1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Fadakarwa » LABARIN ANNABI ISA (AS) DA WANI MUTUM MAI KWADAYIN DUNIYA.

LABARIN ANNABI ISA (AS) DA WANI MUTUM MAI KWADAYIN DUNIYA.

By Abdul Mk
Add Comment
Monday, 20 April 2015

Watarana Annabi Eisa (as) yayi niyyar tafiya wani gari Mai nisa domin yin Wa'azi sai wani mutum daga cikin mutanensa yace zai bi shi.

Annabi Eisa (as) ya taho musu da guzurin wata Gurasa kwaya biyar. Sai ya mika ma wannan mutumin domin ya ajiye musu.

Suna cikin tafiya sai suka tsaya suka ci guda daya-daya. (saura uku kenan suka rage) Don haka sai wannan Mutumin yaci gaba da ajiyewa.

Da suka Qara yin gaba sai Annabi Eisa (as) yace masa "Fito mana da Gurasar nan guda uku muci".

Sai yace "A'a Ya Ruhallahi, guda biyu dai ko?".

Wato ashe ya boye ya cinye guda daya aciki. shi yasa yace sauran kwaya 2.

Kun san dabi'ar Dan Adam, kullum yafi so ya samu abu fiye da sauran mutane.

Da Annabi Eisa (as) ya tambayeshi to ka swn dai guda uku ne suka rage. Shin ina sauran gudar? Sai yace A'a shi fa SAM!! guda biyu aka bashi ajiya!!!.

Shi kenan suka ci gaba da tafiya har suka je tsakiyar wani Daji. anan suka ga wata barewa tare da 'Ya'yanta guda biyu.

Sai Annabi Eisa (as) ya kira daya daga cikin 'ya'yan barewar nan. Yazo suka kwantar dashi suka yanka, suka fede, suka gasa suka ci.

Bayan sunci sai Annabi Eisa (as) ya ta'ba jikin barewar, yace mata "TASHI DA IZININ ALLAH".

Nan take sai ta mike taci gaba da rayuwarta.

Sai Annabi Eisa (as) ya dubi abokin tafiyar tasa yace masa "INA ROKONKA DON GIRMAN UBANGIJIN DA YA NUNA MAKA WANNAN AYAR (YA RAYA WANNAN BAREWAR BAYAN MUTUWARTA) INA SO KA GAYA MIN GASKIYA.

SHIN WAYE YA CINYE GURASAR NAN GUDA 'DAYA?"

Sai yace "A'a ni bani bane. Kuma ban san wanda yaci ba".

Shikenan sai suka ci gaba da tafiya har suka je bakin wani Qaton kogi. Da suka zo sai Annabi Eisa (as) yayi addu'a nan take suka har kan ruwan kogin suna tafiya da izinin Allah ba tare da sun nutse ba.

Bayan sun tsallake, sai Annabi Eisa (as) yace ma abokin tafiyar tasa :

"KA DUBI GIRMAN UBANGIJIN NAN WANDA YA NUNA MAKA WANNAN AYAR (DA IKONSA NE MUKAYI TAFIYA AKAN RUWA BA TARE DA MUN HAU KOMAI BA, KUMA BAMU NITSE BA) KA GAYA MUN GASKIYA. SHIN WANENE YA CINYE GURASAR NAN GUDA DAYA? "

Sai mutumin nan ya sake rantsewa cewa Shi fa WALLAHI ba shine yaci ba, kuma bai san ko waye yaci ba.

Sai Annabi Eisa (as) yayi shuru ya kyaleshi suka ci gaba da tafiya. Sunzo cikin tsakiyar daji sai suka zo wani waje. Sai Annabi Eisa (as) ya debi Qasa ya tara, sannan yace "KI ZAMA ZINARE (GOLD) DA IZININ ALLAH". Nan take sai wannan Qasar ta zama wani Qaton dunkulen Zinare.

Sai Annabi Eisa (as) ya raba Zinaren kashi uku. Sannan yace ma Mutumin: "Kashi 'daya nawa, kashi daya naka, kashi 'daya kuma na Mutumin da ya cinye gurasar nan! "Sai mutumin nan ya kada baki yace "YA ANNABIN ALLAH, AI NINE DAMA NA CINYE GURASAR NAN".

Kunji fa Mutumin duniya. An nuna masa Mu'ujizozi har guda biyu, kuma na rokeshi don girman UBANGIJIN da ya nuna masa wadannan Mu'ujizozin, amma duk da haka yaqi ya fadi gaskiya. Sai yanzu da yaga abin duniya.

To shikenan sai Annabi Eisa (as) yace masa "To na bar maka duk Zinaren nan ka rike ya zama naka".

Shikenan wannan mutum yana zaune tare da zinarensa yana tunanin yadda zai yi dashi sai ga wasu Mutane su biyu sunzo wucewa. Da suka hangeshi tare da wannan dukiya mai yawa, sai sukayi niyyar su kasheshi su kwashe dukiyar. Don haka sai yace musu "A'a kar ku kasheni. Gara mu raba dukiyar nan gida uku. Kowannenmu ya dauki kaso guda.

Sun yarda sun amince, sun zauna suna hira tare dashi sai suka ji yunwa ta sawo su gaba..

Don haka suka yanke shawarar cewa zasu aika 'dayan cikinsu yaje cikin gari ya sayo musu abinci suci.

Bayan ya tafi cikin gari, ya sayi abinci yaci ya koshi sannan sai Shaitan ya riya masa azuciyarsa "Don me zan raba dukiyar nan tare da Mutanen nan, Mai zai hana in zuba musu Guba (Sammu) acikin abincin nan, idan sunci sun mutu sai in rike dukiyar nan gaba dayanta!! "

Su kuma bayan ya tafi sai sukayi shawarar mai zai hana idan ya dawo su afka masa da su bubbugeshi, su kasheshi su rike dukiyar atsakaninsu!!" Don haka yana dawowa sai suka hau Jibgarsa, basu dena ba har sai da suka ga ya dena numfashi..

Bayan ya mutu sai suka ce bari suci abincin nan su koshi.. Domin suji dadin raba dukiyar nan.
Bayan suci sun koshi, nan take sai suka kama shure shure. Nan suka suka mutu agefen wannan tarin Zinaren.

Rannan Annabi Eisa (as) ya dawo zai wuce ta kusa da wajen sai ya iske Gawarwakinsu ayashe agefen dukiyar.
Sai yace ma almajiransa (wadanda suka dawo tare dashi) :

"KUNGA FA, WANNAN ITA CE DUNIYA!! KUYI KAFFA-KAFFA DA ITA!!".

Aduba cikin KITABUZ ZUHDI na Imam Ibnu Abid-Dunya, shafi na 175 za'a ga wannan labarin.

Duniya kenan budurwar wawa, Kin gama da Uban mutum kinga bayan kakansa da kakan-kakansa ma balle shi.

Lallai muji Tsoron Allah, mu kiyayi handama da babakere..

Mu tsaya akan halal dinmu..

Kuma mu rika fadin gaskiya komai rintsi!!

Daga ZAUREN FIQHU :

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 22:23
In Fadakarwa
Title : LABARIN ANNABI ISA (AS) DA WANI MUTUM MAI KWADAYIN DUNIYA.
Description : Watarana Annabi Eisa (as) yayi niyyar tafiya wani gari Mai nisa domin yin Wa'azi sai wani mutum daga cikin mutanensa yace zai bi shi. A...
Rating : 5
Related Posts: Fadakarwa

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "LABARIN ANNABI ISA (AS) DA WANI MUTUM MAI KWADAYIN DUNIYA."

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ▼  April (187)
      • AWOYIN DA YAKAMATA ANA SAMU NAYIN BACCI
      • **Tunatarwa Guda 5 Ga Musulmi* *
      • Remain In PDP, We Don’t Need You-APC to WIKE
      • 64 Senators Endorse Bukola Saraki For Senate Presi...
      • Change Buhari promised will not happen overnight –...
      • MAI KIWON SHANU DA KARENSA
      • ME ZA'AYI YAU MAI GIDA? ''YACE KUNU''
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 6
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 5
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 4
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 3
      • DOMIN KE DA MIJINKI Part 2
      • DOMIN KEDA MIJINKI Part 1
      • KO KASAN KAKAN MUTU A RANA SAU (5) WANI LOKACIN?
      • INA MASU SAURIN KAWOWA A LOKACIN JIMA'I ???
      • Why Our Prayers Are Not Accepted
      • *** WAYYO NI NURUL AYN 003 ***
      • *** WAYYO NI NURUL AYN 002***
      • *** WAYYO NI NURUL AYN 001 ***
      • Fitsaranci Alokacin Bikin Aure
      • Jinnul Ashiq - Aljanin Soyayya
      • Daga Cikin Abubuwan Mamaki Wadanda Na Gani Akan Sh...
      • Mafi Qazantar Sihiri
      • I’m ready for probe, says FCT minister
      • I did not ask anyone to bar AIT from covering my a...
      • Chibok girls found? Nigerian troops find 200 girls...
      • DAUKEWAR RUWAN NONO
      • HANYOYIN RABUWA DA MASTURBATION
      • MATSALAR DA YA SHIGA SAKAMAKON SA'BA MA ALLAH TA H...
      • MAGANIN SHAFAR ALJANU DAGA ZAUREN FIQHU
      • GA WANI ALBISHIR
      • WANI LABARI MAI GIRGIZA ZUCIYA!
      • HALACCIN ZIYARTAR QABARI
      • MAGANIN QARIN KUZARIN NAMIJI.
      • MATSALAR KANKANCEWAR ALKALAMI
      • ABINCIN ZUCIYA
      • MATSALAR KANKANCEWAR ALKALAMI
      • QARIN BAYANI AKAN ALJANUN GADO
      • GORON JUMA'AH
      • FALALAR ALQUR'ANI
      • KU SAURARA KUJI
      • HUKUNCIN ALWALAR WANDA YA KALLI TSARAICI
      • YANA CIKIN BABBAR MATSALA
      • BA WAI MUTUWA CE ABIN TSORO BA.
      • YAWUN BAKIN MA'AIKINA (SAWW)
      • ALAMOMIN MASU TSORON ALLAH
      • HAMZA THE LION OF ALLAH
      • HALIMATUS SA'ADIYYAH (RA)
      • ALIYYU BN ABI TALIB (RTA)
      • Buhari bars AIT from covering his activities
      • 21 killed by Boko Haram in Yobe today
      • 21 killed by Boko Haram in Yobe today
      • FIQHU ASAUKAKE - DAGA ZAUREN FIQHU (DARASI NA 9).
      • This is daylight robbery.. Aisha Alhassan
      • Gen Buhari signifies interest to probe alleged mis...
      • Fulani Gunmen Kill 30 In Benue, Nasarawa
      • Okorocha, Ikpeazu win •PDP leads in Taraba
      • Bomb blast reported in Plateau
      • Marte Town Capture by 2000 Boko Haram Members
      • Boko Haram chase Nigerian troops from Sambisa
      • EFCC set to declare Ali Modu Sherrif a Wanted Man
      • GMB and GEJ Meet in Abuja today
      • GORON JUMA'AH
      • FALALAR ALQUR'ANI
      • Jonathan orders removal of campaign posters nation...
      • HUKUNCIN ALWALAR WANDA YA KALLI TSARAICI
      • WACECE MACE TAGARI? WAYE MIJI NAGARI?
      • Dalilin Da Yasa Matasa Suke Aure Yanzu
      • MATANSA SUN GALLABESHI
      • YADDA AKE TUBA DAGA LAIFIN ZUWA WAJEN BOKA
      • Rahma Sadau and Friend released new Pictures
      • Photos: Emir of Kano pays Gen. Buhari congratulato...
      • Gunmen kill El-Rufai’s campaign coordinator
      • Fire guts popular ​Kano shop
      • HUKUNCIN WANDA YA FIDDA MANIYYI DA AZUMI
      • MAGANIN SANYI NA YARA
      • DUNIYA TA RIGA TA AUREKA :
      • DAGA CIKIN ILLOLIN ZINA
      • IDAN AJALIN MUMINI YAYI
      • LABARIN ANNABI ISA (AS) DA WANI MUTUM MAI KWADAYIN...
      • KU DUBA WANNAN GIRMA
      • ALIYYU BN ABI TALIB (RTA)
      • Eight injured in failed suicide bomb attack in Pot...
      • LUQMAN AL-HAKEEM
      • LABARIN ANNABI ISA (AS) DA WANI MUTUM MAI KWADAYIN...
      • PDP’s sins will soon start coming out,’ President-...
      • Soldier, lawyer die in Bauchi roach crash
      • Jonathan demands N2tn Election funds return
      • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
      • MAZINACIYA MAI MUMMUNAN TARIHI
      • Boko Haram Slits The Throats Of 12 People In Gwoza...
      • SOYAYYA TA SANYATA SAUYA ADDINI Part 2
      • MATA 10 WAINDA ALLAH YATSINE MUSU
      • Kuskure Guda 50 Alokacin Bawa Yaro Tarbiyya
      • Makircin Iblees
      • APC rejects May 28 handover date
      • DUTSE YA SACE KAYAN ANNABI MUSA
      • YANA TAMBAYA AKAN ZAITUL LAWZ
      • MAI TSARKIN ASALI (SAWW).
      • Rahma Sadau released hot new Pictures
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger