1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Labarun Duniya » Falasdinawa Sun Sasanta Junan Su

Falasdinawa Sun Sasanta Junan Su

By Unknown
Add Comment
Friday, 13 October 2017

Kungiyoyin Hamas da Fatah sun sanya hannu kan yarjejeniyar sasanta tsakaninsu a birnin Alkhahira na kasar Masar, a wani yunkuri na kawo karshen barakar da ke tsakaninsu.

Masar, wadda ta karbi bakuncin tattaunawar, ta ce hukumomin Falasdinawa da ke samun goyan bayan Fatah, za su karbe dukkanin aikace-aikacen gudanarwa a zirin Gaza daga hannun kungiyar Hamas, kama daga ranar 1 ga watan Disamba.

Har ila yau za a mika mashigar Rafa daga Gaza zuwa Masar nan ba da jimawa ba ga ikon wata gwamnatin hadin-kai.

Kasar Masar ce ta jagoranci tattaunawar sulhu tsakanin kungiyoyin biyu a birnin Alkhahira, inda yanzu kuma kungiyar Falasdinawa ta Hamas ke cewa ta cimma yarjejeniyar sulhu da abokiyar hamayyarta wato Fatah, domin kawo karshen sabanin da ke tsakaninsu a tsawon fiye da shekara 10.

Shugaban Falasdinawa Mahmud Abbas, ya ce wannan yerjejeniyar ita ce tattaunawar zaman lafiya ta karshe tsakanin kungiyoyi biyun da basa ga-majici-da-juna.

A watan da ya gabata ne dai kungiyar Hamas ta ce ta soke kwamitin da ke gudanar da yankin Gaza tare da mika ikon yankin ga gwmanatin Fata a gabar yammacin kogin Jordan.

Kungiyar Hamas dai ta karbe ikon yankin Gaza ne, yayin da takwararta ta Fatah take iko da gabar Yammacin Kogin Jordan bayan mummunan fadan da suka yi a shekarar 2007.

Rikicin ya barke ne bayan Hamas ta samu nasarar lashe zabe.

Zakaria al-Agha wani babban jami'in kungiyar Fatan ne, a yankin zirin Gaza ya kuma tabbatar da cewa an kulla yarjejeniyar.

Ya ce: "Mun cimma yarjejeniyar danganen da duka abubuwan da muka tattauna a kansu a wannan tattaunawar da aka yi a a kasar Masar yau da safe."

Ya ci gaba da cewa: "Kuma mun cimma matsaya akan ilahirin bambance-bambancen da ke tsakaninmu."

Mista Al-Agha ya ce yana fatan Shugaban Falasdinwa Mahmoud Abbas zai ziyarci yankin Gaza a cikin wannan watan, bayan shafe shekera goma ba tare da ziyartar yankin ba.

Ya ce: "Ina fatan idan Allah Ya yarda a samu yin wata tattaunawa da za ta hada shugabanin duka bangarorin biyu a kasar Masar, zuwa karshen watan nan, bayan haka kuma da yardar Allah a cikin wannan watan Mahmud Abas ya ziyarci yankin zirin Gaza."

An dai raba Falasdinawan da ke zaune a zirin Gaza da wadanda ke zauni a gabar yamma da Kogin Jordan da juna ne tun lokacin da rikici ya barke tsakanin kungiyoyin biyu a shekarar 2007 wanda kuma ya haddasa asarar rayuka.

Tun shekarar 2006 ne dai kasar Masar da Isra'ila suka rufe kan iyakokinsu da yankin na Gaza.

Isra'ila dai na matukar adawa da shigar kungiyar Hamas cikin gwamnatin Falasdinawa.

Tana mai daukar kungiyar ta Hamas a matsayin kungiyar 'yan ta'adda, inda ta ce ba za ta tattauna da gwamnatin Falasdinawa wacce ke kunshe da 'yan Hamas a cikinta.

Mazauna zirin Gazan dai na fatan yarjejeniyar za ta saukaka harkokin kan iyaka tare da kawo habakar tattalin arziki.

Source: BBC Hausa

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Unknown at 09:47
In Labarun Duniya
Falasdinawa Sun Sasanta Junan Su Title : Falasdinawa Sun Sasanta Junan Su
Description : Kungiyoyin Hamas da Fatah sun sanya hannu kan yarjejeniyar sasanta tsakaninsu a birnin Alkhahira na kasar Masar, a wani yunkuri na kawo kars...
Rating : 5
Related Posts: Labarun Duniya

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Falasdinawa Sun Sasanta Junan Su"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2026 (1)
    • ►  January (1)
  • ►  2025 (5)
    • ►  December (5)
  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ▼  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ▼  October (258)
      • Zaa Fadada Rijiyar Zam Zam A Masallacin Makkah
      • Buhari Ya Kori Babachir
      • Allah Yayi Rasuwa Wa Matar Danjuma Goje
      • Kenyatta Ya Sake Lashe Zaben Kenya
      • Lukaku Shafaffe Da Mai Ne-Mourinho
      • Yadda Na Sauya Rayuwar Abokina Dan Shaye Shaye
      • Sanata Wamakko Ya Tsallake Rijiya Da Baya
      • An Killace Mutum 60 Masu Kyandar Biri A Kano
      • Anyi Walkiya Sau 176,000 A Dare Daya A Australia
      • Masu Sukata Sunji Kunya-Wenger
      • Matsalar Da Mata Ke Shiga Sanadiyan Zubewan Ciki
      • Yan Kunan Bakin Wake Sunkai Hari Maiduguri
      • Burina Nataka Leda A Kasashen Turai
      • Madrid Tasha Kashi A Hanun Girona
      • Aure Kan Iya Hana Samun Cutar Mantuwa-Bincike
      • Rabin Gwamnatin Buhari 'Yan PDP Ne-Hameed Ali
      • Ansake Kai Harin Bam Mogadishu
      • Buhari Na Nuna Wariya Wajen Yakan Cin Hanci-Farfes...
      • Ana Bincike Ko Kyandar Biri Taje Kano
      • Muna Kama Macizai Ne Don Ceton Rayukan Jama'a
      • Mutane Na Mutuwa Sabida Yunwa A Congo
      • Matata Da 'Ya'yana 5 Na Hanun Boko Haram
      • Buhari Ya Nemi Afuwar Yan Malisa Kan Hanasu Ganinshi
      • Meyasa Ba'a Biyan Yan Wasa Mata Kamar Yadda Ake Bi...
      • Burundi Ta Fice Da Kotun ICC
      • Yan Majalisa Sun Mayar Da Cin Hancin $8,000
      • Yankin Catalonia Ta Balle Daga Spain
      • Harry Kane Bazai Buga Karawarsu Da Man Utd Ba
      • IS Tadauki Alhakin Harin Da Aka Kai Yobe
      • Don Me Buhari Ke Gum In Makusantansa Sunyi Laifi?
      • Matsalar Tabin Hankali Nasa Asarar Naira Triliyan 47
      • Andaure Mutumin Dayasa Wa Mata 30 Cutar Kanjamau
      • Jita Jitane Kisan Da Ake Yadawa Wai Anyi A Zamfara...
      • Jami'an Tsaro Sun Hana Saraki Da Dogara Shiga Fada...
      • Bawani Aibu A Auren Wuri
      • Anyi Dauki Ba Dadi Tsakanin Jam'iyu Biyu A Kenya
      • Za'a Kona Gawar Sarkin Thailand Bayan Shekara Daya...
      • Buhari Ya Kammala Kasafin Kudi Na 2018
      • Meyasa Ake Aurin Wuri A Amurka?
      • Bazamu Kori Malami A Jihar Sokoto Ba,Zamu Horas Da...
      • Shekara Uku Kenan Baasami Bullowar Cutar Polio A J...
      • Zaben Shugaban Kasar Kenya
      • Tsofaffin Mayakan Ivory Cost Na Neman Hakkinsu
      • Yadda Wani Nau'in Abinci Ya Janyo Mummunar Cuta A ...
      • Matar Dake Aikin Fasa Dutse Don Ciyar Da Kanta A A...
      • Fursunoni Zasuyi Zabe 2019
      • Sojin Nijeriya Sunkashe Matan Shekau A Wani Lugude...
      • Fifa Ta Wanke Juventus Kan Batun Pogba
      • Rahma Sadau Tanemi Gafaran Ganduje Da Sarki Sunusi...
      • Yan Shi'a Na Gudanar Da Zanga Zangan Sako Zakzaky
      • Video: This Is The Way Official Trailer Starring A...
      • Majalisa Zata Binciki Batun Abdulrasheed Maina
      • United Takai Mataki Na Gaba A Wasan League Cup
      • Sabuwar Rigakafin Cutar Typhoid
      • Twitter Ta Fidda Sabbin Kaidojin Talla
      • Ziyara Gidan Abdulrasheed Maina
      • Ko Meyasa Kasar Zimbabwe Tanada Ministan WhatsApp?
      • Zaben Kenya Na Cike Da Takaddama
      • Dalilin Dayasa Nakeso Jonathan Ya Halarci Kotu-Metuh
      • Gwamnatin Tarayya Sun Bar Jihohi Su Kula Da Manyan...
      • Phil Neville Nason Karban Kocin Everton
      • Ba Bambanci Tsakanin Gwamnatin Buhari Dana Jonatha...
      • Amurka Zata Taimakawa Kotunan Nigeria
      • Buhari Ya Tauna Tsakuwa
      • Haryanzu Giwayen Afirka Na Fuskantar Barazana
      • Sojin Amurka Bazasu Fice Daga Nijar Ba
      • Ban Manta Sunan Sojan Amurka Ba-Trump
      • Ana Zaton Wani Yakamu Da Cutar Money Pox A Nasarawa
      • Rundunar Sojin Sama Sunyi Wa Maboyan Boko Haram Ru...
      • Bani Kewar Yin Fina Finan Kannywood-Mansura Isa
      • Everton Ta Kori Kocinta
      • Wanene Abdulrasheed Maina?
      • Ronaldo Ne Gwarzon Kwallon Kafa Na 2017
      • Labarai 25 Da Aka Tantance Na Gasar Hikayata Na 2017
      • 'Yan Shia Ne Suka Hana Kwace Iraqi Daga Syria-Iran
      • Bam Bai Sunkashe Mutane 14 A Maiduguri
      • Jami'ar Katsina Zata Dauki Masu Kama Macizai Aiki
      • Ana Taron Hana Auren Wuri A Afrika
      • 'Yan Kunar Bakin Wake Sun Far Wa Maiduguri
      • Hukumar WHO Tasoke Mukamin Da Akabawa Mugabe
      • Tottenham Ta Lallasa Liverpool
      • Waye Zai Lashe Gwarzon Dan Kwallon Bana A Cikin Ne...
      • Mai Zai Faru Idan Tashin Duniya Yazo?
      • An Fallasa Sunayen Berayen Harda Na Gida-Shehu Sani
      • Yawan Wadanda Aka Kashe A Harin Mogadishu Ya Kai 358
      • An Hallaka Sojojin Nijar 13 A Kan Iyakarta Da Mali
      • Meyasa Malamai Da Dalibai Ke Faduwa Jarabawa A Nij...
      • Wasikun Soyayya Da Obama Ya Rubuta Wa Budurwansa
      • Masu Shayi Sun Koka Kan Tsadan Burodi A Kaduna
      • Messi Ne Gwarzon Dan Wasa-Valverde
      • Buhari Yana Son Hadinkan Nigeria-Atiku
      • Ankashe 'Yan Shia 60 A Masallaci A Afghanistan
      • Ana Mamakin Sabon Mukamin Da Aka Bawa Mugabe
      • Dalibi Ya Bindige 'Yan Ajinsu Guda Biyu
      • Kullun Sai Nayi Jana'izar Wanda Maciji Ya Sara-Liman
      • An kashe Yan Sandan Masar 53 A Wani Kwanton Bauna
      • Atiku Ya Jinjina Wa Shugaba Buhari
      • Music: Lee Weed ft BOC - Kuna Ina
      • APC Nada Tsarin Yadda Zata Fidda Dan Takaran Shuga...
      • Wani Shiri INEC Tayi Don Zaben 2019
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • MAGANIN KARYA SIHIRI DA IZININ ALLAH
    TAMBAYA TA 1606 ********************* Assalamu alaikum, Malam barka da aiki ya hidima da mutane Allah ya saka muku da mafificin alkairi. ...
  • Kannywood Director Iliya Tantiri involve in a car Accident
    the accident happen on his way to Kaduna. the car was burnt but the Director was fine
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...
  • Yayin Da Ake Zanga-zanga Rundunar Ƴan Sanda Jihar Sunyi Nasara Cafke Sha...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger