1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Fadakarwa » Karatun Kitabul Kaba'ir

Karatun Kitabul Kaba'ir

By Abdul Mk
Add Comment
Thursday, 9 April 2015

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM

Salatin Allah da amincinsa su tabbata bisa Shugaban dukkan Annabawa da Manzanni, Annabi Muhammadu tare da dukkan iyalan gidansa masu albarka, da Sahabbansa yardaddu.

Wannan shine darasi na bakwai acikin karatunmu na Kitabul Kaba'ir. wanda muke gabatarwa a Zaurukanmu na Whatsapp

Kamar yadda aka sani, har yanzu muna magana ne akan laifin mutanen da suke tozartar da sallah.

Wadanda basu yinta akan lokaci, ko kuma suna jinkirta yinta har lokacinta ya Qure, ko kuma irin mutanen nan wadanda suna yin sallah amma hankalinsu baya cikin sallar.. Ko kuma mutanen da suke yinta cikin jahilci.. Basu san abinda yake gyarata ba, ballantana wanda yake 'bata ta. Kuma girman kai ya hanasu suje wajen Malaman Zaure masu karantar da litattafan ilimi su koyi yadda zasuyi ibadah.

Akwai wani hadisi da aka ruwaito cewa Manzon Allah (saww) watarana yace ma Sahabbansa (Allah shi yarda dasu) "YA ALLAH KAR KA BAR SHAQIYYI ACIKINMU KO KUMA MAHRUMI (WANDA AKA HATAMTAWA SHIGA ALJANNAH).

Sannan sai ya tambayesu "SHIN KO KUN SAN WANENE SHAKIYYI, (WANDA YA TA'BE) KUMA MAHRUMI (WANDA AKA HARAMTA MASA SAMUN RAHAMA)?"

Sai suka ce "Wanene wannan Ya Rasulallahi? ". Sai yace "WANDA YAKE BARIN SALLAH".

Kuma an ruwaito cewa farkon wadanda za'a BAQANTA fuskokinsu aranar ALKIYAMA, sune masu barin sallah. Kuma cewa acikin Jahannama akwai wani Wagegen rami wanda ake kiransa da suna "MULAHHAM".

Acikinsa akwai zabga-zabgan Macizai. Kowacce Macijiya kaurinta ya kai kamar kaurin Wuyan babban Rakumi. Kuma tsawonta ya kai kamar tsawon tafiyar wata guda.

Wadannan Macizan zasu rika Cizo da saran masu laifin wasa da sallah.. Har sai guba da dafin cizon Macijiyar ya game jikinsu tsawon shekaru saba'in, sannan naman Jikinsu ya rube, ya zube (Ya Allah ka tsaremu don alfarmar Ma'aiki saww)

* GA WATA HIKAYA (LABARI) MAI BAN-TSORO!! :

"Wata mata daga cikin Banu Isra'eela tazo wajen Annabi Musa (as) tace masa: "Ya Ma'aikin Allah, ni na aikata wani Zunubi mai girma. Amma na tuba zuwa ga Allah. Shine nazo gareka don ka roka min Allah ya gafarta min zunubaina, kuma ya karbi tubana.

Sai Annabi Musa (as) ya tambayeta "SHIN MENENE ZUNUBIN NAKI?".

Sai tace "Ni nayi Zina ne, har na haifi yaro da wannan zinar, sannan na kashe yaron!!".

Daga jin haka sai Annabi Musa (as) yace mata "FITA DAGA NAN YA KE FAJIRA! KADA SHU'UMANCINKI YASA WUTA TA SAUKO DAGA SAMA TA QONEMU GABA DAYANMU!".

Sai ta fita daga gareshi zuciyarta ta karaya.

Sai ga Mala'ika Jibreelu (as) ya sauko da wahayi zuwa ga Annabi Musa (as) yace masa

"Ya kai Musa! Ubangiji (SWT) yace maka "YA KAI MUSA, MAI YASA KA KORI WANNAN BAIWAR ALLAH WACCE TA RIGA TA TUBA?

SHIN BAKA SAMU WANDA YAFI SHARRI FIYE DA ITA BANE?"

Sai Annabi Musa yace "Ya Jibreelu wanene yafi ta sharri?"

Sai yace "MASU BARIN SALLAH DA GANGAN DON GANGANCI".

* Ga wata Hikayar itama mai BAN-TSORO!!

Wani daga cikin Magabata na kwarai, yana da wata 'yar uwa wacce ta rasu. Yayin da aka je za'a binneta, sai jakar kudinsa ta fada cikin ramin Qabarin. Amma babu wanda ya gani (sai shi kadai).

Har sai da ya dawo daga wajen Qabarin nata sannan ya tuna. Don haka ya koma ya bude Qabarin (domin ya dauki kudinsa).

Kawai sai ya tarar Qabarin yana balbala mata WUTA!!..

Don haka sai ya mayar mata da Qasar akanta sannan ya dawo wajen mahaifiyarsu cikin bakin ciki, yana kuka.. Yace mata "Ya ke mahaifiyata, ina so ki ban labari akan 'yar uwan nan tawa, shin menene ya kasance tana aikatawa?"

Sai tace "Mai yasa kake tambaya akanta?"

Sai yace "Ya Uwata! naga Qabarinta ne yana balbala mata Wuta".

Sai mahaifiyar tasu ta fashe da kuka sannan tace masa "'Yar uwarka ta kasance tana Wulakanta sallah, tana jinkirtar da ita bisa lokacinta".

Indai wannan shine yanayin mai jinkirta sallah, to yaya kuma wadanda basu yinta da gangan!!

Ya Allah ka taimakemu kasa mu kiyayeta mu rika yinta tun a farkon lokacinta. Kai ne mai kyauta, mai baiwa, mai karamci.

YANZU KUMA ZAMUYI MAGANA AKAN UKUBAR DA ZA'AYI MA MUTANEN DA SUKE TAUYE SALLAH, BASU CIKA RUKU'IN DA SUJUDARTA.

Acikin tafseerin ayar nan ta cikin Suratul Ma'un in da Allah yake cewa "RAMIN AZABA YA TABBATA GA MASU SALLAH. WADANDA SUKE RAFKANUWA DAGA BARIN SALLARSU".

Wadansu Malaman sun ce ana nufin mutumin da yake guggufiya a sallarsa, ba ya cika ruku'inta da sujjadarta.

Anan zamu tsaya insha Allahu sai a karatu na gaba zamu dora daga kan inda muka tsaya.

Da fatan Allah ya taimakemu akan shaitan da kuma zuciyoyinmu, ya bamu nasarar zama cikin bayinsa nagartattu don falalarsa da rahamarsa.

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 23:00
In Fadakarwa
Title : Karatun Kitabul Kaba'ir
Description : BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM Salatin Allah da amincinsa su tabbata bisa Shugaban dukkan Annabawa da Manzanni, Annabi Muhammadu tare da dukka...
Rating : 5
Related Posts: Fadakarwa

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Karatun Kitabul Kaba'ir"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2026 (1)
    • ►  January (1)
  • ►  2025 (5)
    • ►  December (5)
  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ▼  April (187)
      • AWOYIN DA YAKAMATA ANA SAMU NAYIN BACCI
      • **Tunatarwa Guda 5 Ga Musulmi* *
      • Remain In PDP, We Don’t Need You-APC to WIKE
      • 64 Senators Endorse Bukola Saraki For Senate Presi...
      • Change Buhari promised will not happen overnight –...
      • MAI KIWON SHANU DA KARENSA
      • ME ZA'AYI YAU MAI GIDA? ''YACE KUNU''
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 6
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 5
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 4
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 3
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 2
      • DOMIN KEDA MIJINKI Part 1
      • KO KASAN KAKAN MUTU A RANA SAU (5) WANI LOKACIN?
      • INA MASU SAURIN KAWOWA A LOKACIN JIMA'I ???
      • Why Our Prayers Are Not Accepted
      • *** WAYYO NI NURUL AYN 003 ***
      • *** WAYYO NI NURUL AYN 002***
      • *** WAYYO NI NURUL AYN 001 ***
      • Fitsaranci Alokacin Bikin Aure
      • Jinnul Ashiq - Aljanin Soyayya
      • Daga Cikin Abubuwan Mamaki Wadanda Na Gani Akan Sh...
      • Mafi Qazantar Sihiri
      • I’m ready for probe, says FCT minister
      • I did not ask anyone to bar AIT from covering my a...
      • Chibok girls found? Nigerian troops find 200 girls...
      • DAUKEWAR RUWAN NONO
      • HANYOYIN RABUWA DA MASTURBATION
      • MATSALAR DA YA SHIGA SAKAMAKON SA'BA MA ALLAH TA H...
      • MAGANIN SHAFAR ALJANU DAGA ZAUREN FIQHU
      • GA WANI ALBISHIR
      • WANI LABARI MAI GIRGIZA ZUCIYA!
      • HALACCIN ZIYARTAR QABARI
      • MAGANIN QARIN KUZARIN NAMIJI.
      • MATSALAR KANKANCEWAR ALKALAMI
      • ABINCIN ZUCIYA
      • MATSALAR KANKANCEWAR ALKALAMI
      • QARIN BAYANI AKAN ALJANUN GADO
      • GORON JUMA'AH
      • FALALAR ALQUR'ANI
      • KU SAURARA KUJI
      • HUKUNCIN ALWALAR WANDA YA KALLI TSARAICI
      • YANA CIKIN BABBAR MATSALA
      • BA WAI MUTUWA CE ABIN TSORO BA.
      • YAWUN BAKIN MA'AIKINA (SAWW)
      • ALAMOMIN MASU TSORON ALLAH
      • HAMZA THE LION OF ALLAH
      • HALIMATUS SA'ADIYYAH (RA)
      • ALIYYU BN ABI TALIB (RTA)
      • Buhari bars AIT from covering his activities
      • 21 killed by Boko Haram in Yobe today
      • 21 killed by Boko Haram in Yobe today
      • FIQHU ASAUKAKE - DAGA ZAUREN FIQHU (DARASI NA 9).
      • This is daylight robbery.. Aisha Alhassan
      • Gen Buhari signifies interest to probe alleged mis...
      • Fulani Gunmen Kill 30 In Benue, Nasarawa
      • Okorocha, Ikpeazu win •PDP leads in Taraba
      • Bomb blast reported in Plateau
      • Marte Town Capture by 2000 Boko Haram Members
      • Boko Haram chase Nigerian troops from Sambisa
      • EFCC set to declare Ali Modu Sherrif a Wanted Man
      • GMB and GEJ Meet in Abuja today
      • GORON JUMA'AH
      • FALALAR ALQUR'ANI
      • Jonathan orders removal of campaign posters nation...
      • HUKUNCIN ALWALAR WANDA YA KALLI TSARAICI
      • WACECE MACE TAGARI? WAYE MIJI NAGARI?
      • Dalilin Da Yasa Matasa Suke Aure Yanzu
      • MATANSA SUN GALLABESHI
      • YADDA AKE TUBA DAGA LAIFIN ZUWA WAJEN BOKA
      • Rahma Sadau and Friend released new Pictures
      • Photos: Emir of Kano pays Gen. Buhari congratulato...
      • Gunmen kill El-Rufai’s campaign coordinator
      • Fire guts popular ​Kano shop
      • HUKUNCIN WANDA YA FIDDA MANIYYI DA AZUMI
      • MAGANIN SANYI NA YARA
      • DUNIYA TA RIGA TA AUREKA :
      • DAGA CIKIN ILLOLIN ZINA
      • IDAN AJALIN MUMINI YAYI
      • LABARIN ANNABI ISA (AS) DA WANI MUTUM MAI KWADAYIN...
      • KU DUBA WANNAN GIRMA
      • ALIYYU BN ABI TALIB (RTA)
      • Eight injured in failed suicide bomb attack in Pot...
      • LUQMAN AL-HAKEEM
      • LABARIN ANNABI ISA (AS) DA WANI MUTUM MAI KWADAYIN...
      • PDP’s sins will soon start coming out,’ President-...
      • Soldier, lawyer die in Bauchi roach crash
      • Jonathan demands N2tn Election funds return
      • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
      • MAZINACIYA MAI MUMMUNAN TARIHI
      • Boko Haram Slits The Throats Of 12 People In Gwoza...
      • SOYAYYA TA SANYATA SAUYA ADDINI Part 2
      • MATA 10 WAINDA ALLAH YATSINE MUSU
      • Kuskure Guda 50 Alokacin Bawa Yaro Tarbiyya
      • Makircin Iblees
      • APC rejects May 28 handover date
      • DUTSE YA SACE KAYAN ANNABI MUSA
      • YANA TAMBAYA AKAN ZAITUL LAWZ
      • MAI TSARKIN ASALI (SAWW).
      • Rahma Sadau released hot new Pictures
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • MAGANIN KARYA SIHIRI DA IZININ ALLAH
    TAMBAYA TA 1606 ********************* Assalamu alaikum, Malam barka da aiki ya hidima da mutane Allah ya saka muku da mafificin alkairi. ...
  • Kannywood Director Iliya Tantiri involve in a car Accident
    the accident happen on his way to Kaduna. the car was burnt but the Director was fine
  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...
  • Yayin Da Ake Zanga-zanga Rundunar Ƴan Sanda Jihar Sunyi Nasara Cafke Sha...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger