1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Yar Amana Part 6

Yar Amana Part 6

By Unknown
Add Comment
Tuesday, 4 October 2016

*a hnkl hwyn suka cgb da gangarowa ba
kakkautawa, y'ar karamar lallausar tsintsiyar
dake hannunta ta subuce izuwa kasa, ba
tare data iya cewa komai ba har izuwa
sanda momi ta zauna, kmr ta juya taci gaba
da abinda takeyi sai kuma hkn ya gagara
sbd takaicin dake tayi mata yawo.
Jim kadan ta tako a hnkl izuwa inda momi
ke zaune ta zauna a kasa tare da tankwashe
kafafunta ta goge hawayen idonta duk da
cewa basu daina zuba ba, ta dago kai a hnkl
cikin kasa-kasa da murya tace "Momi!! Tun
ina yarinya karama wacce bata san wacece
ita ba na budi ido na ganki a matsayin
mhaifyt, bani da wata idan bake ba.
Momi!! A sani na babu wata uwa da bata
son danta, uwa ce wacce tafi kowa son jin
dadin y'ay'anta kuma kanyi duk me yiwuwa
don ganin farin cikinsu, ita ke share hwynsu
idan sunyi kuka ta kuma rarrashesu.
Aikin uwa yafi gbn kwatance ko kuma a
lissafa, sai gashi ni na rasa duk wata kulawa
daga gaeki a mtsynk na mahaifiyata, shin
ina da wani aibu ne?? Ko kuwa na taba yi
miki wani laifi ne da yasa kika cireni daga
matsayin y'arki wacce zata iya samun
kulawa daga gareki??...."na taba ce miki ke ba
y'ata bace??
Momin tayi saurin katseta.
Nusaiba ta grgz kai tace "baki taba cewa
haka da bakinki ba amma kina fadar haka
da ayyukanki, ba wanda zaiga abubuwan da
kike min ya kawo a ransa cewa ke kika
haifeni a cknki, don Allah momi ki daina
bawa duniya damar yimin klln marainiya
alhalin da uwata da ubana."
momin ta dauke kai tare da cewa "idan ni
banyi miki ba ki canja wata uwar mana ai
zai fi ko??"
nusaiba ta kauda kai ckn tsantsar takaici, ta
rasa ta yadda zata iya biyo mata domin
bama tadau maganar da wani muhimmanci
ba, ta dago kai tare da gyara zamanta kmr
wacce zata roki wani abu ta kara kwantar
da murya tace "ba'a taba yin haka ba 2nda
aka halicci duniya kuma ba za'a fara yanzu
ba, kawai ina so don Allah ki taimakeni nima
ki nuna min kulawa ko yaya take nasan
cewa ina da uwa, ko hakan ya kawar da
munanan tunanin dake karo da juna a ckn
kwakwalwata."
shiru ya dan gudana a wurin nadan lkc daga
can momi ta dubeta sosai tace "kina da
goyon baya da kulawa 100% daga wurin
mahaifinki, ni kuma sai ki kyaleni na kula da
wadda baya so din ai ko??"
nusaiba ta grgz kai ckn tsananin takaici ta
dago kai tare da cewa "ban taba klln fifitani
da abba keyi a matsayin dai-dai ba tbbs
kuskurene me grm, amma momi ba haka
yakamata kiyi ba a matsayinki na uwa da
kika haifemu kece zaki dai-daita abin bawai
kara hargitsashi ba.
Kuskure baya taba gyara kuskure, bai kai
hujja ba ki dauki wannan matakin akaina ba
sbd nima ba laifina bane, ban nemi abba ya
fifitani ba, bada sona yake yi ba, wata kila
ma ke kisan dalili amma ni ban sani ba.
Gazawar wannan dalilin yakai makura, don
Allah ki fada min wani dalilin amma ba
wannan ba..."
to nayi miki karya tashi ki wuce.
Momi ta fada tana me nuni da hanyar
dakinsu.
Nusaiba tayi saurin grgz kai da cewa "ba
haka nake nufi ba, abinne kawai koda
yaushe ke daure min kai!! Tambayace dake
zagayawa koda yaushe a kwakwalwata.
Nakanyi iya tunanina don gano amsar amma
sai na kasa, tayaya iyaye guda biyu zasu haifi
y'ay'a guda biyu amma maimakon su nuna
musu syy dukkansu sai kowanne yadau
daya yayi watsi da daya, a karkashin haka
dole AKWAI DALILI!!
Amma ba dalilin nake son ji ba sbd koma
meye ya riga ya wuce, gyara nake so ayi sbd
gaba yadda ba zamuyi dana sani ba koda
gaba ni kuma duk sanda na kllki na rinka
tuno cewa ni ba MARAINIYA bace ina da
uwa a maimakon tunanin da nakeyi a ynz.
Don Allah momi ki taimakeni ki taimaki
rayuwata nima nasan meye dadin uwa ko
yaya ne, na rabu da daci da radadin
maraicin da nake fama dashi. Abba shima
zai daina fifitani akan farida nayi miki
alkawarin haka.
Murmushi momi tayi gami da grgz kai tace
"idan kina ganin haka to ki daina HAR
ABADA! Abbanki bazai daina fifita ki ba
dalilin da yasa kenan har abada ki daina
2nanin zaki samu wata kulawa daga
gareni."
da sauri sbbn hawaye suka gangaro suka
karawa na baya gudu, bakinta na rawa tace
"a maimakon ki rinka karfafa min gwiwa
amma kllm sake tbbtr min kike ba kece kika
haifeni ba, ba kece mahaifiyata ba, ba wata
uwa da y'arta zata zo gbnta kmr haka tana
kuka ta kasa saurararta ta share mata
hawaye.
Me zai hana ki hana zcyta tunanin da take na
cewa ke makiyiyata ce ba masoyiyata ba??
Ke me kaunar bakin cikina ce bame kaunar
farin cikina ba??
Taimako daya zakiyi min ki tbbtrw da duniya
cewa ba kece kika haifeni ba ko don sauran
wadanda ke tunanin ina da uwa su daina,
domin nidai na tbbtr bani da ita!! tbbs kmr
yadda zcyt ke fada min ta fuskar uwa ni
MARAINIYA ce.
Kuka ya kwace mata da sauri ta mike tabar
falon ta nufi dakinsu, a dai-dai sanda take
shine sannan ne farida kuma ke fitowa.
Faridan ta juya tabita da kll murmushi na
tashi a fuskarta idan ranta dubu ne to ya
gama yi mata dadi, tana so taga nusaiba a
ckn kunci. Ta karasa kan kujera ta zauna
tare da cewa "momi dama kin dawo??"
ta gaban goshin! Na dawo 2n dazu ai.
Momi ta fada sanda fuskarta tadan fara saki.
Farida ta waiga tare da cewa "ita kuma
waccan fa?? Me akai mata take kuka??"
momi ta dago kanta taja dogon numfashi
tace "oho!! Ita ta sani."
farida ta kyalkyale da dariya harda kwanciya
akan kujera.
*tunda ta shigo dakin waje ta samu ta
zauna kawai sautin kukanta yaci gaba da
tashi na tsawon lkc, maganar abbanta ce ta
dawo da hnklnta.
Kuka kuma yar amana??
Waye ya taba ki??
Da sauri tayi zumbur ckn muryar kuka tace
"abba wlh momi bata sona, ba ita ta haifeni
ba na tbbt, abba wacece mahaifiyata??
A ina zan ganta...?? Kukan ya sake kwace
mata.*Don Allah ka fada min naje na ganta koda
sau daya ne tak!!
....idan kuma ta mu2 ka taimaka ka kaini
koda kabarinta ne nayi mata addu'a kona
samu sauki a raina.
Y'ar amana wani ne ya fada miki baki da
uwa?? Ko hjyr ce ta sanar miki ba ita ta
haifeki ba??
Yayi saurin koro mata tambayoyin dai-dai
sanda yake zama bisa gefen gadon.
Hwyn dake idonta suka kara gudu ma2ka,
tana mamakin yadda abba ke nuna kmr
baisan abubuwan dake faruwa ba.
Abba tayaya zan yarda uwata na kusa dani??
Idan tana nan a ina take??
Nikam ban ganta ba don na tbbtr wlh ba
momi bace....
Yar amana takai karshe sanda kuka ya
kwace mata.
Abba yabita da kll ckn tsananin tausayawa
kmr ya fashe da kukan shima, dan lkc kalilan
shiru ya gudana a wurin kfn abba yace "Ah
yar amana...
..Nasha gaya miki cewa ki daina yawan
sanya tunani da wasi-wasi a ckn ranki sbd
abubuwa ne da basa haifar da alkhairi ga
me yawaitasu, ba kmr saura kike ba Y'ar
amana ke kin banbanta ta fuskar hnkl da
nutsuwa shi yasa nake da yakini akanki!
Karki bari RUDANI ya canja salon rywrki
kinji!!"
yaci gaba da binta da kll a karo na biyu, ckn
rarrashi kuma ya dora da cewa "kiyi hakuri
y'ar amana, ki kuma tsaida hnklnki waje
daya..."
Abba!! zan daina damuwa ne kawai idan ka
tbbtr min ba momi ce ta haifeni ba don ta
hakane zan daina klln cewa uwar data
haifeni ce ke wulakantani watakila sai na
samu rangwame, don Allah kace haka ne.
Ya dan kauda kai tare da domin ya rasa ma
ta inda zai bullo mata zuwa can ya dawo da
dubansa gareta ya kawo gwauron numfashi
yace "yar amana ina alfahari da ilmi da
nutsuwarki shi yasa idan kina magana irin
wannan sai naga kmr bake bace, ...ba irin
wannan 2nanin nake so ki rinka yi ba."
..irin wanne zanyi..?? Ta fada tana me goge
hwyn idanunta.Ta zamar da jikinta daga jinginar
da tayi
izuwa cikakkiyar kwanciya damuwarta kaso
85% ta tafi.
*********** B A Y A N S A T I D A Y A
***********
¤¤ Misalin karfe 9:10 na farar safiyar litinin
dai-dai lkcn ne harabar makarantar me
ma2kar grm da fadi cike da tsari na gine-
ginen azuzuwa dake zagaye da harabar ta
cika makil da dalibai da kusan dukkaninsu
matasa ne maza da mata keta kaiwa da
kawowa ckn tsakiyar kayataccen filin.
Gefe guda kuma wasu daliban ne group-
group dake ta hira a wurare mabambanta
wasu a tsaye wasu a zaune hayaniyarsu ce
kawai ke tashi, hkn na faruwa ne
kasancewar ba'a shiga lakca ba.
A dai-dai lkcnne kyakykyawar mota kirar
LEXUS 330 ta keto kwaltar data shigo
harabar makarantar kai tsaye izuwa inda
daruruwan motoci suke, cak! Ta tsaya kafin
ka ankara kuma matasa sun zagaye ta
tamkar masu jiran a basu wani abu. Kofa
daya ta bude da sauri farida ta fito tare da
sakkowa daga cknta.
Klln kll sukayi da matasan dake tsaye alamun
kar tasan kar taja tsaki ta wuce, kmr hadin
baki duk matasan suka fashe da dariya.
Daya daga cknsu ya nunata tare da cewa
"kun ganta dallah An gaya miki
don ke muka zo??"
suka sake fashewa da dariya.
Ta sake jan tsaki ckn takaici ta wuce.
A hnkl kofar motar ta sake budewa ckn
nutsuwa ta fito daga ciki fuskarta cike da
murmushi tana klln mutanen dake zagaye,
da ganinta, kalarta da shigarta babu
tambaya.
Kai!! Kuce Y'AR AMANA!! Ckn hadin baki
dukkansu suka fada.
Saurayin dayai maganar yace "ku kara cewa
Y'AR AMANA!!" duk suka kara dauka da fadin
sunan nata kmr ba zasu daina ba.
Tayi y'ar gajeriyar dariya da sanyayyiyar
muryarta tace "to don Allah ya isa haka yau
kuma tanan kuka bullo??
Wato kai ibrahim kaine madugu ko??
Wanda aka kira da sunan ibrahim din yace
"to kuyi shiru Y'AR AMANA tace ya isa."
ya juyo gareta yace "dama munzo ne kawai
muyi miki barka da isowa."
to ina amsawa kuma ina gdy me yawa.
Ta fada.
To guys sai mu tafi ai ko...??
Kafin yakai karshen maganar wata y'ar fara
gajera tayi farat! Tace "Ka sanar mata Zamu
wuce class mu jirata don tayi mana bitar
lakcar jiya don yawanmu bamu gane ba.
To kinji?? Madugun nasu ya fada yana
duban nusaiba.
Murmushi tayi da cewa "to ba damuwa
muje." filin makarantar ya sake rudewa da
shewa dukkansu sunanta suke mai-
maitawa.
Y'AR AMANA!!!!!!!!!!!!! Uhmm akwai banbanchi ko
babu'yadaga
allah????
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Unknown at 14:38
In Hausa Novels
Yar Amana Part 6 Title : Yar Amana Part 6
Description : *a hnkl hwyn suka cgb da gangarowa ba kakkautawa, y'ar karamar lallausar tsintsiyar dake hannunta ta subuce izuwa kasa, ba tare d...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Yar Amana Part 6"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ▼  October (197)
      • Ina Son Jonathan Yayi Mini Shaida A Kotu - Dasuki
      • Jerin Yan Wasan Super Eagles Da Gernot Rohr Ya Gay...
      • Wani Matashi Ya Yi Tattaki Daga Legos Zuwa Zaria D...
      • Ba Za Mu Bincike Kwankwaso Ba - Ganduje
      • Photos: Nafisa Abdullahi Ta Tallafawa Mazauna Wasu...
      • Sheik Gumi Ne Ya Turo Jama'a Domin Su Kai Farmaki ...
      • An Budewa Magidanci Wuta Tare Da Matarsa A Jihar Kano
      • Graphic Photos: Bama-Bamai Sun Tashin A Yakin Sans...
      • Photos: Rahma Sadau Tare Da Akon Da Wasu Jarumai H...
      • EFCC Tana Bincikar Manyan Lauyoyi 3 Akan Cin Hanci
      • Buhari Ya Dakatar Da Abba Kyari
      • Zan Marawa Mijina Baya - Aisha Buhari
      • Duk Mai Adawa Da Gwamnatin Buhari Dan Boko Haram N...
      • Anyanke Ma Wani Matashi Hukuncin Kisa A Zaria
      • An Rufe Shafin KASUWAR MATA A Facebook
      • 'Yan Gudun Hijira A Jihar Adamawa Sun Bukaci A Mai...
      • Ma'aikatan 'Yan Majalisa Sunyi Zanga-Zanga A Majalisa
      • An Sace Mataimakin Shugaban Karamar Hukuma A Zamfara
      • An Sako Babban Malamin Da Aka Sace A Jihar Sakkwato
      • A Karon Farko Goodluck Jonathan Ya Wanke Dasuki
      • Hukumar EFCC Sun Kama Tsohon Ministan Abuja Sanat...
      • Photos: Janet Jackson Da Maigidanta Wissam Al'mann...
      • Adam A. Zango Ya Janye Batun Daina Fita A Fina-fin...
      • Fani Kayode Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Komar Hukumar ...
      • Photos: Buhari Zai Aurar Da 'Yarsa, Fatima
      • Jami’ar ABU Zaria Za Ta Samar Da 1.2MW Daga Ba-haya
      • Ya Kamata Zango Ka Maka BBC A Kotu – FimHausa Media
      • Ganduje Na Shirin Bincikar Gwamnatin Kwankwaso
      • Mun Ja Hankalin Buhari Kan Mukaman Da Yake Bayarwa...
      • Na Dakatar Dan Yin Film, Zan Tsaya A Iya Waka - Ad...
      • EFCC Ta Soma Bincikar Tsohon Gwamnan Bauchi Isah Y...
      • Ba Mu Bukatar Oby Ezekwesili A Kungiyar Mu - Hadiz...
      • Ba Za Mu Bari Wata Kungiya Ta Ci Zarafin Ali Nuhu...
      • BBCHAUSA Basu Min Adalci Ba - Adam A Zango
      • Aikina Yafi Na Masu Rike Da Kwalin Digiri, - Adam ...
      • Hadarin Mota Ya Ci Mutane Biyu A Hanyar Su Ta Dawo...
      • Photos: An Soma Samun Nasara Kan 'Yan Ta'adda A Ka...
      • Atiku Da Tinubu Na Shirin Kirkiro Sabuwar Jam'iyya
      • Ban Yarda An Sace 'Yan Matan Chibok Ba - Fayose
      • Wata Uwa Matashiya Ta Saida Jariri Akan N450,000
      • Ko Ali Nuhu Ne Ya Aikata Irin Laifin Da Rahma Sada...
      • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - ...
      • Mata Suna Da Daraja A Wurin Buhari, - Kemi Adeosun
      • Photos: Wasu Matasa Biyu Kirista Sun Musulunta A J...
      • Wutar Lantarki Ta Rike Wani Barawo Da Ya Je Sata ...
      • Na Tuba Ku Yafe Min Kuskuren Kawo Ganduje Da Na Yi...
      • Kungiyar IZALA Ta Samu Kyautar Katafaren Masallaci...
      • Kungiyar Lauyoyi Najeriya Ta Yi Amai Ta Lashe
      • Photos: An Damke Wata ‘Yar Najeriya Da Hodar Ibilis
      • Me Ya Sa Mamman Daura,Da Abba Kyari Suka Zama Kish...
      • Aisha Muhammad Sabitu Ce Ta Lashe Gasar Hikayata T...
      • An Caccaki Ronaldo Saboda Cin Mutuncin Addinin Buddha
      • YAYANA MIJINA PART 9
      • YAYANA MIJINA 3
      • YAYANA MIJINA 2
      • YAYANA MIJINA Part 1
      • Buhari Ya Bayar Da Umarnin Bincikar Abba Kyari
      • Hadiza Gabon Ta Fara Taimakawa Marasa Galihu
      • Za'a fara aikin gina titunan jirgin kasa mai amfan...
      • Photos: Wata Direbar Jirgin Sama Mai Amfani Da Nikab
      • Kowane Gida A Jihar Kaduna Zai Soma Biyan Naira Du...
      • Bazan Taba Tubewa Tsirara Ba - Rahama Sadau
      • Sheik Aminu Daurawa Yayi Kira Ga Rahama Sadau Da k...
      • Mutane 55 Ne Suka Wawure Naira Tiriliyan 1.3 Daga ...
      • Ban ce komai ba akan auradda Habiba da Sarkin Kats...
      • Ƙungiyar Izala Ba Ta Da Alaƙa Da Kai Ma'aikata Mat...
      • Martanin Sheik Bala Lau Ga Sheik Dahiru Bauchi
      • Hukumar Kwastan Ta Kori Manyan Jami'nta Guda 29
      • HUKUNCIN YIN TSARKI DA RUWAN WANKA
      • An Zartar Da Hukuncin Kisa Ma Wani Yarima A Kasar ...
      • Wallahi Mulkin Buhari Ni’ima Ce Ga Nijeriya – Kabi...
      • Ka Rabu Da Ni Ka Ceci 'Yan Nijeriya" Fayose Ya K...
      • Duk Da Cewa Na Zama Mai Unguwa Amma Zan Ci Gaba Da...
      • Photos: Aisha Buhari A Birnin Brussels
      • Photos: Takalmi Mai Dauke Da Talabijin, Yanar Gizo...
      • Photos: Wani Matashi Ya Dauki Nauyin Yara Dari Zuw...
      • Sakon Malam Aminu Daurawa Ga Rahma Sadau
      • Sojoji Sun Harbe Wani Dan Kwallo A Yankin Niger De...
      • Photos: Aisha Buhari Ta Bar Landan Zuwa Brussels D...
      • Buhari Bai Je Kasar Jamus Dan Duba Lafiyarsa Ba - ...
      • Majalisa Ta Tabbatar Da Mutane Biyu A Matsayin Alk...
      • Sarkin Kano Ya Zama Shugaban Kungiyar Yan Tijaniyy...
      • EFCC Ta Sake Cafke Nyako Da Dansa
      • Photos: Yan Matan Chibok 21 Da Aka Sako Sun Hadu D...
      • Wasu Maharan Sun Kashe Mutane 20 A Kaduna
      • Gwamnatin Jihar Filato Ta Harama Shi'a A Fadin Jihar
      • Hukumar EFCC Na Binciken Wasu Daga Cikin Ministoci...
      • Anyi Saurin Yanke Wa Mulkin Buhari Hukunci
      • Na Yi Murna Da Gayyata Ta Hollywood - Rahma Sadau
      • Aisha Buhari ta Burge mu - Timi Frank
      • Akon Ya Gayyaci Rahma Sadau Kasar Amurka Domin Kar...
      • Matasa Sun Sake Kai Wa Mabiya Shi'a Farmaki A Jiha...
      • Photo: Ibrahim Mandawari Ya Samu Sarauta
      • A Cikin Raha Na Maidawa Matata Martani, Inji Buhari
      • Photos:Sarkin Kano Ya Kai Ziyarar Ban Girma Zuwa G...
      • Photos: Wasu Matasa Uku Sun Musulunta A Garin Mara...
      • Dafa Abinci ne Aikin Aisha – Shugaba Buhari
      • Photos: Shugaba Buhari A Yayin Da Ya Isa Kasar Jam...
      • Cikakkiyar Hirar Aisha Buhari Da BBC Hausa
      • Za A Fara Hakon Danyen Mai Fetur A Bauchi
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Zuwa Da Budurwa Yawon Duniya ( Kalli Kaci Dariya)
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Sadiya Gombe Ft Al'ameen Bauchi (Ra'ayin Ki Ne Nawa) Sabuwar Waka
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Fantyz Guy ft Mr SPYZY - ALKALERI GARINA (Official Hausa HipHop Music Video...
        Bauchi Base Popular HipHop musician FANTYZ GUY release hit track ALKALERI GARIN Featuring Mr SPYZY 

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger