1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 8

Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 8

By Abdul Mk
Add Comment
Monday, 6 June 2016


.
Musti ya dan nisa kadan, ya juyo ya kalli Sani " Yanzu dai bisa ga dukkan alamu dole a sake lale, don na lura akwai baraka a wasu wuraren, ka san abin da Ust. Aliy ya ce min ne? Wai a fitowa sharan da muke yi, duk wanda aka sare shi ya mutu a cikinmu dan wuta ne, bábá wutannan fa sun ce ta fi ta duniya zafi, ka san ko ta sigari ce ta dan kuskure ka matsala ce, to bare ta lahira, ba na tsammanin wancan za ta yi daidai da ta sigari, ainihin wutar ce billahillazi"
.
Sani ya dan nisa kamar yana tunani, a qarshe ya juyo ya kalli Musti " Ka san abin da nake tunani ne? Ina ganin kamar ba ka ji da kyau ba ne, in har ka kai wani lahira ya kasance za ka shiga wuta, wannan ai kai waye ne ba matsala, amma wanda aka sabauta meye kuma na zuwa wuta? Ga kisa ga shiga wuta kuma?" Musti ya amsa masa da cewa "Ni ma abin ya daure min kai, amma wani da ya tambayi malamin, na ji ya ce Annabi ne ya fada, ka ga kuwa kat kenan, abu mafi mahimmanci kawai mutum ya sani ko shi ya kashe ko kashe shi aka yi duk dai wuta ce makoma, gwara ma in da sauran rai mutum ya fara istigfari ko zai rage na baya"
.
Gayu dai duk jiki ya yi sanyi, in ba don shedan ba kana iya cewa daga yau duk sun tuba kenan, don Sule ma a birkice yake, ya dubi Musti ya ce " To Garus da muke cewa ya yi shahada ma'ana ba aljannan ya je ba kenan? Ka san shi ma a gwarawar Karmata ne ya harba, Musti don Allah me dan Ustaz dinnan ya ce ne?" Musti ya fara magana yana dan dukar qasa da wata karyayyiyar sanda da ke hannunsa.
.
Ya dan yi shuru sannan ya ce "Cewa ya yi idan musulmai Biyu suka gwara da makamai to da wanda aka kashe da makashin duk suna wuta, ni gaskiya na fahimci cewa wanda ya kashe wani yana wuta, sai dai wanda aka kashe din ne ni ma ya daure min kai, don na kasa gano dalilin da zai kai shi wuta? Da aka matsa masa da tambaya ne ya ce Annabi SAW ya ce da mataccen ya sami dama, da shi ya kai makashinsa lahira, kai ma ka san wannan ko bai fadi ba haka yake, bare kuma Annabi ne ma ya fada"
.
Sun kusan kwashe minti goma ba wanda ya iya cewa uffan, can sai Sani ya yi gyaran murya ya ce " Don Allah ku daina kawo mana irin wannan, duk jikina ya yi sanyi wallahi, Musti ne ma da yake yana da dan imani sai zuba yake yi, bai ko ji a jikinsa ba" Sule ya sunkuyar da kai yana dariya "Ka ji maganar banza, Musti din da ya je gidan ta'aziyyar Garus yana ce musu wai su daina kuka tunda ya dace da shahada? Me kake gaya mana yanzu"
.
Sani ya dan yi murmushi yana ba shi amsa "Ai kuskure ya yi, na gaya masa tun da ya riga ya fita a hankalinsa da ya bari sai hankalinsa ya dawo kafin ya tafi, amma dan gogan na ka ya nace sai ya tafi, shi ya sa kawai na rabu da shi" Sule ya miqe ya zo gaban Sani yana magana yana dariya "Dan gogan na ka lilo yake ta yi ko tsayuwa bai iya yi, ya narki shalisho ya yi tab, amma haka ya je wajen Ustazannan yana ce musu: Yanzu da kuke mana kallon qasqanci me za ku ce wa Ubangiji? Ga Garus nan ya yi mutuwar shahada, na san da wahala dayanku ya sami shahada irin ta sa, ga limamin gari a zaune!"
.
Suka bushe da dariya, Musti ya dan yi murmushi ya kawar da kai, Sani ya ce "Au ko dalilin da ya sa Ustaz Aliy ya kira shi kenan ya saka masa karatun malam Jafar?" Duk suka yi shuru, ba dai wanda ya ce uffan a cikinsu, ko shi Musti din ya san ya buga, don 'yan uwansa sun yi ta yi masa fada lokacin da ya dawo hayacinsa.
.
Zuwa dan anjima kadan Sani ya ce "Ko ma dai mene ne akwai gyara, na yi wani dogon lissafi ta ko'ina na fahimci cewa mutum yana da buqatar sake duba kansa, domin yadda ake mutuwa a 'yan tsakaninnan dole mu dan gyara kar mutum ya yi wa duniya zuwan kifi, in ba bom ba, to boko haram, in ka samu ka tsallake wanan ga masu tsare hanya, kuma na ji an ce Burutai ya ce za su sanya qafar wando daya da duk wanda ya sake tsare wa 'yan qasa hanya"
.
Musti ya buda wa Sule ya zauna sannan ya ce " Gaskiya jama'a suna ganin laifimmu ne, amma mu ma ai muna da ranarmu in ka lura, kalli dai sabon masallacin Mandawa yadda dattawannan suna gani aka zuba wa gayu ICD a cikin farau-farau to tir ba wanda ya yi, ka ga ai bai dace ba, tunda kowa ya san qwaya ce" Sule ya karbe "Ai kuwa ita ma qwaya ce gaskiya, don takan sa a ji garau"
.
Sani ya gyara kwalar rigarsa ya dada tsayar da ita sosai ya ce "Kun kuwa san cewa dattawannan daga baya su ma sun sha PR?" "Haba dai! Kamar ya?" In ji Sule, Sani ya ce "Ai da aka gano su, su ma dandaqa PR aka yi aka watsa a kununsu aka ce wannan na manya ne kar a taba, ai da suka sha suka yi daidai sai kowa ya dauki kwangiri jikinsa yana rawa, sai ji kake suna cewa : Ai aljanna ba ta matasa ne kadai ba, wallahi da su aka qare aikin, sai dai kuma kashe gari ba wanda ya leqo a cikinsu"
.
Suka qyalqyale da dariya, sannan Musti ya ce "Ina ganin bai kamata a riqa haka ba tunda mun san darajar manyanmu, koda yake suma sun dan yi laifi, ya kamata su tsawatar ne don sun fi kowa sanin aibinta, yanzu dai ni na yi wa kaina fada in Allah ya yarda na dena wadannan abubuwan, mun ma shirya da Ustaz Aliy zan fara koyon baqi gobe, ya ce kar na ji komai, duk abin da nake so zai nuna min, fatata dai Allah ya taimake ni kan abin da na yi niyya, don duk inda mutum ya kai ga iskancinsa akwai wanda ya dama shi ya shanye, qarshe mai kyau na mai tsoron Allah ne"

Daga Muhammad Alkasim

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 13:30
In Hausa Novels
Title : Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 8
Description : . Musti ya dan nisa kadan, ya juyo ya kalli Sani " Yanzu dai bisa ga dukkan alamu dole a sake lale, don na lura akwai baraka a wasu w...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 8"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ▼  June (74)
      • Ibrahimovic Zai Koma Club Din Manchester United
      • Gwamnatin Legas Ta Rufi Coci 70 Da Masallatai 20
      • Photos: Wani Yaro Dan Shekara Tara Zai Wakilci Naj...
      • Sanata Ekweremadu Ya Kai Karar Buhari Majalisar Di...
      • Macen Da Ta Fi Alheri Da Wadda Ta Fi Sharri
      • An Tursasa Musulmai Cin Kashin Shanu A Kasar India
      • Su Wanene Yajuju Da Majuju - Muhammad Sani R/Lemu
      • Photos: Wani Dan Jihar Yobe Ya Samu Lambar Yabo A ...
      • Photos: Anyi Nasara Yi Wa Fati Sulaiman Tiyata
      • Buhari Ya Gana Da Obasanjo A Villa
      • Cikakken Bayani Akan Daren Lailatul Kadari( Dare D...
      • A'isha Buhari Za Ta Raba Kayan Abinci A Jihar Gombe
      • Fati Nijar Ta Dauki Nauyin Jinyar Fati
      • Matar Fayose Za Ta Ziyarci EFCC Don Amsa Tambayoyi
      • Kalubale Ga Yan Fim Din Hausa
      • Photos: Buhari A Offishin Sa..Ya Koma Bakin Aikin Sa
      • Photos: Buhari Ya Dawo Najeriya
      • Photos: Yan Acaba Sun Kona Motan Tifa
      • EFCC Ta Garzaya Da Tsohon Gwamnan Adamawa Zuwa Asi...
      • Kotun Misra Ta Yanke Wa Morsi Hukuncin Daurin Rai ...
      • Uwani Muhammad Ta Na Neman Taimako
      • Gwanatin Jigawa Na Binciken Sule Lamido
      • Yan Majalisan Najeria Sun Musanta Neman Karuwai
      • Photos:Bola Tinubu Da Oba Sikiru Adetona Sun Ziyar...
      • Zan Bude Wuta Ga Tsagerun Niger Delta Har Sai Sun ...
      • Alamomin Tashin Al-Kiyama Guda 100 ( Kashi Na Farko)
      • Abin Al'ajabi A Jihar Osun
      • Gwamnonin PDP Sun Nesanta Kansu Da Modu Sheriff
      • Abin Al'ajabi A Jihar Osun
      • Photos: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Ware Milyan A Sh...
      • Majalisar Ministoci Ta Amince Da Sabon Tsarin Karb...
      • Photos: Safiya Musa Ta Haihu
      • Buhari Ya Yaudari Yan Najeriya - Shekarau
      • Gwamnatin Buhari Ta Yarda Da Sabon Tsarin Hada-Had...
      • Photos: Wata Mata Ta Haifi Ya Hudu A Jihar Bauchi
      • Dan Bindiga Ya Hallaka Mutane Hamsin A Birnin Orla...
      • List: Sunayen Manyan Hafsoshin Sojoji Gusa 47 Da R...
      • Watanni Shida Da Kisan Kiyashin Zariya - Muna Jira...
      • Mai Sabawa Iyaye Kayi Kuka Da Kanka - Mal.Aminu Ib...
      • Shawari Ga Shugaba Kasa Najeriya
      • Photos: Sarkin Kano Yayi Murna Cika Shekara Biyu A...
      • Photos: Aisha Buhari Ta Hada Liyafa Wa Tsoffin Mat...
      • Tsohon Kocin Najeriya Amodu Shu'aibu Ya Rasu
      • Graphic Photos: Sojojin Nijeriya Sun Kashe Yan Bok...
      • An Fara Shari'ar Wadanda Suka Kashe Misis Bridget ...
      • Tafsir: Isah Ali Pantami 2016 Ramadan Tafsir Day 4
      • Tafsir: Isah Ali Pantami 2016 Ramadan Tafsir Day 3
      • Video: Wata Masoyan Adam A Zango Ta Masa Kuka
      • Tambayar Da Ta Sanya Sheik Mufti Ismail Menk Kuka
      • Photos: An Halaka Dan Shekara Goma A Kano Bayan An...
      • Babu Alaka Tsakanin Boko Haram Da Kungiyar IS - Am...
      • Photos: A'isha Buhari Ta kaddamar Da Tallafi A Jih...
      • Maganin Daukewar Sha'awa
      • List: Lokunta Shan Ruwa A Jihohin Najeria
      • Tafsir: Isah Ali Pantami 2016 Tafsir Day 2
      • Tafsir: Isah Ali Pantami 2016 Tafsir Day 1
      • Manchester United Ta Siya Eric Bailly
      • Photos: Aisha Buhari Ta Ziyarci Jihar Bauchi
      • Gwamnatin Tarayya Ta Soma Yunkurin Samar Da Ayyuka...
      • Baza Muyi Sulhu Da Gwamnati Ba - Tsagerun Niger D...
      • Wanda Yayi Sahur A Zatonsa Alfijir Bai Keto Ba
      • Gwamna Ganduje Ya Tallafawa Mata Sama Da Dubu Daya...
      • Tsohon Kocin Najeriya Stephen Keshi Ya Mutu
      • Allah Ya Isa Ban Yafe Ba Part 8
      • An Ga Watan Ramadan A Najeriya
      • Gwamnan Jihar Ekiti Ya Fara Yajin Aiki
      • Gwamnati Ta Bayyana Kudade Da Kadarori Da Aka Kwat...
      • Buhari Na Fama Da Gajeruwar Rashin Lafiya
      • Abbas Sadiq Ya Yi Hadarin Mota
      • Graphic Photos: An Yi Wa Wata Mata Yankan Rago A K...
      • Video: Hadiza Gabon Tare Da Marayu A Bikin Zagayow...
      • List Na Malamai Da Zasu Yin Tafsirin Bana A Jihohi...
      • Photos: Sojojin Nijeriya Sun Sake Nasara Akan Yan ...
      • Photos: Goodluck Jonathan Ya Dawo Najeriya
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger