1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Rayuwar Bariki Part 9

Rayuwar Bariki Part 9

By Abdul Mk
Add Comment
Saturday, 22 August 2015

Cigaba ko ci baya? kullum tambayar da nakewa kaina kenan domin a yanzu dai karuwanci yayi karfi mune maza mune mata dollars sun zauna mana motoci gidaje suturu ga ajiyayyu a account. Hakika in kanajin ana manyan yara to mune Big girls. To amma da de da dan kamfe wannan bamu isa mu saba sai da iznin Hajiya Hasina.
Da farko naso nayi mata taurin kai amma ko uffan bata cemin ba kawai sai ta tashi ta dauko kwalbar data ajiyemin kurwa ta jefata a gidan kankara ai take a nan na fadi ina karkarwa tamkar nice a gidan kankarar. Tun ina iya bata hakuri har na sume a wajen. tun daga ranar na shiga taitayina na zama yar sami'ina wa ada'ana.
Sau da dama nakan buya nasha kukana musamman in na tuna yanda na zama rakumi da akala sai yanda aka jani. Nakanji kaman na kashe kaina in na tuna yanda na rika wulakanta mijina akan kwanciyar aure Mu'azzam har kuka yasha yimin. Amma yau nice ko zan mutu in Hajiya Hasina taso sai na bada hadin kai. Sannan a sanda nake da 'yanci ba kowa nake hulda dashi ba amma yanzu kare da doki indai taso to dole na yarda. Babbar matsalar har luwadi sawa take ayi damu.
Ranar da bazan taba mantawa ba shine ranar da Haja Hasina tasa mukayi tsirara ta umarci wasu maza dasu kwanta damu kwanciya iri iri ana dauka a na'ura wai ashe siyarwa tayi ga masu cassette na blue film. WAYYO KAINA inji Halima a da Mamalina a bariki.
Shekararta uku cikin wannan ukuba a lokacin Samira Burger na tsaka da jinyar ciwon sanyi data kwaso a kasar thailand duk ta lalace ta rame. Watarana ta dawo saga asibiti ta biyo ta gidan Mamalina cike da murna tana mai yi mata albishir din samun wani gwarzon malami na addini a cikin garin zariya wadda taji ance yana da lakanin karya sihiri da tsafi a jikin dan'adam. Tace "kinga yanzu Hajiya Hasina tana spain mezai hana kanta dawo muje wajensa koma dace?." . Mamalina ta dago idonta da tayi jazur saboda kuka tace "Ni a yanzu mutuwata ta fiyemin rayuwa Samira domin hakika zuciyata bazata jure wannan jarabawar ba..". Samira ta gyara zama cikin mamaki tace "wani abun ne ya faru kuma?" Mamalina tace "zancena ne dai da Ahmad ko kinsan jiya dana kirashi cewa yayI wai ko da ya rasa mace a duniya bazai iya auren karuwa ba.... ta karashe maganar cikin shishshikar kuka.
Ahmad magidancine dan kimanin shekaru 33 Mutum ne mai natsuwa da son addini. Gashi da kyamar fajirci da fasikai. Haduwarsu da Mamalina ya samo asaline watarana da taje office din da yake aiki wajen ubangidansa kasancewar kowa a ofishin ya shaidi fajircin ubangidan nasa yasa ko tantama baiyi ba da kasancewarta karuwa koda batayi laananniyar shigar da tayi ba. Kallo daya yayi mata ya dauke kansa zuciyarsa cike da tsanarta. Amma cikin ikon Allah ji tayi kaman duk duniya bata taba ganin namiji mai haiba kamarsa ba. Cikin hikima da barikanci ta samu numbersa. wasa wasa ta tsinci kanta cikin wani yanayi da bata taba ko jin labarin irinsa ba. Wato so da kaunar Ahmad domin ji take kamar zata iya rasa rayuwarta in bashi. yayinda shi kuma yake jin daya aureta gara ya zauna gwauro to me ma zaiyi da ragowar bariki shi da ya aje mace kamar sadiya a gida. yarinya mai tarbiya da addini.
Cikin tausayawa kawarta Samira tace "mezai hana muje gurin malamin ko Allah yasa ya taimakamiki har akan wannan matsalar ma" Da wannan kalaman ta jawo hankalin Mamalina harta amince suka rankaya tare gidan sheikh Idris mai tafsiri.
Matar malam mai kirki ta taresu cikin karramawa gamida basu shimfida da ruwa suka zauna kafin malam ya gama bada karatu ya shigo. A cikin hirar tasu ne suka bata labarin abinda ke tafe dasu da abinda suke so ayi musu domin a yanzu basu da buri irin su nutsu su bar harkar nan su yi aure. Matar malam ta jinjina lamarin kana ta kara musu nasiha kan kiyaye rayuwar duniya. Suna cikin hirar ne suka ji gyaran muryar malam alamar zai shigo. Daga kan nan da Mamalina tayi idonta ya fada kan na mahaifinta wanda rayi tsammanin ya dade da rasuwa. Duk da girma da gogewa da 'yar tasa tayi baisa kamanninta ya bace masa ba....
Qra qra qaqa..
Angudu ba'atsiraba..!

Please like Us On   Facebook
Follow us on   Twitter
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 10:32
In Hausa Novels
Title : Rayuwar Bariki Part 9
Description : Cigaba ko ci baya? kullum tambayar da nakewa kaina kenan domin a yanzu dai karuwanci yayi karfi mune maza mune mata dollars sun zauna mana m...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Rayuwar Bariki Part 9"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ▼  August (182)
      • [Music] Download Rashin Ganinki By Ibrahim Fasaha
      • [NISHADI] Banda Dariyar Mugunta Labarin Mati Mai G...
      • SHIN KUN SAN ABINDA YAKE YAWAN SHIGAR DA MUTANE WU...
      • Gwamnati Buhari zata yi iya kokarinta domin ceton ...
      • SSS ta dakile shirin Boko Haram na leken asiri
      • Amnesty ta yi Allawadai da hukuncin Chadi
      • Guguwa ta yi kisa a Dominika
      • Yan Boko Sun Fadi Da Niyar Ta Buga Filin Jirgin Sama
      • KARBAR KUDI DAGA WAJEN ALJANU
      • Lokutan Da Aljanu Suka Fi Shiga Jikin mutane
      • An Fara Binciken Faduwar Jirgin Saman Sojojin Naje...
      • Yadda na ji ranar da na fara tuka jirgin sama -Fat...
      • Mutane 7 ne suka rasu a Kaduna
      • SADUWA YAYIN AZUMIN RAMUKO
      • APC Ta Nada El Rufai Ya Jagoranci Zaben Kogi
      • Shuwagabannin APC Sun Zargi Buhari
      • MATSAYINMU AKAN MAHAIFAN MANZON ALLAH (SAWW)
      • Kungiyoyi 5 ne za su wakilci Spaniya a Champions L...
      • Yau Kwana 500 Da Sace 'Yan Matan Chibok
      • WURAREN DA ALJANU SUKE ZAMA
      • [Video] Download Highlight Club Brugge 0-4 Manches...
      • KU KIYAYI YIN QARAMAR SHIRKA !!
      • Mutane 3 sun hallaka a birnin Maiduguri
      • Yanda Zaka Sama GLO Unlimited GB, Mai Aiki a Kowac...
      • An zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane a Saudiyya
      • Kasar Ukraine Zata Taimaka Ma Najeriya
      • Yan Najeriya Sun Goyi Bayan Buhari
      • Buhari Ya Nuna Dagewa - Shehu Sani
      • Ban Ki-moon ya yi alkawalin taimakawa Najeriya
      • Majalisar dinkin duniya ta yiwa Sudan ta kudu garg...
      • Cuadrado ya koma Juventus da taka leda
      • Everton ta amince Stone ya bar kungiyar
      • DSS ta kai karar Sambo Dasuki a kotu
      • Wakar Sani Danja ta ja hankali a Twitter
      • Dan Ghana ya hade da kungiyar IS
      • Majalisar dattawa za ta binciki Lamorde
      • Rayuwar Bariki Part 12
      • Nasiha Zuwa Ga Yan'uwa Mata Part 2
      • [Photos] Gwamnonin Apc Tare Da Gen. Ban Ki-Moon
      • Rayuwar Bariki Part 11
      • [Video] Download Highlight Athletic Bilbao 0-1 Bar...
      • [Video] Download Highlight West Brom 2-3 Chelsea
      • Rayuwar Bariki Part 10
      • [Video] Download Highlight Everton 0-2 Man City
      • [Music] Download Makauniya Hanya By Nura M Inuwa
      • Nasiha Zuwa Ga Yan'uwa Mata Part 1
      • Wani matashi ya kai hari cikin jirgin kasa a Faransa
      • Ban Ki Moon a Najeriya
      • An yankewa Mohammed Badie daurin rai-da-rai
      • KUKAN KURCIYA JAWABI NE (1)
      • Rayuwar Bariki Part 8
      • Rayuwar Bariki Part 9
      • Rayuwar Bariki Part 7
      • Kоtu tа dаurе ‘yan Luwаdi a Senegal
      • Mutаnеn Bauchi ѕun koka kаn аmbаliуаr ruwa
      • Rayuwar Bariki Part 6
      • Jigawa Ta Mika Bilyan Guda Ga Hukumar Alhazai Ta Kasa
      • Ya Fi So Ya Yi Rayuwa Irin Ta Dabbobi
      • Buhari Ya Damu Kan Rikicin Mulkin Kasar Guinea Bissau
      • Karrama kwalliyarki da ‘ya’yan itace
      • Arsenal, Real Madrid Sun Dai Dai Ta Sayen Benzema
      • Rikici Tsakanin Hukumar Tace Fina-Finai Na Kano Ta...
      • Zan Dawo Kannywood- Abba El Mustapha
      • LABARIN WANI MATASHI MAI TSORON ALLAH
      • Rayuwar Bariki Part 5
      • YADDA AKE WANKAN JANABA, HAILA, BIKI DASAURANSU.
      • Maganin Kaikayin Gaba
      • Matsalar Rikicewar Kwakwalwa
      • Chelsea Ta Saya Pedro Daga Barcelona
      • Rayuwar Bariki Part 4
      • Zargin fyade a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
      • HANYOYI GUDA GOMA (10) NA SAMUN SHIGA ALJANNA
      • Manchester United ta taya Sadio Mane na Southampton
      • Enyimba ta samu nasara kan Kano Pillars
      • An Bincike Baiwa Dan IS Visa
      • Yan sintiri sun cafke 'yan Boko Haram a Maiduguri
      • Zа a dаuki ‘уаn sanda 10,000 aiki – Buhari
      • Nа Dаinа Kаunаr Rаhmа Sadau – Abba Gаdаz
      • HALACCIN YIN AZUMIN NAFILA GA WANDA AKE BINSA AZUMI.
      • Yakin Cacar Baki Tsakanin Gwamna da Sanata A kaduna
      • Sojoji Na Cigaba da Samun Galaba Kan Kugiyar Boko ...
      • HUKUNCIN SAKIN AUREN MAJINYACI
      • Sarkin Misau Na Jihar Bauchi Ya Rasu
      • Rundunar Sojojin Nijeriya Ta Mayarwa Shekau Martani
      • Rаmоѕ уа ѕаbuntа kwantiragi a Mаdrid
      • Kа Tura Bаrауin Gwamnati Zuwа Kurkuku, Sаkоn Sаrki...
      • Boko Haram ta kai hari a kusa da Damasak
      • [Nishadi] Yau Riba Gobe Faduwa
      • [Photos] Hotuna Daga Wajen Jana'izar Alhaji Zannah...
      • [DARIYA] Banda Dariya Labarin Dan Masanin Kano Wur...
      • [GARABASA] Yadda Zaku Samu N4800 Kyauta A Layin Mt...
      • Sarkin Hausawan Benin ya rasu
      • Mataimakin Gwamnan Borno ya rasu
      • Shugaba Buhari Ya Saukar Da Sanusi Ado Bayero Daga...
      • Saduwa Da na Mace Mai Juna Biyu
      • YIN AFUWA BISA WANDA YA ZALUNCEKA
      • Yar Atiku Abubakar Ta Samu Mukami
      • An yi jana'izar Oba Sijiwade a Ife
      • SHIN MUSULMAI ZASU SHIGA WUTA?
      • Bambaci Tsakanin Maniyyi Da Mazziyi Na Maza Da Mata
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Zuwa Da Budurwa Yawon Duniya ( Kalli Kaci Dariya)
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Sadiya Gombe Ft Al'ameen Bauchi (Ra'ayin Ki Ne Nawa) Sabuwar Waka
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger