1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Kazamar Gida Part 7

Kazamar Gida Part 7

By Abdul Mk
Add Comment
Wednesday, 11 November 2015
Cikin ikon Allah,rayuwa tana tafiya har aka shiga watan azumin Ramadan. Lokacin watannin cikin Siyama hud'u da kwanaki.
Alokacin Siyama ta k'ara zama malalaciya,batason yin aikin komai kullum cikin bacci take. Ta k'ara k'iba abinta. Jafar kam hankalinsa ya karkata sosai wajen kula da ita,baya takura mata akan aiki. Hakanan yake lallab'awa suna ragewa tare da Dauda. K'arshe ma ganin an yiwa kannensa hutu ya nemi alfarma,Hajja tace sam,dakyar dai, da kuma sanya bakin Alhajinsu ne, Hajja ta bashi damar tafiya da Bahijja. A hanya suna tafe a mashin ya dubi Bahijja ta gilashi fuskarsa a daure
"Saura kuma kiyi recording abubuwan da zaki tarar ki barbazamin sirrin gida. Ki iya bakinki."
Bahijja dariya taso kubce mata,toh wai wanene ya gayamishi ma basusan Anti Siyama KAZAMAR GIDA ce ba? Tun kafin auren babu abunda basu sani ba tare dasu Husna don ko rannan taji Hajja tana mita bayan taje gidan. Lallai ma Jafar baisan kazantar Siyama ta gama cika danginsu ba.
Hankalin Bahijja ya tashi kwarai ganin yanda gidan ya koma wai ma a hakan don Jafar yana tattarawa. Tana yamutsa fuska har ta soma kyankyami,anya zata iya sati biyun nan kamar yanda Hajja ta fad'a? Jafar ya dubeta gira a had'e
"K'araso ciki kin tsaya kina kalle kalle."
Ta shiga da sauri. Siyama tana kwance tana amsa wayar yayarta rumaisa. Batun wani biki sukeyi daya danganci can dangin Hajiyarsu da za'a gudanar bayan sallah. Da murnarta ta tarbi Bahijja.
"Ina su Hajja? Yau kifin ruwa kece kika yarda zakizo gidana? Lallai my J kayi kokari."
Bahijja sai yak'e takeyi,tamkar ta mik'e ta rufeta da duka takeji. Ita kanta Siyamar a hargitse take,ko ita da bata da kyawun fuska ta fita tsaf tsaf. Jafar ya mike
"Ai Hajja tana tausayamaki ne,kinga ga azumi ya nufomu ga ciki hidimar sai tayi maki yawa."
Ya dubi Bahijja
"Shiga ki ajiye kayanki ki fito ki hau gyara. Ni zan koma kasuwa."
Bahijja ta mik'e
"Yaya a dawo lafiya."
Tayi jim ta gani ko Siyama zatace wani abu koda addu'ar ne amma ina,saima tambayar data jefowa Bahijja.
"Allah Yasa Hajja ta baki gasarar tawa."
Bata ce mata uffan ba tayi d'aki,gadon a gyara yake,hakanan d'akin a share. Ta tabbatar da wuya idan ba Jafar ne yayi ba.
Haka Bahijja tayi zaman bauta a gidan,sannan iyakacin kwanakin da tayi ta gama jin kaunar Siyama ta sire a ranta. Banda ma jininta ce babu yanda zatayi da ko hanyar da take bi bazata kalla ba. Ta gama k'uluwa a lokacin da azumi yakai sati biyu cif amma Jafar ya hanata tafiya ko'ina yace ya sanarwa Alhajinsu cewar bazata koma ba sai bayan azumi. Wayyo! Tamkar Bahijja ta d'ora hannu akanta. Babban abunda yafi bata bakin ciki idan an ajiye kazantar Siyama gefe bai wuce yanda ko kusa bata kula da girki da komai na mijinta ba amma an iya idan ya dawo ayita nad'ewa a jikinshi kamar mage ko kunyar Bahijja bataji. Batasan amfanin karatun littafi ba ga wasu mutanen! Daga mazan har matan mafi yawansu sunfi mayarda hankulansu ga nishad'in dake a littafin ba wai darusussukansa ba! Ina amfanin mace mai bin bokaye tana daukar littattafan hausa ta karanta amma bata daukar darasi ko d'aya? Ina amfanin maza masu wulakanta matansu sannan suna karatu amma komai baya shiga kwakwalwarsu na darasi. Meye amfanin karatun da akeyi ba a koyi da darussan cikinsa?
Ta girgiza kanta cike da bakin ciki lokacin da ta janyo littafin da Siyama ke karantawa a yanzu,ZURFIN CIKI.
Tsaki taja,Allah wadaran wasu matan. Tabbas Siyama tana bukatar gyara sosai a rayuwarta a sanin da tayi cewar yayanta fa d'an kwalisa ne tun yana gidansu. Tana jiye mata tsoron kada watarana ya gaji. Ta tab'e baki ta maida littafin mazauninshi ta cigaba da jan casbaha tana salati....!
******
Ladi tana tsaye,Mama tana yi mata gargad'in kada ta fita yanzu zasu je su dawo daga dubiyar wata makwafciyarsu da yaronta ya k'one a asibiti.
"Yanzu zan dawo ki tabbatar kin rufe..."
"Wai Binta kodai muyi gaba ne?"
Muryar makwafciyarsu Harira ya katse Mama. Tayi saurin ficewa Ladi na yi musu addu'ar dawowa lafiya. Bayan sunyi nisa,ta dawo da saurinta ta rufe k'ofar. Cikin d'oki ta bud'e jakar makarantarta ta fiddo katin mtn da take faman ajiyarsa kusan sati biyu da kwanaki kenan da niyyar kiran Jafar. Sai yau ta samu damar.
Bayan ta tabbatar da katin ya shiga ne,ta lalubo lambar Jafar ta danna kira. Lokacin k'arfe hud'u na yamma,ta tabbatar yana kasuwa. Kasancewar azumi ne,basa fita sai bayan la'asar hakanan sun d'aukarwa kansu hutun shiga kasuwa ranar Alhamis da juma'a don su samu dama sosai na yin ibadarsu. Jafar kuma rabonta dashi tun kafin azumi.
Wayar tayi ta ringing ba'a dauka ba har ta katse. Cikin damuwa ta soma kok'arin k'ara danna kira sai kuma gashi ya biyo baya. Saida taji fad'uwar gaba,dakyar ta iya d'auka.
"Salamun alaikum."
Ta amsa cikin siririyar murya. Ta k'ara da cewa
"Yayana barkanka da yammaci,ya azumi ya kasuwar?"
Jafar dake tsaye yana k'ok'arin fiddowa wasu 'yan mata material ya amsa
"Yauwa barka dai,mun gode Allah. Saidai ban gane me maganar ba."
Tayi dariya cikin wasa tace
"Hadiyya ce."
Jafar dayake hankalinsa yana ga aikinsa,yace
"Banganeki ba,amma ki bani mintuna ina zuwa."
Ya ajiye wayar suka cigaba da maganar kud'i da yan matan,sun jima suna bugawa k'arshe ya hak'ura ya siyar musu a farashi mai sauki sauki. Saida ya sallamesu ne,ya zauna ya d'auki wayarsa,lambar ya gama k'arewa lambar kallo
"Hadiyya?"
Mamaki yakeyi,toh wacece kuma Hadiyya? A ina ta samu lambarsa? Ya tab'e baki ya k'ara danna kiranta kamar yanda yace mata.
Ladi dake zaune tana duban wayarta,tuni zuciyarta ta kissima mata wata shawara,murmushi kawai takeyi tana mai fatan Allah Ya bata nasara ta ida nufinta na alheri. Kwatsam kiransa ya k'ara shigowa,tayi saurin d'auka. Bayan sallama Jafar ya sake maimaita tambayarsa cikin muryarsa tausassa
"Malama Hadiyya,ko zan iya sanin wacece ke? A ina kika samu lambata?"
Ladi ta k'ara kwantar da muryarta
"Ba lambar yayana Abdullahi bane?"
Ya girgiza kanshi tamkar tana ganinshi
"No,bashi bane. Am sorry,wrong number kikayi dialing."
"Ayya,bakomai nagode."
Bayan sun ajiye wayar ne,ta tsaya tsam tana kallon wayar,kwallah ta cika idonta. Anya hanyar da take shirin bi zata b'ullar da ita? Ko zata tura masa sak'o ta sanar dashi cewar Hadiyya itace Ladi? Zuciyarta sai k'arfafa mata gwuiwar yin hakan takeyi,saidai kuma bata da kuzarin aikata hakan tafi kaunar Jafar yasan tana sonshi akan su cigaba da zumunci matsayinsa na customers nasu.
Daga haka ta share batun ta ajiye wayarta ta hau aikin abincinsu na shan ruwa.....!
*********
Har akayi kwanaki biyar,azumi yana cikin kwana ashirin da d'aya. Bata k'ara kiransa ba,sai ana ashirin da biyu ta tsara text na barka da shan ruwa ta aika mishi a k'arshe ta sanya sunanta Hadiyya.
Shi kuwa lokacin yana faka mashin d'insa ne ya dawo gida. Jin shigowar message,yaja tsaki. Yana tunanin watakila ya chanja layinsa daga Mtn zuwa Airtel. Ya gaji da sakonni marasa kan gado da suke yawan turowa. Don haka bai ko bud'e ba ya share.
Ya tarar Bahijja tayi komai ta jera musu akan leda a k'asa. Bayan sunyi mishi sannu da zuwa ne ya shige d'akinsa. Saida ya soma kokarin sanya wayar a chaji ne ya lura message fa bana kamfani bane. Ya d'auka ganin lambar da yake tunanin ya tab'a saninta. Bayan ya kammala karantawa a k'arshe yaga sunanta. Abun ya tsaya a ranshi,toh ita kuma wannan yau d'inma kuskuren ne ko kuwa dai tana sane? Oho. Ya tab'e baki har zai goge sai yaga kyan yayi mata godiya. Don haka ya aika k'aramin sak'o gareta
"Jzk Allah khair. Sm 2 u."
Daga haka ya jona chaji ya tafi domin shan ruwa.
********
Ta nanata yafi sai talatin,sanyi ya mamayeta domin har ta fidda rai jin da tayi shiru baice komai ba. Mama ta tsura mata ido ganin tana ta doka murmushi
"Lafiya? Ko kema an maki kyautar dubu talatin d'inne a waya?"
Tayi dariya ta girgiza kai,ai wallahi Jafar ya fiye mata dubu talatin.
"Ko kusa,kawai labarin ban dariya kamfanin mtn suka aikomin ne."
Mama ta gyada kanta batace komai ba.
Tun daga ranar kullum Ladi saita turawa Jafar sak'on gaisuwa,har ta soma gundurarshi. Ita kuwa wannan 'yar godiyar da yake turo mata ne takejin dad'insa sosai. Saida taga har tayi sau uku bai turo ba yasa ta ja da baya gudun kada fa ya soma ganin bak'inta....!
*******
RANAR SALLAH...!
Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter


Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 14:26
In Hausa Novels
Kazamar Gida Part 7 Title : Kazamar Gida Part 7
Description : Cikin ikon Allah,rayuwa tana tafiya har aka shiga watan azumin Ramadan. Lokacin watannin cikin Siyama hud'u da kwanaki. Alokacin Siyam...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Kazamar Gida Part 7"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2026 (2)
    • ►  June (1)
    • ►  January (1)
  • ►  2025 (5)
    • ►  December (5)
  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ▼  November (308)
      • Kafin Kayi Barci
      • Yanda Ake Hada Lemon Juice
      • Yan Boko Haram Sun Sace Wasu Mata A Banburaitai
      • Photos: Buhari Ya Isaa Paris Dan Halartar Taron Sa...
      • Ana Ta Samun Nasarar Kwato Shanun Sata a Kano
      • Zargin Kinshiyoyin Ta Sun Mata Asiri
      • Al'ajabi Part 16
      • Hisbah Ta Kama Wani Dan Sanda Da Yi Wa Budurwa Ciki
      • An kaiwa 'yan Shi'a hari a Masallaci a Bangaladash
      • Video: Download Highlight Leicester City 1 Manches...
      • Video: Download Highlight Barcelona 4 Real Sociedad 0
      • Yanda Ake Hada Cake
      • Photos: Yusuf da Zahra Buhari Su Halarci Taron Yay...
      • Photos: Sabin Hotuna Shahida Sanusi Lamido Sunusi
      • Buhari Ya Nada Sabun Alkalai
      • Al'ajabi Paart 15
      • Yan Boko Haram Na Shirin Kaima Abuja Hari
      • Mummunar Shiga Mai Bayyana Tsaraici Da Yan Uwa Mat...
      • New Music: Inda Rai Darabo By Hussaini Danko
      • Graphic Photos :Adadin Mutanen Da Su Ka Rasu A Har...
      • Photos: Gwamna Jihar Bauchi Ya Ziyarci Atiku Abubakar
      • Graphic Photos:Yanayi Wanda Ya Kai Hari Yau A Jiha...
      • Tafsir: Rikicin Duniya Da Na Lahira By Sheikh Isa ...
      • Hanyoyin 25 Masu Sauki Domin Samun Lada Mai Yawa
      • New Music: Kana Raina By Hussaini Danko
      • Bom Ya Tashi Dan Yan Shi'a 15 A Kano
      • Photos: Buhari Ya Gana Da Sarauniyar Ingila A Malta
      • Tafsir: Tambayoyi Tara Bayan Mutuwa By Sheikh Isa ...
      • Graphic Photos: Wani Dalibi Poly Ya Kashe Kansa
      • Buhari Na Neman Jefa Kasar Nan Cikin Mummunan Hali...
      • Yadda Wani Attajiri Ya Yi Wa Kansa Yankan Rago A J...
      • New Film: Zurfin Ciki 2015 Part 2 Starring Ali Nuhu
      • Yan Najeriya Sun Nuna Bacin Ransu Da Buhari
      • Dan Marigayi Audu Abubakar Ne Zai Maye Gurbin Sa A...
      • Kotu Ta Hana Wata Ma'aikaciya Sanya Hijab A Faransa
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Malta
      • Photos: An Kaddamar Da Sarkin Kano Mastayi Sabon C...
      • Photos: Gwamna Jihar Nasarawa Ya Kwanta Akan Katif...
      • Nafisah Abdullahi Tayi Allah Wadai Da Matan Da Ke ...
      • Photos: Happy Birthday Haleema Atete, Ga Sabin Hot...
      • New Film : Zurfin Ciki 2015 Part 1 Starring Ali Nu...
      • An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambia
      • Magajin Garin Kano Ya Rasu
      • Photos:Buhari,Osinbajo, Saraki, Tinubu Da Amaechi ...
      • Video: Manchester United 0 PSV 0
      • Video: Shakhtar Donesk 3 Real Madrid 4
      • Yanda Ake farfesun kifi
      • Yanda Ake Karya Sihiri Da Lalata Sharrin Aljanu
      • Photos: Buhari Ya Halarci Wajen Binne Matan Awolowo
      • Za A Fara Kama Masu Boye Fetur A Najeriya
      • Abu Ashirin Da Mata Ke So
      • Macen da Aljanna ta fi Karfin ta
      • New Music: Nayi Kira By Hussaini Danko
      • New Music : Kira Nake by Hussaini Danko
      • Yanda Ake Hada Kunu Aya
      • Al'ajabi Part 11
      • Paparoma zai je Kenya
      • An gano wata jigidar bama-bamai a Paris
      • Bangladesh ta haramta amfani da Facebook saboda Tsaro
      • Graphic Photos: Abunda Kishiyarta Ta Mata Ranar Am...
      • Hanyoyin 15 Da Zaka Bi Domin Gujewa Aikata Zinna
      • Al'ajabi Part 13
      • Al'ajabi Part 12
      • Video: Barcelona 6 Roma 1
      • Video: Arsenal 3 Dinamo Zagreb 0
      • Video: Maccabi Tel-Aviv 0-4 Chelsea
      • Photos: An Ba wa 2face Sarauta A Kaduna
      • Buhari Ya Bada Sakon Ta’aziyya Ga Iyalan Audu
      • APC Za Ta Tsayar Da Sabon Dan takara
      • New Music: Mafita By Hussaini Danko
      • New Music: Rabin Mutum By Hussaini Danko
      • Al'ajabi Part 14
      • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
      • Graphic Photos: Wata Yarinya Tana Bukatar Taimako ...
      • Hakurin Zama Da Mace Mara Biyayya
      • Photos: Aisha Buhari A Offishin FIRST LADY
      • Photos: Major AL Ayangbesan, Soja Najeriya Wanda B...
      • Boko Haram, ISIS, Al-Qaeda Na Shirin Kai Hari — Am...
      • Photos: Sabin Hotuna Iyalan Marigayi Sani Abacha
      • New Music: Shakuwa By Hussaini Danko
      • Photos: Buhari Ya Halarci Taron Kasashen Masu Arzi...
      • An rataye 'yan adawa biyu a kasar Bangladesh
      • Darussa Bakwai Game Da Rasuwar Dan Takarar Gwamna...
      • Photos: Isar Buhari Iran
      • Abunda Dokar Zabe Tace Akan Mutuwar Audu
      • An yi jana'izar Abubakar Audu
      • Mutane 8 sun mutu a harin Maiduguri
      • Film: Download Hausa Shargalle Part 2 Starring Sul...
      • Photos: Adama Indimi A Sabon Hotuna
      • New Music: Sirrina By Hussaini Danko
      • Photos: Ali Artwork Ya Ziyarci Rahma Sadau
      • Prince Abubakar Audu Dan Takara Gwamna Jihar kogi ...
      • An Kai Hari A Garin Kauye Mafe Dake Borno
      • Photos: Buhari Yabar Najeriya Zuwa Iran
      • Photo; Aisha Buhari, Ambode Da Bola Tinubu Wajen W...
      • Film: Download Hausa Film Shargalle Part 1
      • Al'ajabi Part 10
      • List: Makarantu Sakandare Da Suka Fi Kowani Makara...
      • Photo: Buhari Tare Da Tsohon Direban Sa Da Yar sa
      • Music: SO by Hussaini Danko
      • Photos: Aisha Buhari Ta Ziyarci Bola Tinubu
      • Video: Real Madrid 0 Barcelona 4
      • Boko Haram Sun Kai Hari A Jihar Port Harcourt
      • VIDEO: Chelsea 1-0 Norwich City
      • [Video] Watford 1 Manchester United 2
      • Al'ajabi Part 9
      • HUKUNCIN SHIMFIDAR DA AKAYI JIMA'I AKANTA
      • Yan Bindiga Sun Sace Shanu 1,500 a Borno
      • An kafa dokar ta baci ta kwanaki 10 a Mali
      • Saurayi ya yi wa tsohuwa ciki ba tare da aure ba
      • Magidanci ya yi wa ’ya’yansa 4 yankan rago a Kaduna
      • [Mu Sha Dariya] Wani Gaye Yaje Interview
      • [Graphic Photos] ISIS Sun Yi Wa Mutane Biyar Hukunci
      • [Photos] Goodluck Jonathan Ya Dawo Daga Amurka
      • Wani yaro ya kamu da Ebola a Liberia
      • Magoya Bayan Jonathan Ne Ke Zanga Zangar Biafra
      • Yanda Ake Hada Rice And Peac
      • [Tafsir] Download Mazinaciya Jakar Gayu - Sheik Ah...
      • Hukumar Soji Ta Tabbatar Da Bacewar Mutanen Ta
      • Wacece Mace Ta Gari
      • Gwamnonin Najeriya Baza su Iya Biyan Albashi 18000
      • An Kai Hari A Bamako
      • Al'ajabi 8
      • Yanda Ake Hada Danbun Shinkafa
      • [Photos] Wani Matashi Ya Kashe Kansa Dan Talauci A...
      • [Photos] Ya'yan Sani Abacha
      • Buhari Ya Sha Alwashin Murkushe 'Yan ta'adda
      • Bama-Bamai Biyu Sun Tashi A Kasuwar Waya A Kano
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • MAGANIN KARYA SIHIRI DA IZININ ALLAH
    TAMBAYA TA 1606 ********************* Assalamu alaikum, Malam barka da aiki ya hidima da mutane Allah ya saka muku da mafificin alkairi. ...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Rikicin Rarara da Naziru Sarkin Waka Ya Ƙare? Naziru Ya Taya Rarara Murn...
  • Kannywood Director Iliya Tantiri involve in a car Accident
    the accident happen on his way to Kaduna. the car was burnt but the Director was fine
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger