1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Ba Baiwa Bace Part 2

Ba Baiwa Bace Part 2

By Abdul Mk
Add Comment
Tuesday, 2 February 2016


Sanda mukayi tafiyan kusan awa4 kafin nan suka tsaya suka bude kofan manyan mata 5 da yara 2suka iba daga ciki ko harda maman wannan yarinya dan allah ku tsaya na dauki yar ta amma basu saurare taba dan allah baiwar allah ga amana yar ta ke ta sani ki rike min amananta dan allah jan matan suke har suka shige da ita cikin bayan awa guda sai gasu sun fito suka rufe kofan motan kallon yarinyan da baza ta wuce shekara 6 ba wace yunwa yasa ta baccin dole allah sarki ynxu bake ba mamanki tausayin muh ni da itane ya kamani tsayuwan motan naji na tabbatar da mun iso bude kofan sukayi a daidai lokacin wannan yarinyan ta tashi kiran mamanta ta fara yi tausayinta ne ya kamani na dauki ta ina rarashin ta na fara tare da daukan ta haka tako yi shiru sai ajiyan zuciya take mutanan suka ce muh shiga cikin katon gidane wanda ko ba a fada mah ba kasan gidan sarautane nan .
.
Fadawan da suke tsare bakin gate din suh suka tambaya gun wah mukazo wanda suka kawo sukace bayi muka kawo zare ido nayi kenan ni yau fateema ce xan xama baiwa Alahalin ni BA BAIWA BACE hawaye suka fara xuba a ido na fada wan sukace muh tsaya anan bari a kira jakadiyan ko wace gimbiya ba suh jimaba suka dawo da wasu mata guda 2 matan ne suka raba muh ko wace ta tadauki2 amma aka bar min mufeeda dan acewar matan mufeeda yar tace wani side aka shiga palo muka shiga ya tsaru iya tsaruwa duk abinda ake nema a gidan sarauta akwoi a cikin matar da ta shigo damu tace mana muh tsaya bari taje ta samu gimbiya ta sanar mata da zuwan mu. Wani kofa da mukaga ta shiga bata jima ba ta fito ta ceh mana muh biyo ta kofan da mukaga ta shiga nan muka shiga bayi muka gani sunata hidimomin su labule ta daga tare da neman ixini dan ta shigo wata mata muka gani wace baxa ta wuce shekara57 ba tana kishingede akan gado tare da kayan friut a gaban ta bayi sai hidima suke mata wannan matan ne ta suguna tare da yin kirari muma muka yi yarda wannan matan tayi ran ki ya dade ga bayin an kawo maki daga ido tayi tare da kallon muh a walakance wannan ni ta nuna tare da tmby meye sunana Fateema ran ki ya dade tsawa ta dakamin wanda sanda Mufeeda ta fara kuka ke har kin kai ana ce maki fateema kina baiwa jakadiya gara ku san yarda xa kuyi dan baxan kirata da fateema ba dan sunan yarinya tace . Ran gimbiya ya huce tare da yi mata kirari irin nasu na sarakuna murmushi gimbiya tayi wanda zai nuna mah alaman ta huce ke baiwa daga yau sunan ki ya tashi daga fateema zuwa Batula ina fatan kin gane hawaye ne ya ciko min ido fateema xarah Abba na ya samun ran sunnan amma gashi yau an canja min mgn jakadiya naji shiya dawo dani daga tunani da nake naji ran ki ya dade jakadiya wannan aikin ta xatana gyara wasu yarana side dinsu da kuma kula dasu dan naga aikin daza ta iya kenan angama ranki ya dade ki baiwa tashi muje wannan matan kuma a sata a wajen yan hidimomin cikin gida angama gimbiya tareda hada mata kirari.
.
Wani daki jakadiya take ni tare da bani wasu kaya kala 3 ta umurceni dana canja na jikina ke Batula idan kin canja ki same ni a waje dan na nuna maki aiki da zakinayi to kawea na ce mata tareda canjawa na fito wani bangare muka nufa kafin muh karasa muka fara jin hayaniya kida salama jakadiya tayi wanda basu saurare muh ba muka shiga wasu yam mata ne guda 3 wanda bazasu wuce shekaru 18-19 ba jakadiya da suka gani shiyasa suka kashe tare da juyawa. Kirari ta fara masu wanda shi ya kara sa suh ji da kansu hanu daya daga cikinsu ta daga wah jakadiya hanu alaman tayi shiru jakadiya me ya kawo ki tareda wannan baiwar ran gimbiya fateema ya dade gimbiyace ta ce akawo maku baiwa dazatana kulada ku,awulakance suke kallona wace aka kira da gimbiya fateema ce ta fara magana ok xaki iya xuwa kinunah mata abinda xata fara batayi shiru ba wace take kusa da ita jakadiya ta fara xuwa dakina ta gyara min to ran gimbiya Amira ya dade.wato sunan yaran fateema da amira sai ta karshen wace bata ceh komai ba,wani daki muka shiga dakin komai blue gashi ya sha kayan sarauta fita jakadiya tayi ta tareda tace komai ba dakina na gidan muh na tuna tareda tuna mamana, hassan da kuma dan baby muh kuka nayi mai isata kafin na shiga bayi na wanke bayan na gama na gyara dakin kafin na fito na samesuh kaman yarda na barsu. Na same kamar yarda na barsu durkusawa nayi kaman yarda naga jakadiya tanayi ran ki ya dade na gama shiru sukamin sanda gimbiya fateema ta ya musah fuska kafin nan tace ke ki tashi ki kawo mana abinci ko baki san lokaci yayi,mikewa nayi na bi kofan danaga jakadiya tabi na fito na hadu da jakadiya ke baiwa Batula kixo ki kai wasu gimbiya abinci to binta nayi ta nunah min yarda xan yi komai na kaimasu har ynxu wannan ta ukun suh bata yi magana ba komai naga da kanta take yin sa. 
.
Ayau na cika wata 2 a fada ba tare da nasan wannan wani gari bane balle har nasan sunnan masarautan .ina daki ina bawa mufida abinci naji ana kirana kuma ba gimbiya fateema ko gimbiya Amira sallama naji wanda duk cikin suh ba wace ta taba min sa bude kofan da akayi ne ya dawo dani daga tunani dana yi gimbiya ta ukuce wace har yau bansan sunnan ta ba murmushi tamin wanda sai ynxu naga kyau ta kuma duk cikin suh ita ka daice fara sol kuma mai gashi cikin suh.Gaisuwa na fara yi mata wanda murmushi kawea tamin tare da daga min hanu alamun yayi hanun mufida naga ta kama tare da daura ta akan cinyarta kallon ta na fara yi cikin mamaki rae ki ya dade baiwa ce ita bai kamata ta hau cinyar ki ba gimbiya kara jawo mufida tayi jikin ta dama ga mufida da san jiki tinnin ta fara vacci. 18 Batula ina ji a jikina cewa ke BA BAIWA BA shiyasa tin randa jakadiya ta kawo ki ran ki ya dade ni da yar nan bayi ne da gaske ynxu dai first of all wat ur real name sunana fateema amma randa aka kawo ni jakadiya ta canja mim xuwa Batula murmushi naga tayi ajiyan zuciya naga tayi kinga ynxu na kamaki na tmby ki da turanci kuma kin ban amsa shin baki yarda dani bane fati ran ki ya dade ba haka bane ina jin tsoro ne shiyasa ki yarda dani kinji lokaci daya naji na yarda da ita a lokaci na bata labari kai na hawayene nagani a idon ta a lokaci daya na kidime.
.
Mu Hadu Anjima Da Rana Don Jin Karikon Labarin.

#Hausa Novel 📓
#IPh

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 07:40
In Hausa Novels
Ba Baiwa Bace Part 2 Title : Ba Baiwa Bace Part 2
Description : Sanda mukayi tafiyan kusan awa4 kafin nan suka tsaya suka bude kofan manyan mata 5 da yara 2suka iba daga ciki ko harda maman wannan yarin...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Ba Baiwa Bace Part 2 "

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ▼  February (149)
      • Yar Amana Part 6
      • Na Goyi Bayan A Samar Da Kasar Falasdinu .
      • Sojoji Sun Bude Manyan Hanyoyin Jihar Borno Bayan ...
      • Idan Ka Shirya Mu Hadu A Kotu, Sakon Fani Kayode G...
      • New Film : Nasibi Part 1&2
      • Yar Amana Part 5
      • Ban Yi Alqawarin Bada Naira 5,000 Ga Marasa Aikin ...
      • Buhari Ya Naso Yadawo Da Najeriya Kasar Musulunci ...
      • New Video : Manchester United 3 Arsenal 2
      • Manchester United Ta Doke Arsenal Da Ci 3-2
      • Graphic Photos: Hukumar Kastam Sun Kashe Wani Mutum
      • Jami'ar Jihar Kaduna Ta Samu Tallafin Motar Kashe ...
      • Photos: Sabin Hotuna Yan Kannywood A Amurka
      • Yar Amana Part 4
      • Kanwata Part 1
      • Gwamnatin Nasarawa Ta Kori Wata Dan Bayyana Ra'ay...
      • Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Duniya, Gia...
      • Graphic Photos: Sojojin Nijeriya Sun Sake Samun Na...
      • Yar'adua Da Jonathan Basu Gina Titi Ko Daya Ba A N...
      • Yar Amana Part 3
      • Munafukai Da Barayin Gwamnati Ne Ke Sukar Gwamnati...
      • Hukumar EFCC Na Shirin Gayyato Tsohon shugaban PDP...
      • MATSAYIN MAHAIFIYA A MUSULUNCI
      • Photos: Yau Aka Daura Auren Ishaq Sidi Ishaq
      • Samson Siasia Ne Sabon Kocin Najeriya
      • Ziyarar Buhari Dakin Ka'aba A Jiya Da Yau
      • Sunday Oliseh Ya Yi Murabus
      • Saraki, Dogara Da Sauransu Na Shirin Kafa Sabuwar ...
      • Messi Ya Baiwa Yaro Rigarsa
      • Jami'an 'Yan Sanda Sun Rasa Ransu A Yayin Tashin B...
      • Dan Sanda Ya Bindige Wani Dalibi Har Lahira A Gombe
      • Yan Shi'a Sun Kauracewa Zaman Kwamitin El-Rufa'i A...
      • Photos: An Jefar Da Wani Jariri A Shadda
      • Photos: Buhari Tare Da Sarkin Kano A Saudiyya
      • Daraja Naira Ta Fara Farfadowa
      • Buhari Ya Ki Yarda Da Bukatar Sarkin Saudiyya
      • Photos: Buhari A Massallaci Madina
      • New Video: Arsenal 0 Barcelona 2
      • Hajiya Aisha Dan Kano Ta Rasu
      • Photos: Buhari Ya Ziyarci Sarkin Saudiyya
      • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya -...
      • Buhari Ya Nada Makaho A Matsayin Babban Mai Taimak...
      • Yan Shi'a Sun Ki Halartar Zaman Kwamitin Binciken ...
      • EFCC Ta Cafke Tsohon Minista Abba Moro
      • Har Yanzu Akwai Tuhuma Rashawa Akan Shugaban PDP -...
      • An Yi Wa Wata Mata Da 'Ya'yanta Hudu Yankan Rago A...
      • Photos: Hotuna Daga Wajen Liyafan Aure Aminu Tambuwal
      • An Baiwa Mahajjata Damar Shiga Da Goro Kasar Saudiyya
      • Mata Na Rububin Sayar Da Gwalagwalansu Saboda Tash...
      • Yar Amana Part 2
      • Photos: ISIS Sunyi Wa Mutane Biyu Yanka Rago
      • Yau Buhari Zai Kai Ziyara Kasar Saudiyya
      • Dalilan Da Suka Sa Na Musulunta - Emmanuel Adebayo
      • Almajiranci Ba Musulunci Ba Ne, Talauci Ne Ke Hadd...
      • An Kama Mai Magana A Madadin Shekau
      • Kwamitin Bincike Kan Rikicin 'Yan Shi'a Da Soji, Z...
      • Rakumi Yayi Sujadah Agaban Sa
      • Sakamakoni Wasanni Premier League Na Najeriya Na W...
      • Yar Amana Part 1
      • 'Yan Shi'a Sun Sha Alwashin Tarwatsa Gwamnatin Tar...
      • Sojojin Nijeriya Sun Sake Yin Nasara Akan 'Yan Boj...
      • Yadda Direbobin Ma'aikatun Kananan Hukumomin Jihar...
      • Ba Baiwa Bace Part 3
      • Dalilin Da Ya Sa Na Bar PDP - Dalhatu Sarki Tafida
      • Yanda Zaka Saya Datar Airtel 3GB Akan N1000
      • Amfanin Lemum Tsami
      • Anyi Wa Yaro Dan Shekara Hudu Hukucin Rai Da Rai A...
      • Ana Zargin Mutane Biyu Da Kwakwalewa Wani Yaro Ida...
      • Photos: Nafisah Abdullahi Ta Sake Sabin Hotuna
      • Yan Sanda Sun Kama Wasu Da Suke Shirin Yin Auren J...
      • Photos: Gobara A Kasuwar Katako Dake Zamfara
      • Photos: Yaro Dan Shekara Biyu Wanda Iyayen Sa Suke...
      • Yau Buhari Zai Je Taro Kasar Masar
      • Buhari Na Bukatar Addu'ar Mu
      • Al'ummar Garin Keffi Na Fama Da Rashin Ruwan Sha
      • Photos: Matar Dan Sani Abacha Ta Haihu
      • Photos: Gobara A Kasuwar Singa Dake Jihar Kano
      • EFCC Ta Cafke Mijin Tsohuwar Ministar Man Fetur, A...
      • Rarara Ya Sha Ruwan Duwatsu A Jamhuriyyar Nijar?
      • Wata Uwa Na Shirin Auren Danta A Kasar Zimbabuwe
      • Photos: Wata Mata Ta Haifi 'Ya'ya Biyar A Jihar Oyo
      • An Yi Garkuwa Da Kawun Jonathan
      • Buhari Zai Jagoranci Bude Sabuwar Kasuwar Kasa Da ...
      • Buhari Ya Rike Mukaminsa, Ba Na So, Inji Naja'atu ...
      • Buhari Ya Nada Abike Dabiri A Matsayin Mai Taimaka...
      • Buhari Ya Sallami Shugabannin Kafafun Yada Labarai...
      • Boko Haram Sun Kashe Mutane Talatin A Jihar Borno
      • Daga Bakin Rarara Kan Sabuwar Wakar Da Aka Ce Ya Y...
      • Buhari Ya Nuna Jimaminsa Kan Rasuwar Hajiya Fati Koko
      • Wani Tsohon Shugaban Hafsan Soja Ya Maido Da Naira...
      • An Gano Tabbataccen Wurin Da Aka Boye Daliban Chibok
      • Photos: 'Yan Fim Din Hausa A Amurka
      • EFCC Ta Gano Dala Milyan Uku A Ramin Masan Gidan T...
      • Photos: Dubun Wani Barawo Ta Cika A Jos
      • EFCC Ta Cafke Wani Hafsan Soja A Hanyarsa Ta Ketar...
      • An Soma Kama 'Yan Arewa Mazauna Jihar Lagos
      • Ko Wannan Sako Yan Isa Gareka
      • EFCC Ta Soma Binciken Shema
      • Naira 20 Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Wani Mutum A Jiha...
      • Photos: Peter Psquare Ya Ziyarci Yan Wasan Kwallon...
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Fantyz Guy ft Mr SPYZY - ALKALERI GARINA (Official Hausa HipHop Music Video...
        Bauchi Base Popular HipHop musician FANTYZ GUY release hit track ALKALERI GARIN Featuring Mr SPYZY 
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Zuwa Da Budurwa Yawon Duniya ( Kalli Kaci Dariya)
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger