1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Islamic » Sallar Nafilar Karya

Sallar Nafilar Karya

By Abdul Mk
Add Comment
Thursday, 6 August 2015

Assalamu alaikum Malam ya aiyuka Allah ya saka muku da alkairi. Malam wani saqo naci karo dashi nake neman sanin ingancin sa kafin na aiwatar. Jazakallahu khairan.
"Tsarabar Watan Shawwal Nafilar Annabi Muhammadu S.A.W. A Wannan Watan Na Shawwal AkeyinTa
Annabi Muhammadu S.A.W. A Wannan Watan Na Shawwal Yakeyinta.
Nafila Ce, Ba Wata Wahala, Babu Kuma Jan Lokaci, Amma Sai Tarin Falala Da Ganima. Ga Yadda Akeyin Nafilar:-
Nafila Ce Raka'a 8 Sallama 4, Duk Raka'a 2 Za'ayi Sallama.
Annabi Muhammadu S.A.W. Yakeyi A Duk Wannan Wata Na Shawwal Na Kowacce Shekara.
Kowacce Raka'a FATIHA Kafa 1, QULHUWALLAHU Ko Wacce Da BASMALAH Kafa 25. Raka'a 2. Ayi Sallama A Sake Kawo Wasu Raka'a 2, Kowacce Raka'a Raka'a FATIHA 1. QULHUWALLAHU Ko Wacce Da BASMALAH Kafa 25 Haka Za'ayi Raka'a 8. Idan Da Rana Ne. Karatun A 6oye, Idan Kuma Da Dare Ne Karatun A Bayyane.
Amma Wannan Sallar/Nafilar Kunjita A Arha, Annabi Muhammadu S.A.W. Da Zai Yi Bayaninta Sai Da Ya Rantse Har Sau Uku, Rantsuwa Na Farko Da Annabi Muhammadu S.A.W. Yayi Ya Ce: "Na Rantse Da Ubangijin Da Ya Aiko Ni Da Addinin Gaskiya Da Littafin Gaskiya {ALQUR'ANI} Duk Wanda Yayi Wannan Sallar/Nafilar Raka'a 8 Ba Zai Dago Daga Sujadar Karshe Ba, Face Dukkan Zunuban Sa Allah Ya Gafarta Masa, Gaba Daya.
Kuma Idan Mutum Yayi Wannan Sallar/Nafilar Daga Wannan Ranar Har Shekara Ta Zagayo Dan Aljanne Yake Tafiya A Bayan Kasa. Indai Mutum Yayi Wannan Sallar To Dan Aljanna Ne Kawai Babu Wata Magana, Amma Ba Wai Nine Na Fada Ba, Inji Annabi Muhammadu S.A.W. Manzon Allah S.A.W. Ya Ce Ba Wani Magana Ya Ce: Daga Ranar Kawai Dan Aljanna Ne Yake Yawo A Bayan Kasa Kuma Annabi Muhammadu S.A.W. Bai Fada Ba Sai Da Ya Rantse Ya Ce: "Na Rantse Da Girman Ubangijin Da Ya Aiko Ni Da Gaskiya.
Bishara Ga Muminai Gargadi Ga Kafirai. Annabi S.A.W. Sai Da Ya Rantse Sannan Ya Fadi Wannan Maganar. Indai Mutum. Yayi Nafilar Kafin Ya Dago Da Kai A Raka'ar Karshe Duk Zunuban Mutum Anyi Masa Gafara, Kuma Daga Wannan Lokacin Har Mutum Ya Mutu Yana Matsayin {MAGAFURULLAKA} Ne. Shekara 1 Mutum Yana Matsayin {Notice} Ne Ba'a Rubuta Masa Zunubi Za'a Fada Ma Mala'iku. Ai Wannan Rahama Ne A Gare Mu {Mu Ummati Muhammadu Rasulillahi S.A.W.}"
Sannan Ya Sake Rantsuwa Na 2 Ya Ce: "Na Rantse Da Ubangijin Da Ya Aiko Ni Da Addinin Gaskiya Da Littafin Gaskiya Alqur'ani, Duk Wanda Yayi Wannan Sallar/Nafilar Idan Ana Binsa Bashi, Idan ya Roki Allah, Akan Allah Ya Bashi Abinda Zai Biya Bashin, To Allah Zai Buda Masa Ya Biya Bashin Da Ake Binsa Ba Zai Mutu Ana Binsa Bashin Ba. Annabi Muhammadu S.A.W. Ya Kara Da Cewa Wanda Kuma yayi Wannan Sallar/Nafilar Idan Matafiyi Ne To Allah Zai Kai Shi Lafiya Ya Samo Abin Da Yake So Kuma Ya Dawo Lafiya.
Annabi Muhammadu S.A.W. Ya Kara Da Cewa Idan Kuma Mutum Mabukaci Ne Yana So Ya Roki Allah Wata Bukane Tashi, Ko Ta Wanin Sa, Idan Yayi Wannan Sallar/Nafilar Na Rantse Da Girman Ubangiji Bukatar Sa Zata Biya.
Nafila Raka'a 8, FATIHA 1, QULHUWALLAHU Kafa 25 Kowacce Da BASMALAH, Duk Raka'a 2 Ayi Sallama. Idan Wata Bukata Ce Taka Ko Ta WaninKa Sai Mutum Yayi Nafilar Ta Musamman Idan Ya Roki Allah Bukatar Sa Zata Biya. Annabi Muhammadu S.A.W. Ya Ce: Na Rantse Da Girman Allah Bukatar Zata Biya. Annabi S.A.W. Ko Bai Rantse Ba, Idan Da Hankali Mutum Yasan {IJABA} Zata Samu. Amma Aji Tsoron Allah A Roki Alkhairi".
Annabi Muhammadu S.A.W. Ya Ce: "Na Rantse Da Girman Ubangijin Da Ya Aiko Ni Da Addinin Gaskiya Duk Wanda Yayi Wannan Sallar/Nafilar Allah Zai Halicci Mala'iku Adadin Harufan Da Mutum Ya Biya/Karanta FATIHA Da QULHUWALLAHI Da BASLAMAH Na Kowacce Raka'a Adadin Harafi, harafi Na Sallar, Za'a halicci Mala'ik Adadin Harafin Nafilar Da Mutum Yayi Zasu Dinga Dasa Ma Mutum Itatuwa Na Kayan marmari A Gidan Sa Na Aljanna Daga Wannan Ranar Har Zuwa Tashin Alkiyama. Kuma A Wannan Watan Na Shawwal Akeyinta Idan Watan Ya Fita Shikenan Kuma Sai Allah Ya Kaimu Shekara Mai Zuwa Ga Mai Tsawon Kwana, Idan Mutum Yayi Sau Daya Shikenan Ya Sauke Nauyi Ya Wadatar, Idan Kuma Mutum Ya Kara To Karin Darajar Sane A Wajen Allah. Amman Idan Ta Wuce Wannan Watan Kuma Sai Shekara Mai Zuwa Ga Mai Tsawon Rai.
Kamar Mutum Yayi Yau, Gobe Kuma Mutum Yayi Dan Wata Bukata Tasa Wannan Duk Ba Komai. Kamar Sallar Ce Idan Mutum Yayi Ta Farillah To Ya Sauke Nauyi, Idan Ma Yaso Yayi Ta Nafila.
Yana Da Kyau Idan Kaji Wani Abun alkhairi To Mutum Ya Sanar Da Dan Uwan Sa Mumini/Mumina. Domin Mumini baya Cika Mumini Sai Ya Soma Dan Uwansa Abinda Yake Soma Kansa.
Dan Girman Allah, Dan Soyayyar Kowa Ga Annabi Muhammadu S.A.W. Duk Wanda Zai Kwafa Karya Chanja Wani Abu Ya Barshi Kamar Yadda
AMSA
********
Wa alaikis salam wa rahmatullah wa barakatuh.
Wadanda suka yin rubutun Wannan nafilar Qarya ce suke yiwa Manzon Allah (saww). Domin babu wata ruwaya Sahihiya ko Dha'ifiya wacce tazo da bayanin irin wannan nafilar.
Muna kira ga mutanen da suke Qirkirar wadannan Qarairayin cewa SUJI TSORON ALLAH SU DENA YIWA ANNABINSA QARYA. Domin duk wanda yayi ma Annabi (saww) Qarya to sakamakonsa shine TSINUWAR ALLAH DA MANZONSA. Kuma JAHANNAMA ita ce makomarsa sai dai in ya tuba yayi nadama kafin mutuwarsa.
Allah yana cewa "HAKIKA WADANNAN DA SUKE CHUTAR DA ALLAH DA MANZONSA, ALLAH YA TSINE MUSU ADUNIYA DA LAHIRA. KUMA YA TANADAR MUSU DA WATA IRIN AZABA MAI WULAKANTARWA".
Wannan ya hada da masu Qirkiro masa Qarya ko zagi. Har da masu turowa a internet ko ta Whatsapp ko facebook, etc.
Allah shi kiyayemu. Aaameeen.
WALLAHU A'ALAM.

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 17:27
In Islamic
Title : Sallar Nafilar Karya
Description : Assalamu alaikum Malam ya aiyuka Allah ya saka muku da alkairi. Malam wani saqo naci karo dashi nake neman sanin ingancin sa kafin na aiwata...
Rating : 5
Related Posts: Islamic

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Sallar Nafilar Karya"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ▼  August (182)
      • [Music] Download Rashin Ganinki By Ibrahim Fasaha
      • [NISHADI] Banda Dariyar Mugunta Labarin Mati Mai G...
      • SHIN KUN SAN ABINDA YAKE YAWAN SHIGAR DA MUTANE WU...
      • Gwamnati Buhari zata yi iya kokarinta domin ceton ...
      • SSS ta dakile shirin Boko Haram na leken asiri
      • Amnesty ta yi Allawadai da hukuncin Chadi
      • Guguwa ta yi kisa a Dominika
      • Yan Boko Sun Fadi Da Niyar Ta Buga Filin Jirgin Sama
      • KARBAR KUDI DAGA WAJEN ALJANU
      • Lokutan Da Aljanu Suka Fi Shiga Jikin mutane
      • An Fara Binciken Faduwar Jirgin Saman Sojojin Naje...
      • Yadda na ji ranar da na fara tuka jirgin sama -Fat...
      • Mutane 7 ne suka rasu a Kaduna
      • SADUWA YAYIN AZUMIN RAMUKO
      • APC Ta Nada El Rufai Ya Jagoranci Zaben Kogi
      • Shuwagabannin APC Sun Zargi Buhari
      • MATSAYINMU AKAN MAHAIFAN MANZON ALLAH (SAWW)
      • Kungiyoyi 5 ne za su wakilci Spaniya a Champions L...
      • Yau Kwana 500 Da Sace 'Yan Matan Chibok
      • WURAREN DA ALJANU SUKE ZAMA
      • [Video] Download Highlight Club Brugge 0-4 Manches...
      • KU KIYAYI YIN QARAMAR SHIRKA !!
      • Mutane 3 sun hallaka a birnin Maiduguri
      • Yanda Zaka Sama GLO Unlimited GB, Mai Aiki a Kowac...
      • An zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane a Saudiyya
      • Kasar Ukraine Zata Taimaka Ma Najeriya
      • Yan Najeriya Sun Goyi Bayan Buhari
      • Buhari Ya Nuna Dagewa - Shehu Sani
      • Ban Ki-moon ya yi alkawalin taimakawa Najeriya
      • Majalisar dinkin duniya ta yiwa Sudan ta kudu garg...
      • Cuadrado ya koma Juventus da taka leda
      • Everton ta amince Stone ya bar kungiyar
      • DSS ta kai karar Sambo Dasuki a kotu
      • Wakar Sani Danja ta ja hankali a Twitter
      • Dan Ghana ya hade da kungiyar IS
      • Majalisar dattawa za ta binciki Lamorde
      • Rayuwar Bariki Part 12
      • Nasiha Zuwa Ga Yan'uwa Mata Part 2
      • [Photos] Gwamnonin Apc Tare Da Gen. Ban Ki-Moon
      • Rayuwar Bariki Part 11
      • [Video] Download Highlight Athletic Bilbao 0-1 Bar...
      • [Video] Download Highlight West Brom 2-3 Chelsea
      • Rayuwar Bariki Part 10
      • [Video] Download Highlight Everton 0-2 Man City
      • [Music] Download Makauniya Hanya By Nura M Inuwa
      • Nasiha Zuwa Ga Yan'uwa Mata Part 1
      • Wani matashi ya kai hari cikin jirgin kasa a Faransa
      • Ban Ki Moon a Najeriya
      • An yankewa Mohammed Badie daurin rai-da-rai
      • KUKAN KURCIYA JAWABI NE (1)
      • Rayuwar Bariki Part 8
      • Rayuwar Bariki Part 9
      • Rayuwar Bariki Part 7
      • Kоtu tа dаurе ‘yan Luwаdi a Senegal
      • Mutаnеn Bauchi ѕun koka kаn аmbаliуаr ruwa
      • Rayuwar Bariki Part 6
      • Jigawa Ta Mika Bilyan Guda Ga Hukumar Alhazai Ta Kasa
      • Ya Fi So Ya Yi Rayuwa Irin Ta Dabbobi
      • Buhari Ya Damu Kan Rikicin Mulkin Kasar Guinea Bissau
      • Karrama kwalliyarki da ‘ya’yan itace
      • Arsenal, Real Madrid Sun Dai Dai Ta Sayen Benzema
      • Rikici Tsakanin Hukumar Tace Fina-Finai Na Kano Ta...
      • Zan Dawo Kannywood- Abba El Mustapha
      • LABARIN WANI MATASHI MAI TSORON ALLAH
      • Rayuwar Bariki Part 5
      • YADDA AKE WANKAN JANABA, HAILA, BIKI DASAURANSU.
      • Maganin Kaikayin Gaba
      • Matsalar Rikicewar Kwakwalwa
      • Chelsea Ta Saya Pedro Daga Barcelona
      • Rayuwar Bariki Part 4
      • Zargin fyade a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
      • HANYOYI GUDA GOMA (10) NA SAMUN SHIGA ALJANNA
      • Manchester United ta taya Sadio Mane na Southampton
      • Enyimba ta samu nasara kan Kano Pillars
      • An Bincike Baiwa Dan IS Visa
      • Yan sintiri sun cafke 'yan Boko Haram a Maiduguri
      • Zа a dаuki ‘уаn sanda 10,000 aiki – Buhari
      • Nа Dаinа Kаunаr Rаhmа Sadau – Abba Gаdаz
      • HALACCIN YIN AZUMIN NAFILA GA WANDA AKE BINSA AZUMI.
      • Yakin Cacar Baki Tsakanin Gwamna da Sanata A kaduna
      • Sojoji Na Cigaba da Samun Galaba Kan Kugiyar Boko ...
      • HUKUNCIN SAKIN AUREN MAJINYACI
      • Sarkin Misau Na Jihar Bauchi Ya Rasu
      • Rundunar Sojojin Nijeriya Ta Mayarwa Shekau Martani
      • Rаmоѕ уа ѕаbuntа kwantiragi a Mаdrid
      • Kа Tura Bаrауin Gwamnati Zuwа Kurkuku, Sаkоn Sаrki...
      • Boko Haram ta kai hari a kusa da Damasak
      • [Nishadi] Yau Riba Gobe Faduwa
      • [Photos] Hotuna Daga Wajen Jana'izar Alhaji Zannah...
      • [DARIYA] Banda Dariya Labarin Dan Masanin Kano Wur...
      • [GARABASA] Yadda Zaku Samu N4800 Kyauta A Layin Mt...
      • Sarkin Hausawan Benin ya rasu
      • Mataimakin Gwamnan Borno ya rasu
      • Shugaba Buhari Ya Saukar Da Sanusi Ado Bayero Daga...
      • Saduwa Da na Mace Mai Juna Biyu
      • YIN AFUWA BISA WANDA YA ZALUNCEKA
      • Yar Atiku Abubakar Ta Samu Mukami
      • An yi jana'izar Oba Sijiwade a Ife
      • SHIN MUSULMAI ZASU SHIGA WUTA?
      • Bambaci Tsakanin Maniyyi Da Mazziyi Na Maza Da Mata
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger