1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Uncategories » Zaben Kenya Na Cike Da Takaddama

Zaben Kenya Na Cike Da Takaddama

By Unknown
Add Comment
Wednesday, 25 October 2017

Kotun koli ta Kenya na fuskantar jan aiki a gabanta. An shigar da wata kara a gaban alkalan kotun domin su fayyace ko ya kamata a cigaba da zaben shugaban kasar da aka shirya gudanarwa gobe.

Alkalan kuma sun amince su duba wani koke na gaggawa mai neman a jingine zaben ko ma a dakatar da shi gaba daya.

Shugaban gamayyar jam'iyyun adawa ta NASA, Raila Odinga ya fasa tsayawa a zaben, amma a daya bangaren shugaban kasar na cewa sai an gudanar da zaben ba tare da jinkiri ba.

Masu shigar da kara zasu iso kotun kolin nan ba da jimawa ba, domin su nemi ta dakatar da wannan zaben.

Zasu kuma nemi a gudanar da wani sabon zaben, wanda zai iya daukar watanni kafin a shirya shi, kuma yana iya jefa kasar cikin rudanin tsarin mulki.

Harun Ndubi shi ne lauyan babban kotu da zai kawo wannan karar a kotun kolin.

"A madadin masu kara, mn shigar da koke a gaban kotun koli inda muke neman ta soke sabon zaben da aka shirya na 26 ga wata".

Ya kara da cewa: "Wadanda nake wakilta na cewa kamata yayi a gudanar da zaben mai inganci, wanda za a kamanta adalci, kuma wanda ya yi daidai da abin da dokar kasa ta tanada".

Mista Ndubi ya ce kamata yayi a soke zaben na gobe, idan babu adalci a cikinsa:

"Amma idan haka ba zai samu ba, to kamata yayi mu fasa gudanar da shi babu jinkiri, domin mu sami zabe wanda zai gamsar da dukkan 'yan Kenya su goyi bayan wanda yayi nasara a zaben".

Abin damuwa shi ne wannan yanayin ya zame tamkar taken dukkan zabubbuka a Kenya.

Rikice-rikce sai karuwa suke a biranen Nairobi da Kisumu - inda 'yan adawa suke da goyon baya a yammacin kasar, inda kuma ake ta kamfe ga mutanen yankin su kauracewa zaben.

Raila Odinga na da jerin dalilai da suka sa ya fice daga zaben: "Ba a samar da isassun sauye-sauyen da zasu tabbatar da zabe mai inganci ba".

Kotun kolin Kenyar zata yanke hukunci game da ko hukumar zabe zata iya cigab da gudanar da zaben.

An dai kawo kuri'u, kuma wani kamfanin Faransa da ke da alhakin bayyana sakamakon zaben ya ce ya shirya tsaf.

Abin mamaki na baya-bayan nana shi ne cewa a makon jiya shi kansa shugaban hukumar zaben, Wafula Chebukati ya nuna shakku game da zaben.

"A irin wannan yanayin, da wuya a iya tabbatar da zabe mai inganci", inji shi.

Rudanin bai tsaya anan ba, domin daya daga cikin kwamishinoninsa ta tsere zuwa Amurka.

Roselyne Akombe ta ce tana tsoron abin da zai iya faruwa a gareta, kuma tana da shakku game da zaben...

Kwatsam sai shima shugaban hukumar zaben yace zai tafi hutu, kuma ya janye kansa daga gudanar da zaben.

Da alama dai rarrabuwar kawuna da rigingimu ba zasu sa mutane su amince da hukumar zaben ba.

Ana kusa da daina gangamin neman kuri'u, sai shugaba mai ci Uhuru Kenyatta ya bayyana cewa dole ne a gudanar da wannan zaben ba tare da jinkiri ba.

Shugaba Kenyatta ya ce: "Tattalin arzikin kasarmu na bukatar bunkasa, kuma dole ne mu kawar da wannan yanayi na rashin tabbas da muke ciki".

Shugaban ya kara da cewa: "Ina kira ga dukkan 'yan Kenya da fito ranar 26 ga watan Oktoba domin zaben dan takarar da suke ra'ayinsa".

A nasu bangaren, jakadun kasashen Turai sun ja hankalinsa da ya tyi taka tsantsan...sun yi kira ga 'yan siyasar kasar da su hau teburin tattaunawa.

Jakadan Amurka, Bob Godec ya bayyana matsayin kasashen duniya.

Ya kamata 'yan Kenya, musamman 'yan siyasar kasar su yi taka-tsatsan, kada su ruguza abin da aka shafe shekaru masu yawa wajen ginawa".

Ana sauran kwana daya a fara zaben, har yanzu 'yan kasar basu da tabbacin ko za a gudanar da zaben shugaban kasar.

Kuma idan anyi zaben, ko jerin kararraki a gaban kotuna da zasu biyo bayan zasu sa a karbe shi da hannu bibiyu. Tambaya anan ita ce: Shin, tsarin demokradiyyar Kenya zai iaya jure wa abin da zai biyo baya kuwa?

Source: BBC Hausa

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Unknown at 09:29
Zaben Kenya Na Cike Da Takaddama Title : Zaben Kenya Na Cike Da Takaddama
Description : Kotun koli ta Kenya na fuskantar jan aiki a gabanta. An shigar da wata kara a gaban alkalan kotun domin su fayyace ko ya kamata a cigaba da ...
Rating : 5
Related Posts:

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Zaben Kenya Na Cike Da Takaddama"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ▼  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ▼  October (258)
      • Zaa Fadada Rijiyar Zam Zam A Masallacin Makkah
      • Buhari Ya Kori Babachir
      • Allah Yayi Rasuwa Wa Matar Danjuma Goje
      • Kenyatta Ya Sake Lashe Zaben Kenya
      • Lukaku Shafaffe Da Mai Ne-Mourinho
      • Yadda Na Sauya Rayuwar Abokina Dan Shaye Shaye
      • Sanata Wamakko Ya Tsallake Rijiya Da Baya
      • An Killace Mutum 60 Masu Kyandar Biri A Kano
      • Anyi Walkiya Sau 176,000 A Dare Daya A Australia
      • Masu Sukata Sunji Kunya-Wenger
      • Matsalar Da Mata Ke Shiga Sanadiyan Zubewan Ciki
      • Yan Kunan Bakin Wake Sunkai Hari Maiduguri
      • Burina Nataka Leda A Kasashen Turai
      • Madrid Tasha Kashi A Hanun Girona
      • Aure Kan Iya Hana Samun Cutar Mantuwa-Bincike
      • Rabin Gwamnatin Buhari 'Yan PDP Ne-Hameed Ali
      • Ansake Kai Harin Bam Mogadishu
      • Buhari Na Nuna Wariya Wajen Yakan Cin Hanci-Farfes...
      • Ana Bincike Ko Kyandar Biri Taje Kano
      • Muna Kama Macizai Ne Don Ceton Rayukan Jama'a
      • Mutane Na Mutuwa Sabida Yunwa A Congo
      • Matata Da 'Ya'yana 5 Na Hanun Boko Haram
      • Buhari Ya Nemi Afuwar Yan Malisa Kan Hanasu Ganinshi
      • Meyasa Ba'a Biyan Yan Wasa Mata Kamar Yadda Ake Bi...
      • Burundi Ta Fice Da Kotun ICC
      • Yan Majalisa Sun Mayar Da Cin Hancin $8,000
      • Yankin Catalonia Ta Balle Daga Spain
      • Harry Kane Bazai Buga Karawarsu Da Man Utd Ba
      • IS Tadauki Alhakin Harin Da Aka Kai Yobe
      • Don Me Buhari Ke Gum In Makusantansa Sunyi Laifi?
      • Matsalar Tabin Hankali Nasa Asarar Naira Triliyan 47
      • Andaure Mutumin Dayasa Wa Mata 30 Cutar Kanjamau
      • Jita Jitane Kisan Da Ake Yadawa Wai Anyi A Zamfara...
      • Jami'an Tsaro Sun Hana Saraki Da Dogara Shiga Fada...
      • Bawani Aibu A Auren Wuri
      • Anyi Dauki Ba Dadi Tsakanin Jam'iyu Biyu A Kenya
      • Za'a Kona Gawar Sarkin Thailand Bayan Shekara Daya...
      • Buhari Ya Kammala Kasafin Kudi Na 2018
      • Meyasa Ake Aurin Wuri A Amurka?
      • Bazamu Kori Malami A Jihar Sokoto Ba,Zamu Horas Da...
      • Shekara Uku Kenan Baasami Bullowar Cutar Polio A J...
      • Zaben Shugaban Kasar Kenya
      • Tsofaffin Mayakan Ivory Cost Na Neman Hakkinsu
      • Yadda Wani Nau'in Abinci Ya Janyo Mummunar Cuta A ...
      • Matar Dake Aikin Fasa Dutse Don Ciyar Da Kanta A A...
      • Fursunoni Zasuyi Zabe 2019
      • Sojin Nijeriya Sunkashe Matan Shekau A Wani Lugude...
      • Fifa Ta Wanke Juventus Kan Batun Pogba
      • Rahma Sadau Tanemi Gafaran Ganduje Da Sarki Sunusi...
      • Yan Shi'a Na Gudanar Da Zanga Zangan Sako Zakzaky
      • Video: This Is The Way Official Trailer Starring A...
      • Majalisa Zata Binciki Batun Abdulrasheed Maina
      • United Takai Mataki Na Gaba A Wasan League Cup
      • Sabuwar Rigakafin Cutar Typhoid
      • Twitter Ta Fidda Sabbin Kaidojin Talla
      • Ziyara Gidan Abdulrasheed Maina
      • Ko Meyasa Kasar Zimbabwe Tanada Ministan WhatsApp?
      • Zaben Kenya Na Cike Da Takaddama
      • Dalilin Dayasa Nakeso Jonathan Ya Halarci Kotu-Metuh
      • Gwamnatin Tarayya Sun Bar Jihohi Su Kula Da Manyan...
      • Phil Neville Nason Karban Kocin Everton
      • Ba Bambanci Tsakanin Gwamnatin Buhari Dana Jonatha...
      • Amurka Zata Taimakawa Kotunan Nigeria
      • Buhari Ya Tauna Tsakuwa
      • Haryanzu Giwayen Afirka Na Fuskantar Barazana
      • Sojin Amurka Bazasu Fice Daga Nijar Ba
      • Ban Manta Sunan Sojan Amurka Ba-Trump
      • Ana Zaton Wani Yakamu Da Cutar Money Pox A Nasarawa
      • Rundunar Sojin Sama Sunyi Wa Maboyan Boko Haram Ru...
      • Bani Kewar Yin Fina Finan Kannywood-Mansura Isa
      • Everton Ta Kori Kocinta
      • Wanene Abdulrasheed Maina?
      • Ronaldo Ne Gwarzon Kwallon Kafa Na 2017
      • Labarai 25 Da Aka Tantance Na Gasar Hikayata Na 2017
      • 'Yan Shia Ne Suka Hana Kwace Iraqi Daga Syria-Iran
      • Bam Bai Sunkashe Mutane 14 A Maiduguri
      • Jami'ar Katsina Zata Dauki Masu Kama Macizai Aiki
      • Ana Taron Hana Auren Wuri A Afrika
      • 'Yan Kunar Bakin Wake Sun Far Wa Maiduguri
      • Hukumar WHO Tasoke Mukamin Da Akabawa Mugabe
      • Tottenham Ta Lallasa Liverpool
      • Waye Zai Lashe Gwarzon Dan Kwallon Bana A Cikin Ne...
      • Mai Zai Faru Idan Tashin Duniya Yazo?
      • An Fallasa Sunayen Berayen Harda Na Gida-Shehu Sani
      • Yawan Wadanda Aka Kashe A Harin Mogadishu Ya Kai 358
      • An Hallaka Sojojin Nijar 13 A Kan Iyakarta Da Mali
      • Meyasa Malamai Da Dalibai Ke Faduwa Jarabawa A Nij...
      • Wasikun Soyayya Da Obama Ya Rubuta Wa Budurwansa
      • Masu Shayi Sun Koka Kan Tsadan Burodi A Kaduna
      • Messi Ne Gwarzon Dan Wasa-Valverde
      • Buhari Yana Son Hadinkan Nigeria-Atiku
      • Ankashe 'Yan Shia 60 A Masallaci A Afghanistan
      • Ana Mamakin Sabon Mukamin Da Aka Bawa Mugabe
      • Dalibi Ya Bindige 'Yan Ajinsu Guda Biyu
      • Kullun Sai Nayi Jana'izar Wanda Maciji Ya Sara-Liman
      • An kashe Yan Sandan Masar 53 A Wani Kwanton Bauna
      • Atiku Ya Jinjina Wa Shugaba Buhari
      • Music: Lee Weed ft BOC - Kuna Ina
      • APC Nada Tsarin Yadda Zata Fidda Dan Takaran Shuga...
      • Wani Shiri INEC Tayi Don Zaben 2019
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Zuwa Da Budurwa Yawon Duniya ( Kalli Kaci Dariya)
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Sadiya Gombe Ft Al'ameen Bauchi (Ra'ayin Ki Ne Nawa) Sabuwar Waka
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger