1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Slider » Yar Amana Part 5

Yar Amana Part 5

By Abdul Mk
Add Comment
Sunday, 28 February 2016
Y'AR AMANA Part 5
Na Abubakar A.Muh'd
=================
karo na biyu kenan da abbw biyu masu kama da juna suka faru tsknnta dashi. Ba zata taba manta fuskarsa ba, bare sunansa daya fada mata da kansa wato USMAN!!.
shima da klln yabita domin ya ganeta ba tare da wani a cknsu yace komai ba, a hnkl kuma yayi kasa ga inda lttffn suka watse ya tattaro su tare da mayar dasu ledarsu ya mike tsaye.
Da kyakykyawar fskrs ya saki murmushi tare da cewa "maimakon mu hadu mu gaisa kai tsaye amma sai da dan krmn tsautsayi ya sake giftawa, koma dai meye kiyi hakuri da bata miki da nayi a karo na biyu."
ya mika mata ledar.
Ta grgz kai tare da fadin "karka damu ai ba laifinka bane, laifi nane dana shawo kwana banyi worn ba."
yayi dariya da fadin "keda ba a abin hawa ba wane worn kuma zaki??
tsautsayi ne dai kawai dole sai ya afku. Ta taka tare da wucewa da fadin "tsautsayi?? kai duk inda kake tsautsayi rakiya yake ma??"
suka jero yace "ba haka bane, tsautsayi kmr tsuntsu ne dakan gifta daga lkc zuwa lkc ba lallai kasan daga inda yake ba, abin tambayar kawai shine me yasa a dukkan haduwarmu sai da wani abu ya faru??"
nima ban sani ba. Ta fada ba tare data dubeshi ba.
Da sauri yace "to ni na sani."
ta dubeshi kawai dayin murmushi tace "to meye??."
ba yanzu ba kema a hnkl zaki gane dalilin da kanki.
Ya fada.
A hnkl?? Bansanka ba fa! Baka sanni ba KADDARA ce kawai ta hada mu na wani lkc naga kuma ba lallai mu sake haduwa ba.
Usman ya grgz kai tare da cewa "ta yiwu kaddarar data hadamu rannan da kuma yau, itace kuma zata sake hadamu wataran."
...wai ya haka?? Nazo fita kazo shgw ya kuma muketa tfy tare?? Nusaiba tayi saurin tambaya.
Usman yace "laifi nayi miki, me laifi kuma shi yafi cancanta da bibiya ai ko??"
indai don wannan ne ka koma kawai baka da matsala.
Ta fada ckn sanyayyar muryarta. Ya grgz kai tare da cewa "bazan koma ba."
kmr zata yi dariya tace "to me yasa??"
ya juyo gareta sosai yace "sbd baki ce kin yafe min ba..." to na yafe maka.
Ta fada 2n kfn ya karasa mgnr tasa.
Cak! Ya dakata da tafiyar tare da cewa "to gdy nake, ki kuma kula wajen tsallaka titi sbd bigewar mota kanja mu2wa, ko jikkata, mafi muni yakan ja matsalar kwakwalwa a daina gane wanda ake gani kllm bare kuma ni da aka ganni sau biyu rak!!."
Dariya tayi kawai ta juya ta zarce ga inda motarsu take.
Shi kuwa tsayawa yayi tare da binta da kll yana dariya shima har sai data tsallaka tahau motarsu, Y'AR AMANA!!
Ya fada cike da so da sha'awa da jin dadin sunan sannan ya juya izuwa inda ya nufa 2nda farko.
Farida na zaune ckn motar tayi kicin-kicin kmr zata fashe da kuka don takaici, ba kuma don tana da wani kwakwkwaran dalili ba.
Da sallama y'ar amana ta shigo motar ta mayar da kofar ta rufe, kuyi hkr na dade ko?? Drbn yayi dariya yace "grmnki ne ai Y'AR AMANA ko kwana zakiyi dole mu zauna mu jiraki."
farida ji tayi kmr an watsa mata ruwan zafi, wannan maganar ta tbbtr don ita yayita hakan yasata cewa "ta kwana anan mu jirata??
Haba mallam! Idan kai bawanta ne Ni karyane amin wnn rainin wayon."
direban ba tare da damuwa ba yace " nasan ma y'ar amana ba zatai haka ba sbd BAIWAR ALLAH ce tasan mu2nci da girman mutane."
ckn tsawa farida tace "ni kuma ban sani ba don uwarka."
ta fada ckn karaji tamkar zata rufeshi da duka.
Y'ar amana tadan tabata da cewa "A'ah don allah ki bari farida abnd kike yi sam bai kamata dake ba sbd zagi cin zarafi ne mafi muni, kai kuma don Allah kace tayi hakuri kaji."
ta fada tana me dubansa.
Allah ya bata hakuri, ya fada kawai tare da tada, motar yabi kwaltar da suke kai.
Yayinda farida taci gaba da zazzaga bala'i har suka iso gd.
**kasancewar momi batanan ta fita unguwa gashi kuma y'an aiki basanan an dan basu hutu na kwanaki biyu, tafi hkn yasa su biyu ne rak a ckn gdn, hkn na daga bbn dalilin da yasa gdn yayi tsit! Tamkar ba kowa a cknsa.
Kasancewar ba y'an uwa ne dake hira ko tattauna wani abu ba, hasalima 2nda suka dawo farida banda kara2n novel ba abnd take yi.
Can yamma misalin karfe 5:00 faridan kishingide take bisa kan makeken gadonsu irinna al'farma ta rike lttfn da hannun hannun hagu, ko kiftawa batayi bare ta kauda kai.
Hkn yasa ko kadan bata ji abnd nusaiba dake tsaye aknta take fada ba har sai data taba ta, ta dago kai ta dubeta da sauri.
Meye kuma??
Ta tmby. Nusaiba tace "nace don Allah dan tashi mu gyara dakin da gadon kinga babu y'an aiki bare su gyara mana ko??"
farida ta kauda kai tare da cewa "kefa wlh kin fiye kakalen tsiya da takurawa mutane, ta ziro kffnta kasa tare da mikewa tabar dakin ma gaba daya. Nabila tabita da kll tare dayin murmushi tace "sisterna kenan."
ta mayar da kanta ga abnd take yi. Ta share dakin ta gyara gadon gami da goge sauran kayan more ryw dake dakin, saida ta tbbtr komai yayi sannan ta fito daga dakin ta dawo falon taci gaba da goge-gogen.
Jim kadan ta tako izuwa inda farida ke zaune tace "uhm! Nace ba, zan gyara kujerar nan da kike kai tayi datti."
farida tadan rintse ido da cewa "bala'i!! Wai ke duk inda nayi sai kin wani bini kin tasheni??" nusaiba tace "canjin kujera fa kawai zaki yi."
falon ma zan bari na koma daki sai ki kara biyoni can."
farida ta fada. Nusaiba tabi ta da kll harta shige daki, tayi dariya kawai tare da grgz kai tace "allah ya shiryeki my sister." sllmr da akaice ta dawo da hnklnta, ta amsa tare da cewa "sannu da dawowa momi."
ba wani klln arziki tayi mata ba tace "yauwa".
Nusaiba ta mika hannu don karbar jakar hnnta amma seta janye tare da cewa "meye ruwanki da jakata kokin aikeni ne??"
ta grgz kai tace "a'a gani dai nayi ba aibu a ciki a mtsyn na y'arki."
ckn zaro ido momi tace dai-dai "Akwai".
Nusaiba tbta da kll a hnkl hwy suka taru a ckn farraen idanunta, a sannu kuma suka fara gangarowa bisa kuma2nta.
Anya kai abincika dai akwai lauje cikin Nad'i shiyasa yayi qababa....
AimaAßdool-azeez ßeen Aßoußakar
ya quri dannasan kunanan kunada cikina...
Balepinabane jirgin MTN ne yabiyo takaina...
Kasance da mu akodayaushe dan JOining din mu    ko kuma  




Like us On Facebook https://www.facebook.com/1arewa Follow Us Twitter https://www.twitter.com/1arewa_official Follow Us Instagram https://www.instagram.com/1arewa Please Dnt Forget To Subcribe Our Youtube Channel https://www.youtube.com/1arewamk
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 20:21
In Hausa Novels, Slider
Yar Amana Part 5 Title : Yar Amana Part 5
Description : Y'AR AMANA Part 5 Na Abubakar A.Muh'd ================= karo na biyu kenan da abbw biyu masu kama da juna suka faru tsknnta da...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels, Slider

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Yar Amana Part 5"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ▼  February (149)
      • Yar Amana Part 6
      • Na Goyi Bayan A Samar Da Kasar Falasdinu .
      • Sojoji Sun Bude Manyan Hanyoyin Jihar Borno Bayan ...
      • Idan Ka Shirya Mu Hadu A Kotu, Sakon Fani Kayode G...
      • New Film : Nasibi Part 1&2
      • Yar Amana Part 5
      • Ban Yi Alqawarin Bada Naira 5,000 Ga Marasa Aikin ...
      • Buhari Ya Naso Yadawo Da Najeriya Kasar Musulunci ...
      • New Video : Manchester United 3 Arsenal 2
      • Manchester United Ta Doke Arsenal Da Ci 3-2
      • Graphic Photos: Hukumar Kastam Sun Kashe Wani Mutum
      • Jami'ar Jihar Kaduna Ta Samu Tallafin Motar Kashe ...
      • Photos: Sabin Hotuna Yan Kannywood A Amurka
      • Yar Amana Part 4
      • Kanwata Part 1
      • Gwamnatin Nasarawa Ta Kori Wata Dan Bayyana Ra'ay...
      • Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Duniya, Gia...
      • Graphic Photos: Sojojin Nijeriya Sun Sake Samun Na...
      • Yar'adua Da Jonathan Basu Gina Titi Ko Daya Ba A N...
      • Yar Amana Part 3
      • Munafukai Da Barayin Gwamnati Ne Ke Sukar Gwamnati...
      • Hukumar EFCC Na Shirin Gayyato Tsohon shugaban PDP...
      • MATSAYIN MAHAIFIYA A MUSULUNCI
      • Photos: Yau Aka Daura Auren Ishaq Sidi Ishaq
      • Samson Siasia Ne Sabon Kocin Najeriya
      • Ziyarar Buhari Dakin Ka'aba A Jiya Da Yau
      • Sunday Oliseh Ya Yi Murabus
      • Saraki, Dogara Da Sauransu Na Shirin Kafa Sabuwar ...
      • Messi Ya Baiwa Yaro Rigarsa
      • Jami'an 'Yan Sanda Sun Rasa Ransu A Yayin Tashin B...
      • Dan Sanda Ya Bindige Wani Dalibi Har Lahira A Gombe
      • Yan Shi'a Sun Kauracewa Zaman Kwamitin El-Rufa'i A...
      • Photos: An Jefar Da Wani Jariri A Shadda
      • Photos: Buhari Tare Da Sarkin Kano A Saudiyya
      • Daraja Naira Ta Fara Farfadowa
      • Buhari Ya Ki Yarda Da Bukatar Sarkin Saudiyya
      • Photos: Buhari A Massallaci Madina
      • New Video: Arsenal 0 Barcelona 2
      • Hajiya Aisha Dan Kano Ta Rasu
      • Photos: Buhari Ya Ziyarci Sarkin Saudiyya
      • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya -...
      • Buhari Ya Nada Makaho A Matsayin Babban Mai Taimak...
      • Yan Shi'a Sun Ki Halartar Zaman Kwamitin Binciken ...
      • EFCC Ta Cafke Tsohon Minista Abba Moro
      • Har Yanzu Akwai Tuhuma Rashawa Akan Shugaban PDP -...
      • An Yi Wa Wata Mata Da 'Ya'yanta Hudu Yankan Rago A...
      • Photos: Hotuna Daga Wajen Liyafan Aure Aminu Tambuwal
      • An Baiwa Mahajjata Damar Shiga Da Goro Kasar Saudiyya
      • Mata Na Rububin Sayar Da Gwalagwalansu Saboda Tash...
      • Yar Amana Part 2
      • Photos: ISIS Sunyi Wa Mutane Biyu Yanka Rago
      • Yau Buhari Zai Kai Ziyara Kasar Saudiyya
      • Dalilan Da Suka Sa Na Musulunta - Emmanuel Adebayo
      • Almajiranci Ba Musulunci Ba Ne, Talauci Ne Ke Hadd...
      • An Kama Mai Magana A Madadin Shekau
      • Kwamitin Bincike Kan Rikicin 'Yan Shi'a Da Soji, Z...
      • Rakumi Yayi Sujadah Agaban Sa
      • Sakamakoni Wasanni Premier League Na Najeriya Na W...
      • Yar Amana Part 1
      • 'Yan Shi'a Sun Sha Alwashin Tarwatsa Gwamnatin Tar...
      • Sojojin Nijeriya Sun Sake Yin Nasara Akan 'Yan Boj...
      • Yadda Direbobin Ma'aikatun Kananan Hukumomin Jihar...
      • Ba Baiwa Bace Part 3
      • Dalilin Da Ya Sa Na Bar PDP - Dalhatu Sarki Tafida
      • Yanda Zaka Saya Datar Airtel 3GB Akan N1000
      • Amfanin Lemum Tsami
      • Anyi Wa Yaro Dan Shekara Hudu Hukucin Rai Da Rai A...
      • Ana Zargin Mutane Biyu Da Kwakwalewa Wani Yaro Ida...
      • Photos: Nafisah Abdullahi Ta Sake Sabin Hotuna
      • Yan Sanda Sun Kama Wasu Da Suke Shirin Yin Auren J...
      • Photos: Gobara A Kasuwar Katako Dake Zamfara
      • Photos: Yaro Dan Shekara Biyu Wanda Iyayen Sa Suke...
      • Yau Buhari Zai Je Taro Kasar Masar
      • Buhari Na Bukatar Addu'ar Mu
      • Al'ummar Garin Keffi Na Fama Da Rashin Ruwan Sha
      • Photos: Matar Dan Sani Abacha Ta Haihu
      • Photos: Gobara A Kasuwar Singa Dake Jihar Kano
      • EFCC Ta Cafke Mijin Tsohuwar Ministar Man Fetur, A...
      • Rarara Ya Sha Ruwan Duwatsu A Jamhuriyyar Nijar?
      • Wata Uwa Na Shirin Auren Danta A Kasar Zimbabuwe
      • Photos: Wata Mata Ta Haifi 'Ya'ya Biyar A Jihar Oyo
      • An Yi Garkuwa Da Kawun Jonathan
      • Buhari Zai Jagoranci Bude Sabuwar Kasuwar Kasa Da ...
      • Buhari Ya Rike Mukaminsa, Ba Na So, Inji Naja'atu ...
      • Buhari Ya Nada Abike Dabiri A Matsayin Mai Taimaka...
      • Buhari Ya Sallami Shugabannin Kafafun Yada Labarai...
      • Boko Haram Sun Kashe Mutane Talatin A Jihar Borno
      • Daga Bakin Rarara Kan Sabuwar Wakar Da Aka Ce Ya Y...
      • Buhari Ya Nuna Jimaminsa Kan Rasuwar Hajiya Fati Koko
      • Wani Tsohon Shugaban Hafsan Soja Ya Maido Da Naira...
      • An Gano Tabbataccen Wurin Da Aka Boye Daliban Chibok
      • Photos: 'Yan Fim Din Hausa A Amurka
      • EFCC Ta Gano Dala Milyan Uku A Ramin Masan Gidan T...
      • Photos: Dubun Wani Barawo Ta Cika A Jos
      • EFCC Ta Cafke Wani Hafsan Soja A Hanyarsa Ta Ketar...
      • An Soma Kama 'Yan Arewa Mazauna Jihar Lagos
      • Ko Wannan Sako Yan Isa Gareka
      • EFCC Ta Soma Binciken Shema
      • Naira 20 Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Wani Mutum A Jiha...
      • Photos: Peter Psquare Ya Ziyarci Yan Wasan Kwallon...
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger