1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Kazamar Gida Part 8

Kazamar Gida Part 8

By Abdul Mk
Add Comment
Friday, 13 November 2015
Ya had'e cikin farar shadda tasha surfani. Yana kokarin dora hularsa ne idonsa yakai kanta ta madubi. Tana kwance abinta akan gado da tsohon ciki,daga ita sai riga da wando na bacci kan ko d'ankwali babu sai kyalli yake sakamakon relaxer daya takura mata sukaje da Bahijja aka sanya musu. Kallonsa kawai takeyi babu abunda ke yawo a idanuwanta sai zallar tsananin so da kaunarsa. Murmushi yayi ya d'aga mata gira
"Kallon nan fa?"
Ta kauda idonta tana basarwa ta hanyar zuro kafafuwanta k'asa da mik'ewa tsaye
"Uh uh,ina laifi a ciki don na kalli mijina? Kyau kayimin."
Yayi dariya yana mai janyota jikinsa
"Zan tafi masallaci,bayanaddu'ar haihuwa lafiya,wacce kuma kike bukata?"
Ta tureshi kad'an tana turo baki
"Kishiya."
Haka kawai yaji gabanshi ya fad'i ba tare da yasan dalili ba. Ya dad'a janyota yana murmushi
"Ita kike so?"
Ta harareshi
"Itace banaso kuma kaima shaida ne."
Ya shak'i k'amshi gashinta yana mai lumshe ido
"Bari fargaba Siyama,banda ra'ayin ajiye mata biyu kinji ko?"
Tayi murmushi tana mai sauke ajiyar zuciya,ita kanta tasan Allah Ya d'ora mata son Jafar sosai. Ganin yana kokarin fad'awa wata jahar tayi saurin tureshi
"Kai kam bansan sunanka ba,ka fiye takura mutum. Zaka makara fa."
Yayi saurin duba agogo,ya ja karamin tsaki
"Kinga kuwa na kusa."
Ya d'ora hularsa ta zauna daram,wayoyinsabiyu,da karamar Nokia da BB ya sanya a aljihunsa. Ya dubeta
"Shikenan,sai an sauko."
Ta gyada kanta yayi gaba domin kuwa tun zuwan Bahijja ya bar tafiya da mukullinsa acewarsa kada ta sanya ido takai maganar gidansu ya zama tsegumi.
**********
Daga masallaci Jafar gidansu ya soma zuwa. Wajensu Siyama ya fara shiga. Hajiyar Siyama da ma aikatan gidan sunyi kace kace suna aikin sallah. Yayi sallama ya shigo. Kallo d'aya tayi mishi ta had'e fuska don daman tunda taji labarin Bahijja tana wajen Siyama ranta ke a b'ace a cewarta don me Siyama bata fad'a mata tana neman mataimakiya ba. Haka tayi kiran Siyama ta bud'e mata wuta,har da fad'in matukar bazata fita harkar gidansu Jafar ba wadanda sam ba kaunarta sukeyi ba toh lallai kuwa tana tare da wahala. Siyama ko Jafar bata fad'awa ba gudun kada ransa ya b'aci.
Ya durkusa ya gaisheta,ta amsa dakyar. Ya cigaba da yi mata fatan alheri na kammala azumi lafiya amma tayi burus dashi. Ganin haka ya mike yana amsa gaisuwar ma aikatan kafin ya juya ya shige sashen Abba.
Abba yana zaune yana amsa waya,shima yaci adonsa na idi,babbar rigarsa tana ajiye a gefe. Jafar yayi sallama ya shiga,saida Abba ya ajiye wayar sannan ya dubeshi fuska a sake.
Bayan gaisuwa ya tambayi lafiyar iyalinsa,Jafar ya amsa mishi da kowa lafiya. Abba ya jinjina kansa
"Ina fatan babu wata matsala?"
Jafar yayi saurin amsawa
"A'a Abba,komai Alhamdulillah."
"Toh Masha Allah,sai a cigaba da hakuri. Allah Yayi maku albarka."
Yaji dadin addu ar ya amsa da amin,sun jima suna hira kafin Jafar yayi masa sallama ya fita zuwa gidansu.
Yana kwance akan kujerar Hajja ne wayarsa tayi k'ara. Ya janyota ya duba. Lambar Hadiyya ce kamar yanda yayi saving. Ya manta rabon ma da ya tsinci sak'onta a wayarsa,ya manta da lamarinta gaba d'aya. Kamar bazai amsa ba saidai ya danna yana mai karawa a kunnensa
"Assalamu alaikum."
Ya fad'a cikin sanyin murya,ta amsa da nata muryar data kere nashi a sanyi da kuma dad'i.
"Wa alaikassalam,barka da sallah Abokina. Anyi sallah lafiya?"
"Aboki?" Ya nanata a zuciyarsa,saimata bashi dariya,yayi murmushi
"Alhamdulillah,saidai ni sunana Jafar not Aboki."
Tayi 'yar dariya
"Madallah da wannan daddad'an sunan. Ina fatan ban matsawa rayuwar yaya jafar ba?"
Haka kawai yaji ta burgeshi,yayi murmushi karo na ba adadi
"Kin kusa dai Hadiyya. Kema ina fatan kinyi sallah lafiya?"
Ta marairaice murya
"Ka sanyayamin jikina yaya jafar,kayi hakuri don Allah. Wallahi hakanan naji kawai jinina ya hadu dakai a tun ranar dana soma jin muryarka."
Ya girgiza kai kamar tana ganinshi
"No,is ok. Kada ki damu kanki ai mutum rahma ne. Nagode ki gaidamin 'yan gidan naku saida anjima."
Yayi saurin katsewa,daidai lokacin Hajja ta shigo dauke da kulolin abinci yayi saurin karb'ar mata ya ajiye.
"Ikon Allah,daman kazo ne?"
"Na shigo Hajja,naga kuna aiki ne shiyasa na zauna na d'an huta."
Ya gaisheta,suka d'an tab'a hira kafin ya wuce wajen Mahaifinsa. Nan ma ya jima sannan yayi musu sallama ya tafi.
Lafiyayyun girke girke ya tarar,yasan aikin Bahijja ne. Siyama itama anci kwalliyar sallah. Bahijjah ta gaisheshi ya amsa mata,sannan ta basu waje ta koma domin cigaba da tattare kicin d'in......!
****
Bayan sallah da sati d'aya,tuni Bahijja ta koma gidansu saboda makaranta. Aka sake komawa gidan jiya tsakanin Jafar da Siyama. Hakuri kawai yakeyi da ita,abun nata tun yana ganin har da ciki har dai ya gane sabon lalaci ne kawai ya ziyarceta. Domin sadda Bahijja tana nan babu abunda bata sakar mata ba,har wankin undies dinta,abunda yafi tsayawa a ran Bahijja kenan. Toh da babu ita wanene mai wankewar? Jafar, zuciyarta ta amsa mata,tausayin yayanta fal a zuciyarta haka ta bar gidan.
Jafar ya koma gyaran d'akinsa da kanshi,karshe ma saboda haushi ya hanata shigar masa d'aki. Hakan ya k'ona ranta matuk'a
"Yanzu ni kake kora my j?"
Ya d'aure fuskarsa tam,fushine wanda bata tab'a ganin irinsa tattare dashi ba. Ya k'ara nuna mata hanyar waje
"Bazan iya had'a gado dake ba Siyama,na gaji da kwana dake kina tashin k'arnin da banaso. Matuk'ar bazaki bar ciye ciyen kifi ba a gidannan lallai bazamu shirya ba. Don haka tunda kin tabbatar min bazaki iya gyara jikinki kafin had'a jiki dani ba,saiki ficemin a d'aki ki koma naki d'akin."
Siyama ta fashe da kuka,a fusace tace
"Nagode Jafar! Daman nasan ba don Allah kake sona ba sha'awata kakeyi. Duk kokarina baka gani? Ga nauyin ciki ga fama da aikace aikacen gida duk baka gani ba? Ni bazan iya wanka sau biyu ba! Idan bazaka kwanta dani a hakan ba shikenan!"
Fuu! Tayi waje tana kuka,yaja tsaki ya furzar da iska cike da takaicin Siyama. Ko kad'an furucinta baisa ya tausayamata ba. Ya kakkab'e gadonsa ya rufe k'ofa,har ya kwanta ya mike yana tsaki. Turaren wuta ya kunna ya bud'e tagogin d'akin bayan ya ware fanka. Sai lokacin ya iya kwanciya zuciyarsa fal da tunanin irin wannan rayuwa tasu. Anya zai iya cigaba da rayuwa haka? Mtsw. Yaja tsaki karo na biyu,dakyar bacci ya daukeshi.
Ita kuwa Siyama ranta idan yayi dubu toh ya b'aci,ashe dagaske ne wasu mazan basu da mutunci? Ita Jafar yake wulakantawa kawai saboda tana dauke da cikinsa? Ta janyo rigarta tana shinshinawa,yanzu duk da uban turaren data fesa amma yace yaji k'arni? Toh wai ya zatayi? Ta saba ko a gida bata da abincin da tafi so kamar kifi. Ai kuwa saidai su zuba tasan ma bazai jure ba. Ta sauke kayayyakin dake kan gadon,ta kwanta batare data damu da kakkab'ewa ba ballantana kuma addu'a...
********
Shak'uwa ta fara neman shiga tsakanin Jafar da Hadiyya. Har ya zamana Jafar kan d'auki wayarsa yayi kiranta idan yaji shiru kwana biyu. Yanason hira da ita, tasan abunda ya dace ta fad'a tasan wanda bai kamata ba. Hakanan akwai ta da barkwanci wannan tasa sau da yawa idan Siyama ta b'ata ransa yakan mance idan yana tare da ita.
Akwai sadda Haris ya iskeshi a shagonsu yana waya yana tuntsirar dariya. Ya zuba masa ido har ya kammala,ya lura da mace yake wayar. Jafar ya dubeshi yana harararshi
"Menene kuma kakemin wannan kallon?"
Haris bai bar kallon nashi ba ya sauke ajiyar zuciya yana murmushi
"Ina kallon sabuwar soyayya ne."
Jafar ya ja tsaki,ibrahim dake jera atamfofi ya hau dariya.
"Kaima dai ka kula kenan Haris,ni ai dayake ya rainan wayo k'aryatani yayi da cewar yar uwarsa ce."
Jafar ya girgiza kanshi yana tab'e baki
"Kudai kam banda sa ido baku ajiye komai ba. Hadiyya tamkar kanwata na dauketa. Wani abu?"
Sukayi dariya,Haris yace
"Babu komai kam,ai daman da haka da haka ko ya kace Ibrahim?"
Ibrahim dariya kawai yake yana kallonsu. Jafar ya daki cinyarsa
"Banason sharri,yarinyartana da hankali. Garin neman layin wani yayanta ne muka had'u ta waya shine muke gaisawa amma kun kama kuna juya magana. Taso kayimin rakiya."
Suna dariya Haris yana fad'in
"Ahaf,ai na fadamaka daga haka daga haka za'aji sabuwar magana,'yar ina ce?"
Ya d'aga kafad'a bayan ya mik'e tsaye
"Ina na sani? Ban tambayeta komai nata ba."
Suka kama tafiya,Haris yace
"Wai ina zamuje? Nifa na kusa komawa ofis kafin Baffa ya bincika yaji bana nan ya hau fad'a."
"Yunwa nakeji,yau dai saika d'and'ana girkin shagonsu mama da nake yawan baka labari."
Haris ya zaro ido
"Au,wai kai har ila yau baka bar zuwa ba?"
Jafar cike da damuwa yace
"Ta yaya zan bari bayan waccan kazamar gidan bata chanja ba? Nikam abubuwanta sun isheni. Kana gani fa hatta anti tazo takanas tayi mata fada da nasihu amma a banza. Haka akeso na zauna na k'are rayuwata?"
Haris yace
"Tab! Toh Allah Ya kyauta. Siyama kuma sai addu'a abun yayi tsamari."
"Barta ta cigaba dai,zanyi maganinta matukar bata gyara ba."
Haris ya kalleshi. "Me zakayi?"
Jafar yayi mishi wani irin kallo kafin yayi murmushi,Haris tuni ya d'ago zancen,ya nunashi da yatsa
"Kasan Allah ka rufawa kanka asiri,baka ganin yanda na rame kwana biyu? Aure ba abune mai sauki ba,yanzu haka ma baro ummina cikin fushi. Gaba daya ta tashi hankalinta,musamman ganin yanda akayi gyara gyaran gida,sai ta hau fad'an wai meyasa banyi ba tun a baya saida zan k'ara aure? Hakanan dole saida ta sanyani a gaba na kaita taga gidan Rahma taga baifi nata komai ba sannan hankalinta ya d'an kwanta. Toh yau da safe kuma ganin katunan daurin aure duk saita hargitsemin. Zaman ofis ne ya gagareni shiyasa ka ganni anan. Banason bacin ran Ummina ko kusa,ji nakeyi tamkar na fasa auren nan saidai inason Rahma sosai."
Jafar yayi dariya ya girgiza kai
"Allah Sarki,maza muna hakuri. Ta ko'ina ba sauki saita Allah. Kayi hakuri fa,na tabbata zafin kishi ne don kanta zata zo ta sauko. Kaidai ka dunga kokarin kwatanta adalci domin Allah. Ai Ummi akwai hankali,na tabbata yanzun ma kishi ne kawai amma ka d'an bata lokaci."
Ya jinjina kansa daidai lokacin da suka iso shagon. Ta hangoshi batasan lokacin data saki ajiyar zuciya mai k'arfi ba had'e da murmushi musamman ma idan ta tuno da yanda yake hira da ita a yanzu sosai ta waya. Suka zauna bayan sunyi sallama. Mama tana dariya tace
"Ikon Allah,yau dai kaine mutum na farkon soma ziyartar shagon nan cin abincin rana Jafar. Barkanku da zuwa."
Suka dubi juna shi da Haris sukayi murmushi. Haris yana mamakin yanda har suka saba da amininsa har haka.
Ladi ta nufosu a nutse,ta durkusa ta gaishesu murmushi yak'i yankewa akan fuskarta. Suka amsa ta nemi sanin abunda suke buk'ata Jafar ya harareta cikin wasa.
"Yau kuma sai an tambayeni?"
Tayi dariya
"Lah yayana ai gani nayi kaida bak'o....."
"Wannan aminina ne Haris sunansa. Ba bak'o bane saidai ba'a nan kasuwa yake zaune ba."
Ta k'ara duban Haris wanda ke k'are mata kallo tayi murmushi
"Ayya,barka da zuwa yaya haris, kai kuma me za'a kawo maka?"
Ya girgiza kansa zaiyi magana,Jafar ya tareshi da sauri.
"Kawo mishi tuwon shima."
Bayan tayi gaba,Haris ya harareshi
"Kanason k'ara jawomin fitina kenan ko? Ban koma gida ba nasan dole Ummina ta nemi sanin inda naci abinci."
Jafar yayi dariya
"Yau fa d'aya Haris, so nakeyi ka d'and'ana girkin mutanen nan wallahi akwai dad'i sannan komai nasu a tsaftace. Ji yanda wajen ke tashin k'amshi kamar ba'a kasuwa ba."
Haris ya gaskata tsaftarsu da idonsa,kafin ya k'ara duban Jafar
"Amma buzaye ne ko? Sunyi kama da buzaye wallahi musamman Maman,naga ita bak'a ce d'iyar."
Kafin Jafar ya bashi amsa, ta dawo dauke da kwanuka,ta ajiye ta dauko wasu ta k'ara ajiyewa gaban Jafar,sannan ta ajiye musu ruwa da lemo mai sanyi dana wanke hannuwa kafin ta juya ta koma bakin aikinta. Duk rabin hankalinta yana ga Jafar sai murmushi takeyi.
Sai lokacin Jafar ya bashi amsarsa
"Buzaye ne mana,'yan nijar ne saidai mahaifinta ne d'an garin nan shi kuma ya rasu. Shine suke cigaba da rayuwarsu anan."
Haris ya jinjina kanshi kawai saboda dad'in abincin daya soma fusgarshi.
Mama ta tab'ata,a firgice ta dubeta
"Wai bazaki raba kanki da tunanin Jafar ba? Sai kije ki sallami wadancan(tayi mata nuni da wadanda suka shigo)
Ladi tayi farr da ido,ta sauke ajiyar zuciya. Jafar yana neman kasheta da salon gayunshi. Ta taka a sanyaye zuwa wajen mutanen da suka shigo.
Koda su Jafar suka kammala suka fito,santi kawai Haris ke zubawa. Yana yabon girkin.
"Wannan bashi da bambanci dana Ummina,gaskiya sun iya abinci lafiyayye."
Jafar yana jinsa har ya rakashi wajen motarsa. Banda murmushi babu abunda yakeyi saidai baice komai ba. Bayan Haris ya shiga ya zauna ne ya dubi Jafar cike da tsokana yace
"Kodai da ita zamuyi ta biyu ne?"
Yaja tsaki ya harareshi
"Amma dai kaima sai a barka,so kakeyi na zama abin nuni a kasuwa. Mijin mai abinci ko? Bata burgeni bazan iya aurenta ba."
Ya k'arashe yana juya kansa, Haris yayi dariya
"A'a fa,kada azo..."
"Sai munyi waya. Dan iska kawai."
Yana fad'in haka ya bar wajen suna yiwa juna dariya. Jafar abun ma dariya ya bashi,me zaiyi da Ladi yana da kamar Siyama? Ai koda zaiyi aure bazai auri irinsu Ladi ba da suke yini cikin kasuwa...
Xama yay maganane..
Mude je xuwa..!
Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter


Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 14:16
In Hausa Novels
Kazamar Gida Part 8 Title : Kazamar Gida Part 8
Description : Ya had'e cikin farar shadda tasha surfani. Yana kokarin dora hularsa ne idonsa yakai kanta ta madubi. Tana kwance abinta akan gado da ...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Kazamar Gida Part 8"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2026 (2)
    • ►  June (1)
    • ►  January (1)
  • ►  2025 (5)
    • ►  December (5)
  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ▼  November (308)
      • Kafin Kayi Barci
      • Yanda Ake Hada Lemon Juice
      • Yan Boko Haram Sun Sace Wasu Mata A Banburaitai
      • Photos: Buhari Ya Isaa Paris Dan Halartar Taron Sa...
      • Ana Ta Samun Nasarar Kwato Shanun Sata a Kano
      • Zargin Kinshiyoyin Ta Sun Mata Asiri
      • Al'ajabi Part 16
      • Hisbah Ta Kama Wani Dan Sanda Da Yi Wa Budurwa Ciki
      • An kaiwa 'yan Shi'a hari a Masallaci a Bangaladash
      • Video: Download Highlight Leicester City 1 Manches...
      • Video: Download Highlight Barcelona 4 Real Sociedad 0
      • Yanda Ake Hada Cake
      • Photos: Yusuf da Zahra Buhari Su Halarci Taron Yay...
      • Photos: Sabin Hotuna Shahida Sanusi Lamido Sunusi
      • Buhari Ya Nada Sabun Alkalai
      • Al'ajabi Paart 15
      • Yan Boko Haram Na Shirin Kaima Abuja Hari
      • Mummunar Shiga Mai Bayyana Tsaraici Da Yan Uwa Mat...
      • New Music: Inda Rai Darabo By Hussaini Danko
      • Graphic Photos :Adadin Mutanen Da Su Ka Rasu A Har...
      • Photos: Gwamna Jihar Bauchi Ya Ziyarci Atiku Abubakar
      • Graphic Photos:Yanayi Wanda Ya Kai Hari Yau A Jiha...
      • Tafsir: Rikicin Duniya Da Na Lahira By Sheikh Isa ...
      • Hanyoyin 25 Masu Sauki Domin Samun Lada Mai Yawa
      • New Music: Kana Raina By Hussaini Danko
      • Bom Ya Tashi Dan Yan Shi'a 15 A Kano
      • Photos: Buhari Ya Gana Da Sarauniyar Ingila A Malta
      • Tafsir: Tambayoyi Tara Bayan Mutuwa By Sheikh Isa ...
      • Graphic Photos: Wani Dalibi Poly Ya Kashe Kansa
      • Buhari Na Neman Jefa Kasar Nan Cikin Mummunan Hali...
      • Yadda Wani Attajiri Ya Yi Wa Kansa Yankan Rago A J...
      • New Film: Zurfin Ciki 2015 Part 2 Starring Ali Nuhu
      • Yan Najeriya Sun Nuna Bacin Ransu Da Buhari
      • Dan Marigayi Audu Abubakar Ne Zai Maye Gurbin Sa A...
      • Kotu Ta Hana Wata Ma'aikaciya Sanya Hijab A Faransa
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Malta
      • Photos: An Kaddamar Da Sarkin Kano Mastayi Sabon C...
      • Photos: Gwamna Jihar Nasarawa Ya Kwanta Akan Katif...
      • Nafisah Abdullahi Tayi Allah Wadai Da Matan Da Ke ...
      • Photos: Happy Birthday Haleema Atete, Ga Sabin Hot...
      • New Film : Zurfin Ciki 2015 Part 1 Starring Ali Nu...
      • An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambia
      • Magajin Garin Kano Ya Rasu
      • Photos:Buhari,Osinbajo, Saraki, Tinubu Da Amaechi ...
      • Video: Manchester United 0 PSV 0
      • Video: Shakhtar Donesk 3 Real Madrid 4
      • Yanda Ake farfesun kifi
      • Yanda Ake Karya Sihiri Da Lalata Sharrin Aljanu
      • Photos: Buhari Ya Halarci Wajen Binne Matan Awolowo
      • Za A Fara Kama Masu Boye Fetur A Najeriya
      • Abu Ashirin Da Mata Ke So
      • Macen da Aljanna ta fi Karfin ta
      • New Music: Nayi Kira By Hussaini Danko
      • New Music : Kira Nake by Hussaini Danko
      • Yanda Ake Hada Kunu Aya
      • Al'ajabi Part 11
      • Paparoma zai je Kenya
      • An gano wata jigidar bama-bamai a Paris
      • Bangladesh ta haramta amfani da Facebook saboda Tsaro
      • Graphic Photos: Abunda Kishiyarta Ta Mata Ranar Am...
      • Hanyoyin 15 Da Zaka Bi Domin Gujewa Aikata Zinna
      • Al'ajabi Part 13
      • Al'ajabi Part 12
      • Video: Barcelona 6 Roma 1
      • Video: Arsenal 3 Dinamo Zagreb 0
      • Video: Maccabi Tel-Aviv 0-4 Chelsea
      • Photos: An Ba wa 2face Sarauta A Kaduna
      • Buhari Ya Bada Sakon Ta’aziyya Ga Iyalan Audu
      • APC Za Ta Tsayar Da Sabon Dan takara
      • New Music: Mafita By Hussaini Danko
      • New Music: Rabin Mutum By Hussaini Danko
      • Al'ajabi Part 14
      • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
      • Graphic Photos: Wata Yarinya Tana Bukatar Taimako ...
      • Hakurin Zama Da Mace Mara Biyayya
      • Photos: Aisha Buhari A Offishin FIRST LADY
      • Photos: Major AL Ayangbesan, Soja Najeriya Wanda B...
      • Boko Haram, ISIS, Al-Qaeda Na Shirin Kai Hari — Am...
      • Photos: Sabin Hotuna Iyalan Marigayi Sani Abacha
      • New Music: Shakuwa By Hussaini Danko
      • Photos: Buhari Ya Halarci Taron Kasashen Masu Arzi...
      • An rataye 'yan adawa biyu a kasar Bangladesh
      • Darussa Bakwai Game Da Rasuwar Dan Takarar Gwamna...
      • Photos: Isar Buhari Iran
      • Abunda Dokar Zabe Tace Akan Mutuwar Audu
      • An yi jana'izar Abubakar Audu
      • Mutane 8 sun mutu a harin Maiduguri
      • Film: Download Hausa Shargalle Part 2 Starring Sul...
      • Photos: Adama Indimi A Sabon Hotuna
      • New Music: Sirrina By Hussaini Danko
      • Photos: Ali Artwork Ya Ziyarci Rahma Sadau
      • Prince Abubakar Audu Dan Takara Gwamna Jihar kogi ...
      • An Kai Hari A Garin Kauye Mafe Dake Borno
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Iran
      • Photo; Aisha Buhari, Ambode Da Bola Tinubu Wajen W...
      • Film: Download Hausa Film Shargalle Part 1
      • Al'ajabi Part 10
      • List: Makarantu Sakandare Da Suka Fi Kowani Makara...
      • Photo: Buhari Tare Da Tsohon Direban Sa Da Yar sa
      • Music: SO by Hussaini Danko
      • Photos: Aisha Buhari Ta Ziyarci Bola Tinubu
      • Video: Real Madrid 0 Barcelona 4
      • Boko Haram Sun Kai Hari A Jihar Port Harcourt
      • VIDEO: Chelsea 1-0 Norwich City
      • [Video] Watford 1 Manchester United 2
      • Al'ajabi Part 9
      • HUKUNCIN SHIMFIDAR DA AKAYI JIMA'I AKANTA
      • Yan Bindiga Sun Sace Shanu 1,500 a Borno
      • An kafa dokar ta baci ta kwanaki 10 a Mali
      • Saurayi ya yi wa tsohuwa ciki ba tare da aure ba
      • Magidanci ya yi wa ’ya’yansa 4 yankan rago a Kaduna
      • [Mu Sha Dariya] Wani Gaye Yaje Interview
      • [Graphic Photos] ISIS Sun Yi Wa Mutane Biyar Hukunci
      • [Photos] Goodluck Jonathan Ya Dawo Daga Amurka
      • Wani yaro ya kamu da Ebola a Liberia
      • Magoya Bayan Jonathan Ne Ke Zanga Zangar Biafra
      • Yanda Ake Hada Rice And Peac
      • [Tafsir] Download Mazinaciya Jakar Gayu - Sheik Ah...
      • Hukumar Soji Ta Tabbatar Da Bacewar Mutanen Ta
      • Wacece Mace Ta Gari
      • Gwamnonin Najeriya Baza su Iya Biyan Albashi 18000
      • An Kai Hari A Bamako
      • Al'ajabi 8
      • Yanda Ake Hada Danbun Shinkafa
      • [Photos] Wani Matashi Ya Kashe Kansa Dan Talauci A...
      • [Photos] Ya'yan Sani Abacha
      • Buhari Ya Sha Alwashin Murkushe 'Yan ta'adda
      • Bama-Bamai Biyu Sun Tashi A Kasuwar Waya A Kano
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • MAGANIN KARYA SIHIRI DA IZININ ALLAH
    TAMBAYA TA 1606 ********************* Assalamu alaikum, Malam barka da aiki ya hidima da mutane Allah ya saka muku da mafificin alkairi. ...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Rikicin Rarara da Naziru Sarkin Waka Ya Ƙare? Naziru Ya Taya Rarara Murn...
  • Kannywood Director Iliya Tantiri involve in a car Accident
    the accident happen on his way to Kaduna. the car was burnt but the Director was fine
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger