1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Mu Sha Dariya » Dan Alhaji part 4

Dan Alhaji part 4

By Abdul Mk
Add Comment
Friday, 12 June 2015
Ummah tana asibiti ita da salmah nikuma ina
gida ana zuwa yimin gaisuwa gidanmu yacika
sosai ina zaune ina tunanin irin soyyayyar da
daddy yake nuna min kafin yarasu' ina cikin
tunanin ne salmah ta kira wayata' nadaga nace
hello! Tace yaya ummah ta samu sauki amma
sunce sai gove zamu dawo' ok na kashe wayar'
sammah ya kalleni yace kb gsky kayi rashi' nace
Hmm hakane amma kada kamanta fa yanzu
natashi daga dan Alhaji na dawo nine Alhajin'
hamza yace gaskiyane kb yanzu sai abinda
mukaga dama kenan' nace ai kubari ayi sadakar
bakwai kowa mota zan bashi' su daddy suka dau
shewa dan murna' jama'a kuwa suka juyo suna
kallonmu suna mamaki saidai ba wanda zai iya
yimin magana'
Andawo da ummah gida saidai likita yayimana
bayani akan kada asake adinga bata mata rai'
ummah ta kirawomu ta zaunar damu nida
salmah' tace kabir abinda yasa na kirawo ka
inaso nasanar dakai cewa mahaifinka yarasu
yabar dukiya mai yawa dan haka yanzu komai zai
koma hannun ka dan haka yazama dole duk
shashancin da kakeyi ka daina' ke kuma salmah
alokacin da mahaifinki yarasu bakida wayo yabar
miki kudi da kadarori alhajine ya saida kadarorin
yazuba kudin abanki gaba daya' yana jiran ki
kammala degreen ki ya damka miki dukiyarki sai
kuma gashi Allah yayi masa rasuwa' dan haka
yanzu kudinki sun zama naki ke kikasan yadda
zakiyi dasu' domin ni ina ji ajikina kamar bazan
dade aduniyar nan ba' salmah tace haba ummah
kidaina cewa haka dan Allah bamu dawani gata
saike' ummah tace kabir kayi shiru? Nace ummah
me zance ai inajinku' na tashi na fita
abokaina hamza sammah abdul daddy kowa
sabuwar mota na se masa nan fa namanta da
komai an dawo clubbing sosai bani da aiki nan fa
na dinga cin dukiya kamar bazasu kareba'
ummah tayi tayi dani akan naci gaba da juya
kudinnan amma ina sam nakijinta sai facaka nake
da kudi' ranar lahadi muna tsaye naji ankira ni da
sabuwar number' na daga nace hello! Naji
macece akace kabeer yakake? Nace lpy amma
wace? Akace Hmm rukhy ce' nace sai kuma me?
Tace kb inasan magana dakai' nace kisamu wani
kuyi maganar dashi inaga zaifi nakashe wayata'
hamza yace wace? Nace wata fool ce manta da
ita kawai
Su daddy rukayya hamza sammah da abdul suna
zaune' hamza yace kunsan fa raba kabeer da kudi
ba wani abu bane mai wahala' daddy yace haba
hamza ya zakace haka bayan kasan cewa masu
kudi sunfi kowa son kudi' hamza yace ai shi
kabeer bai san waharlasu ba shiyasa' sammah
yace wannan gaskiyane' abdul ya kalli rukhy yace
ke duk wani abu yana hannunki domin ke kadai
ce zaki iya ansomana dukiyar nan' rukhy tayi
dariya tace ai baku da matsala indai nice wayarta
kawai mu hadu dashi face 2 face' suka sheqe da
dariyar mugunta' suka watse' ni abinda
bansaniba shine ashe su hamza niyarsu kawai ta
su damfareni ce' nikuma gaba daya na saki jiki
dasu'
Ina zaune a falo salmah ta shigo agigice tacemin
yaya jikin ummah ya tashi na tashi da sauri muka
shiga dakin' muka tarar da hajiya tana aman jini
agigice muka daukota muka sata amota sai
asibiti likitoci suka tsaya akan hajiya' na tambayi
likitan nace doctor wai meyake damuntane? Yace
gaskiya fa da matsala domin kuwa zuciyarta ta
samu matsala dan haka gaskiya saidai ku fitar da
ita waje' nace yanzu wace qasa yakamata
akaita? Yace ba inda yafi dacewa a kaita sai
egypt' nan muka gama shiryawa akan cewa za'a
kai ummah egypt ranar litinin sukuma asibitin
zasuci gaba da kulada ita kafin ranar' salmah
kuka kawai take tace yaya yanzu dole sai ranar
litinin za'a kaita? Nace amma ai kinaji dai suka
fada dai' salmah ta zauna zata kwana awajen
ummah ni kuma na koma gida na shirya muka
tapi club domin ranar akwai chillimg dan anan
ma zamu kwana'
Misalin karfe uku na dare muna cikin club wayata
tafara ringtone ina dubawa naga salmah ce take
kirana nayi tsaki nabarta taci gaba da ringtone
sai salmah ta kirani x16 amma naki picking' da
naga dai ta dameni kawai sai na kashe wayar
naci gaba da abinda nake' wata tsaleliyar yarinya
tazo inda nake tace sannu fa' nace yauwa' tace
rukhy' nace oh! Bansan ke bace da bazan kashe
miki wayaba' ta ce Hmm kb kenan kasan wani
abu kuwa? Nace a'a sai kin fada' tace ka dade
kana burgeni amma sai naji wakar birthday dinka
tare da wata salmah to sai nayi tunanin girlfriend
dinka ce amma daga baya sai naji ashe kanwarka
ce' nadanyi dariya nace haba yaza'ai nayi
soyayya da wannan yarinyar ai na girmi ajinta'
nandai soyyaya ta kullu a tsakanina da rukhy
domin kyawun da rukhy take dashi shine abinda
ya rudeni' su hamza kuwa suna gefe suna
kallonmu'
Misalin karfe 7:30am nadawo gida ina zuwa na
tarar da jama'a jingim a kofar gidanmu' nakarasa
da sauri nace lpy? Naga kowa yayi shiru da sauri
na shiga gida domin naga abinda ke faruwa' YA
SALAM! Shikenan nida salmah munzama daya
domin kuwa ina shiga natarar ana yiwa gawar
umma wanka' natsaya cak! Numfashina ya dauke
jiri yafara dibata dan dole nadafa gini na fara
wani kuka wanda bantaba yin irinsa ba duk
wanda yake waje saida ya tausayamin salmah
itama kuka kawai take ta taso tazo inda nake
tace yaya kayi hakuri dan Allah kukan ka yana
qara karyarmin da zuciya na kalleta naci gaba da
kukana' aka gama shirya ummah sai makabarta
ina gani aka saka ummah aka rufe wani sabon
kuka nafara yi' mutane suna juyawa amma ni
sam naki tashi na zauna dakyar aka janye ni'
shikenan nima nazama maraya ba hajiya ba
Alhaji azuciyata nace Allah sarki ashe haka
salmah takeji azuciyarta'
Wata daya da rasuwar ummah dagani sai salmah
a gida kullum sai salmah ta kawo min abinci
amma sam banaci' kullum wulakancin danake
yiwa salmah kara yawa yake
Amma ita kuwa bata gani' soyyayarmu da rukhy
tayi karfi sosai sabuwar mota na sai mata
watarana muna tare da rukhy tace kabeer gsky
inada magana dakai' nace menene? Tace gsky ni
idan kanason muci gaba da soyayyarmu dolene
ka karabuda yarinyar nan' kasanfa mutane suna
zarginku' nace ni kaina na fara tunanin hakan'
kada ki damu zan san yadda zanyi da ita
Ina dawowa gida na kwalawa salmah kira tazo
nace yawwa inason nafada miki yau dinnan ki
tattara kayanki ki koma gidanmu na zoo road dan
bazai yiwu muzauna agida daya ba' salmah tace
haba yaya yanzu baka tunanin zamana ni kadai
acan akwai matsala? Nace ke nifa nagama
magana dan haka da yamma kada nasameki
anan' najuya na fita
Allah sarki ina dawowa na tarar salmah ta
kwashe kayanta kaf! Ta bar gidan' ina dubawa
kan gadona naga letter nadauka nafara
karantawa kamar haka:- Assalm alaika yayana na
soka matuka amma kai kuma ka tsaneni bansan
meyasa ba kace na bar gidan da kake nakoma
wani' to kasani na barma garinma ba gidan ba
nima zanje na gina rayuwata amma dai kasani
inasonka har abada daga kanwarka kuma
masoyiyarka salmah.......wani irin hawaye ya
zubo daga idanuna' da sauri na fito na dau mota
sai zoo road ina zuwa na tarar da gidan arufe
yanda yake na kira wayar salmah akashe.........
.... Muhadu a part5
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 15:42
In Hausa Novels, Mu Sha Dariya
Title : Dan Alhaji part 4
Description : Ummah tana asibiti ita da salmah nikuma ina gida ana zuwa yimin gaisuwa gidanmu yacika sosai ina zaune ina tunanin irin soyyayyar da da...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels, Mu Sha Dariya

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Dan Alhaji part 4"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ▼  June (216)
      • CBN extends deadline for BVN registration
      • Facebook ya bude ofishin farko a Africa
      • Sojoji sun yi wa mata fyade a Sudan
      • Zurfin Ciki 1----1
      • HUKUNCIN AZUMIN WANDA YAYI MAFARKIN SADUWA
      • I don't have a house outside Nigeria - Aliko Dangote
      • Chadi ta yi wa Boko Haram luguden wuta
      • HUKUNCIN JININ HAILA MAI RIKICI
      • Carlos Tevez ya koma Boca Juniors
      • Wikki Tourists ta doke IfeanyiUbah da ci 1-0
      • Hisba ta kama mutane ‘aljannu’
      • Yadda ’yan Boko Haram suka kashe mijina suka maida...
      • Yadda muka yi azumi a kasar Switzerland
      • Tsohon shugaban Nigeria Gowon ya goyi bayan an cir...
      • An kai harin bam a Maiduguri
      • Harin kunar bakin wake ya hallaka mutane 5 a Maidu...
      • RAHOTO Kan Sabuwar Kungiya Mai Kama Da Boko Haram ...
      • HUKUNCIN SAYAR DA KAYAN ADO
      • RASHIN GAMSAR DA MATARSA
      • LABARIN WANI BARAWO
      • TANA AZUMI AMMA BATTA SALLAH
      • SALATUT–TASBEEHI DAGA ZAUREN FIQHU
      • BAI HALATTA KA RIKE KUDIN WANI
      • Buhari ya rushe hukumar zartarwar NNPC
      • MATSALAR CHANZAWAR HALITTA
      • Obama ya gayyaci Buhari zuwa Amurka
      • An yanke wa mutane 9 hukuncin kisa a Kano
      • Musulman China da aka hana azumi sun fafata da 'ya...
      • YADDA ZAKA FITA DAGA DUK WANI TSARI DA MTN SUKE CI...
      • Budurwar da ta yi Tayin Mota da Gida Na Asibiti a ...
      • Yan Boko Haram sun Halaka Mutane 42 A Biu
      • Yadda ake goge account ɗin mutumin da ya mutu a Fa...
      • Liverpool ta saya Roberto Firmino
      • Cutar Kwalara ta barke a Sudan ta Kudu
      • Buhari ya gargadi gwamnoni Akan Cuwa-Cuwa
      • What should the fasting person do and what is obli...
      • Leaving Off Fasting During Ramadhaan Due To Exams ...
      • He had Sexual Relations With his Wife During the D...
      • If a Fasting Person Masturbates, Does This Break H...
      • Using an Inhaler During for the Fasting Person
      • Bleeding from the Mouth/Nose Whilst Fasting
      • She Fasted During Her Days of Menstration
      • Fast what is upon you from missed fasts first
      • Can I kiss my wife while fasting
      • [Music] Download Autar Mata by Nura M Inuwa ft Uma...
      • CIKIN DARE Part 1
      • DUK ABINDA KAKEYI DAKATA KA KARANTA TAMBAYOYIN NAN...
      • YA KAMATA KUJI LABARIN WANNAN MATAR
      • Mata 10 Wadanda Allah Ya Tsine Musu
      • Sabuwar Gwamnatin Najeriya Zata Inganta Rayuwar Na...
      • Arsenal na daf da daukar Petr Cech
      • An umurci soji su cire shingaye a Nigeria
      • Du'a Gamai Azumi Idan Zaiyi Buda Baki.
      • Yadda Zaka Sami Kyautar 1GB A Layinka Na Glo
      • Does Masturbation Break the Fast?
      • Birnin Tsafi [Part 1]
      • President Buhari to remove oil subsidy?
      • HUKUNCIN ORAL SEX
      • TSOKACI AKAN WA'AZI DA MASU YINSA
      • United na zawarcin Ramos da Schweinsteiger
      • Juventus ta dauki Mario Mandzukic
      • Zan yi wa Buhari biyayya — Atiku
      • Bam ya hallaka mutane 20 a Maiduguri
      • Mayakan IS Sun Yi Awan Gaba Da Wasu Limaman Massal...
      • [Pictures ] President Muhammadu Buhari In His Farm
      • President Buhari Moves Into Presidential Villa
      • CIN NAMAN MUTANE DA AZUMI
      • Messi ya jajantawa Neymar bisa jan kati
      • Limamai sun soki daina ciyarwa da azumi
      • Rahmatullah Part 7
      • MAGANIN CIWON MARA
      • Dan-Maraya Jos ya rasu
      • [Tafsir] DR SANI UMAR RIJIYALLEMU
      • [Tafsir]Download Ramadan Day 1 Tafsir By Sheikh Am...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 Tafsir By Shei...
      • [Mp3 Tafsir] Download Ramadan Day 1 BySheik Kabir ...
      • Dan Marayan Jos Is Dead
      • Kakuta ya koma Sevilla
      • Gwamnatin Bauchi ta kwato motoci 28
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • Rahmatullah Part 6
      • SHIN AURENSU ZAI GYARU?
      • Bauchi Govt Seizes 22 Vehicles From Yuguda’s Wives
      • Rahmatullah Part 5
      • SIFFOFIN ALJANNAH
      • SHIN KOYA HALATTA MUSULMI YAYI AIKI A CHOCHI, DON ...
      • ADDU'A GAMAI AZUMI IDAN ZAIYI BUDA BAKI.
      • Sani Musa DanjaYayi Rabon Shinkafa A Kano
      • Kano Pillars ta doke Giwa FC da ci 4-1
      • [MUSIC] Download Kololuwar Fahimta By Naziru M Adam
      • A Touching Hadith About Dua During Iftar
      • Summary Of Things That Nullify A Person's Fast (sawm)
      • FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU
      • NAIMAKA RANA PART 10
      • HUKUNCIN CIN NAMAN SADAKAR ALJANU
      • IYAYENTA SUN HANA TA KOMAWA WAJEN MIJINTA
      • Wani dan bindiga ya kai hari a South Carolina
      • Dangote ya dade yana sha’awar Arsenal
      • Bam ya hallaka mutane 23 a Monguno
      • Ni ma ina kaunar Nafisa — Adam Zango
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Zuwa Da Budurwa Yawon Duniya ( Kalli Kaci Dariya)
  • Zanga-zanga A Bauchi-Gwamnatin Ta Saka Dokar Hana Fita Da Zirga-Zirga Ac...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Fantyz Guy ft Mr SPYZY - ALKALERI GARINA (Official Hausa HipHop Music Video...
        Bauchi Base Popular HipHop musician FANTYZ GUY release hit track ALKALERI GARIN Featuring Mr SPYZY 
  • Sadiya Gombe Ft Al'ameen Bauchi (Ra'ayin Ki Ne Nawa) Sabuwar Waka
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger