1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Labari. Gida Nijeriya » Buhari Ya Yaba Wa 'Yan Majalisa

Buhari Ya Yaba Wa 'Yan Majalisa

By Unknown
Add Comment
Monday, 2 October 2017

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yaba wa majalisar dokokin kasar game da ayyukan kwamitocinta wadanda suke sanya ido kan yadda ake tafiyar da ayyukan gwamnati.

Shugaban ya bayyana hakan ne ranar Lahadi a jawabinsa na ranar bikin cika shekara 57 da samun 'yancin kasar.

Najeriya ta samu 'yancin kai ne daga hannun Turawan Birtaniya a shekarar 1960.

Shugaban ya ce zai samar da ayyukan yi ga matasa marasa aiki kimanin 10,000 a kowace jiha da ke kasar.

Ya ce zai yi hakan ne ta hanyar wani sabon shiri da Babban Bankin Kasar (CBN) zai bullo da shi.

Sai dai shugaban bai fadi tsawon lokacin da yake fatan cika alkawarin samar da ayyukan ba.

Har ila yau, shugaban ya ce ba zai taba amincewa da kiraye-kirayen da wadansu 'yan kasar suke yi na ballewa ba.

"A lokacin da nake matashin soja, na ba da gudummuwata tun daga farko har karshen yakin (Basasar Najeriya) wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum kimanin miliyan biyu, ya kuma haddasa asara da barna mai yawa," in ji Shugaba Buhari.

Ya ci gaba da cewa wadanda suke kiraye-kirayen maimaita hakan (a yanzu), "ba a haife su ba lokacin yakin don haka ba su da masaniya game munanan abubuwan da yakin ya jawo wa al'umma."

Hakazalika ya bayyana rashin jin dadinsa kan yadda wadansu jagorori a yankin da ke son ballewa "ba sa jan kunne matasan da suke ci gaba da ke son a raba Najeriya."

Daga nan shugaban ya ce sulhu shi ne mafita kan duk wani al'amari.

Sai dai ya bukaci "duk wanda yake da wani korafi game da kasar da ya gabatar da shi ga majalisar dokoki ta kasar da kuma majalisun dokoki na jihohi."

Shugaban ya yi hannunka mai sanda ga masu neman ballewar, inda ya ce ba mutum ya kai kokensa ga wadansu kungiyoyi "marasa kan gado ba."

Shugaban ya ce gwamnatinsa za ta ci gaba da tattaunawa da masu ruwa da tsaki a yankin Neja-Delta don samun dawwamanman zaman lafiya a yankin.

"Muna da niyyar magance sahihan matsalolin al'ummomin yankin," in ji shi.

Kan batun tsaro

Shugaban ya yaba da wa dakarun kasar kan galabar da suke samu a kan mayakan Boko Haram.

"Dole mu gode wa zakakuran sojojinmu kan yadda suka fatattaki 'yan Boko Haram, suka samu nasara a kansu, kuma aka rage yawan hare-haren da ake kaiwa mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba."

Daga nan ya ci gaba da cewa "ba za mu yi kasa a gwiwa ba," inda ya ce an fara fadada aikin rundunar Lafiya Dole da take aiki a yankin arewa-maso- gabashin kasar.

Har ila yau ya gode wa makwabtan kasashe da sauran kasashen duniya game da taimakon da suke ba "kasar a fagen yaki da ta'addanci."

Hakazalika ya ce gwamnatinsa tana "aiki ba dare, ba rana" wajen ganin an 'yanto sauran 'yan matan Chibok da sauran mutanen da ke hannun 'yan Boko Haram.

"Gwamnati za ta taimakawa dakarun kasar nan ba kawai a yaki da ta'addanci ba, amma har da matsalolin satar mutane don neman kudin fansa da fashi da makami da kuma rikicin makiyaya da manona," a cewarsa.

Tattalin Arziki

Shugaban ya bayyana shirye-shiryen da gwamnatinsa take yi wajen ganin kasar ta rage dogaro kacokan kan man fetur.

Hakazalika ya bayyana irin taimakon da gwamnatinsa take bayarwa a fannin aiki gona.

Daga nan ya tabo batun matsalar wutar lantarki, inda ya ce kasar tana da burin samar da Mega Watt 10,000 nan da shekarar 2020 daga adadin 7,001 da ake samarwa yanzu.

Shugaban ya ce wata bakwai ke nan a jere da hauhawan farashin kayayyaki yake ci gaba da raguwa a kasar.

Ya kuma tabo batun yadda darajar kudin kasar wato Naira take farfadowa idan aka kwatantata da dalar Amurka.

Sai batun yadda kasar take fitowa daga matsin tattalin arziki.

Cin hanci

Shugaban ya ce a shirye yake ya ga bayan matsalar cin hanci da kabar rashawa, kamar dai yadda ya saba shan alwashin yin hakan a baya.

Daga nan ya zayyana shirye-shireyen gwamnatinsa wajen magance matsalar.

Har ila yau shugaban ya yaba wa majalisar dokoki ta kasar game da ayyukan kwamitocinsu na sanya ido.

Ya kuma bukace su da su yi dokokin magance cin hanci.

A karshe ya bukaci daukacin 'yan kasar da su "yaki cin hanci ta hanyar kin ba da shi, da kuma karbarsa."

Source: BBC Hausa

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Unknown at 15:16
In Labari. Gida Nijeriya
Buhari Ya Yaba Wa 'Yan Majalisa Title : Buhari Ya Yaba Wa 'Yan Majalisa
Description : Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yaba wa majalisar dokokin kasar game da ayyukan kwamitocinta wadanda suke sanya ido kan yadda ake tafi...
Rating : 5
Related Posts: Labari. Gida Nijeriya

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Buhari Ya Yaba Wa 'Yan Majalisa"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ▼  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ▼  October (258)
      • Zaa Fadada Rijiyar Zam Zam A Masallacin Makkah
      • Buhari Ya Kori Babachir
      • Allah Yayi Rasuwa Wa Matar Danjuma Goje
      • Kenyatta Ya Sake Lashe Zaben Kenya
      • Lukaku Shafaffe Da Mai Ne-Mourinho
      • Yadda Na Sauya Rayuwar Abokina Dan Shaye Shaye
      • Sanata Wamakko Ya Tsallake Rijiya Da Baya
      • An Killace Mutum 60 Masu Kyandar Biri A Kano
      • Anyi Walkiya Sau 176,000 A Dare Daya A Australia
      • Masu Sukata Sunji Kunya-Wenger
      • Matsalar Da Mata Ke Shiga Sanadiyan Zubewan Ciki
      • Yan Kunan Bakin Wake Sunkai Hari Maiduguri
      • Burina Nataka Leda A Kasashen Turai
      • Madrid Tasha Kashi A Hanun Girona
      • Aure Kan Iya Hana Samun Cutar Mantuwa-Bincike
      • Rabin Gwamnatin Buhari 'Yan PDP Ne-Hameed Ali
      • Ansake Kai Harin Bam Mogadishu
      • Buhari Na Nuna Wariya Wajen Yakan Cin Hanci-Farfes...
      • Ana Bincike Ko Kyandar Biri Taje Kano
      • Muna Kama Macizai Ne Don Ceton Rayukan Jama'a
      • Mutane Na Mutuwa Sabida Yunwa A Congo
      • Matata Da 'Ya'yana 5 Na Hanun Boko Haram
      • Buhari Ya Nemi Afuwar Yan Malisa Kan Hanasu Ganinshi
      • Meyasa Ba'a Biyan Yan Wasa Mata Kamar Yadda Ake Bi...
      • Burundi Ta Fice Da Kotun ICC
      • Yan Majalisa Sun Mayar Da Cin Hancin $8,000
      • Yankin Catalonia Ta Balle Daga Spain
      • Harry Kane Bazai Buga Karawarsu Da Man Utd Ba
      • IS Tadauki Alhakin Harin Da Aka Kai Yobe
      • Don Me Buhari Ke Gum In Makusantansa Sunyi Laifi?
      • Matsalar Tabin Hankali Nasa Asarar Naira Triliyan 47
      • Andaure Mutumin Dayasa Wa Mata 30 Cutar Kanjamau
      • Jita Jitane Kisan Da Ake Yadawa Wai Anyi A Zamfara...
      • Jami'an Tsaro Sun Hana Saraki Da Dogara Shiga Fada...
      • Bawani Aibu A Auren Wuri
      • Anyi Dauki Ba Dadi Tsakanin Jam'iyu Biyu A Kenya
      • Za'a Kona Gawar Sarkin Thailand Bayan Shekara Daya...
      • Buhari Ya Kammala Kasafin Kudi Na 2018
      • Meyasa Ake Aurin Wuri A Amurka?
      • Bazamu Kori Malami A Jihar Sokoto Ba,Zamu Horas Da...
      • Shekara Uku Kenan Baasami Bullowar Cutar Polio A J...
      • Zaben Shugaban Kasar Kenya
      • Tsofaffin Mayakan Ivory Cost Na Neman Hakkinsu
      • Yadda Wani Nau'in Abinci Ya Janyo Mummunar Cuta A ...
      • Matar Dake Aikin Fasa Dutse Don Ciyar Da Kanta A A...
      • Fursunoni Zasuyi Zabe 2019
      • Sojin Nijeriya Sunkashe Matan Shekau A Wani Lugude...
      • Fifa Ta Wanke Juventus Kan Batun Pogba
      • Rahma Sadau Tanemi Gafaran Ganduje Da Sarki Sunusi...
      • Yan Shi'a Na Gudanar Da Zanga Zangan Sako Zakzaky
      • Video: This Is The Way Official Trailer Starring A...
      • Majalisa Zata Binciki Batun Abdulrasheed Maina
      • United Takai Mataki Na Gaba A Wasan League Cup
      • Sabuwar Rigakafin Cutar Typhoid
      • Twitter Ta Fidda Sabbin Kaidojin Talla
      • Ziyara Gidan Abdulrasheed Maina
      • Ko Meyasa Kasar Zimbabwe Tanada Ministan WhatsApp?
      • Zaben Kenya Na Cike Da Takaddama
      • Dalilin Dayasa Nakeso Jonathan Ya Halarci Kotu-Metuh
      • Gwamnatin Tarayya Sun Bar Jihohi Su Kula Da Manyan...
      • Phil Neville Nason Karban Kocin Everton
      • Ba Bambanci Tsakanin Gwamnatin Buhari Dana Jonatha...
      • Amurka Zata Taimakawa Kotunan Nigeria
      • Buhari Ya Tauna Tsakuwa
      • Haryanzu Giwayen Afirka Na Fuskantar Barazana
      • Sojin Amurka Bazasu Fice Daga Nijar Ba
      • Ban Manta Sunan Sojan Amurka Ba-Trump
      • Ana Zaton Wani Yakamu Da Cutar Money Pox A Nasarawa
      • Rundunar Sojin Sama Sunyi Wa Maboyan Boko Haram Ru...
      • Bani Kewar Yin Fina Finan Kannywood-Mansura Isa
      • Everton Ta Kori Kocinta
      • Wanene Abdulrasheed Maina?
      • Ronaldo Ne Gwarzon Kwallon Kafa Na 2017
      • Labarai 25 Da Aka Tantance Na Gasar Hikayata Na 2017
      • 'Yan Shia Ne Suka Hana Kwace Iraqi Daga Syria-Iran
      • Bam Bai Sunkashe Mutane 14 A Maiduguri
      • Jami'ar Katsina Zata Dauki Masu Kama Macizai Aiki
      • Ana Taron Hana Auren Wuri A Afrika
      • 'Yan Kunar Bakin Wake Sun Far Wa Maiduguri
      • Hukumar WHO Tasoke Mukamin Da Akabawa Mugabe
      • Tottenham Ta Lallasa Liverpool
      • Waye Zai Lashe Gwarzon Dan Kwallon Bana A Cikin Ne...
      • Mai Zai Faru Idan Tashin Duniya Yazo?
      • An Fallasa Sunayen Berayen Harda Na Gida-Shehu Sani
      • Yawan Wadanda Aka Kashe A Harin Mogadishu Ya Kai 358
      • An Hallaka Sojojin Nijar 13 A Kan Iyakarta Da Mali
      • Meyasa Malamai Da Dalibai Ke Faduwa Jarabawa A Nij...
      • Wasikun Soyayya Da Obama Ya Rubuta Wa Budurwansa
      • Masu Shayi Sun Koka Kan Tsadan Burodi A Kaduna
      • Messi Ne Gwarzon Dan Wasa-Valverde
      • Buhari Yana Son Hadinkan Nigeria-Atiku
      • Ankashe 'Yan Shia 60 A Masallaci A Afghanistan
      • Ana Mamakin Sabon Mukamin Da Aka Bawa Mugabe
      • Dalibi Ya Bindige 'Yan Ajinsu Guda Biyu
      • Kullun Sai Nayi Jana'izar Wanda Maciji Ya Sara-Liman
      • An kashe Yan Sandan Masar 53 A Wani Kwanton Bauna
      • Atiku Ya Jinjina Wa Shugaba Buhari
      • Music: Lee Weed ft BOC - Kuna Ina
      • APC Nada Tsarin Yadda Zata Fidda Dan Takaran Shuga...
      • Wani Shiri INEC Tayi Don Zaben 2019
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger