KAMARSA
      • INGANCIN WATA QISSAH
      • FALALAR ADDU'A DA KUMA MUHIMMANCINTA
      • YADDA AKE AMFANI DA MUHRIQUL JINNI DOMIN MAGANIN J...
      • Man City ta taya Sterling fan miliyan 25
      • Sarki Sanusi ya zama shugaban Rhino
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • MAGANIN KARYA SIHIRI DA IZININ ALLAH
    TAMBAYA TA 1606 ********************* Assalamu alaikum, Malam barka da aiki ya hidima da mutane Allah ya saka muku da mafificin alkairi. ...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Rikicin Rarara da Naziru Sarkin Waka Ya Ƙare? Naziru Ya Taya Rarara Murn...
  • Kannywood Director Iliya Tantiri involve in a car Accident
    the accident happen on his way to Kaduna. the car was burnt but the Director was fine
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger