1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Slider » Zafin So Part 6

Zafin So Part 6

By Abdul Mk
Add Comment
Tuesday, 10 May 2016
*kinsan dai yayana ba haka yake ba ko?? Bake ba ko almajiri yana da darajar da bazai wulakantashi ba bare ke.
Zahra ta mayar da kanta tare da cewa "Allah ya
baki hkr amma dai kinsan duk yau haushina yake ji, na rasa dlln da yasa yaketa hararata." manta dashi.
Safiyya ta ta fada tare da kara takowa inda take
tana me cewa "ynz dai wlh shine da kansa yace a kiraki da alama ya sakko ya hkr ne..."
bana tunanin haka. Zahra ta fada.
Safiyya tabita da kll tare da cewa "koma dai meye yana kasa yana jiranki, kisan yadda zakiyi ki fara
ginawa kanki foundation a zcyrsa wannan itace
damarki ta farko.
Zahra ta saki murmushi tare da cewa "zanyi iya
kokarina don ganin na samu zcyr dana dade ina
neman inda take yanzu kuma na ganta dole na farauceta da dukkan karfina."
ta mike tare da jawo mayafinta ta yafa tare da
takawa, safiyya ta jinjina mata tare da cewa "kin
gama haduwa amma ki gyara tafiyarki."
zahra ta harareta kawai kai tsaye tayi waje.
¤zaune yake bisa farar kujera a harabar wurin me dauke da daddadar iska dake kadawa, idanunsa na kan faffadar wayarsa yasa wani dan karamin tebiri a gaba wanda shine ya shiga tsakaninsa da kujerar dake fuskantarsa.
Da sallamarta ta iso ta zauna a kujerar, idonta na kansa."
sai da wasu y'an sakwanni suka shude sannan ya amsa sallamar tare da dago kansa, suna hada ido ta kara sakin murmushi yayi sauri ya dauke kansa kmr bisan tanayi ba Zuwa can ya gyara zama tare da cewa "sannu da
fitowa."
wani sanyi ya dira a ranta sbd dadin abnd ya fada tace "yauwa sannu da hutawa yayana.."
bata karasa ba yace "nasan kinji abnd su daddy
suka ce wanda ni dake duk bamuyi zaton haka ba, sbd babu wata magana ta syy a tsakaninmu.
Maganata gsky ni banji dadin haka ba sbd hankalina ba'a kanki yake ba ina da wacce nake so kuma nayi mata alkawarin aure, kmr yadda kema nasan bani kike so ba??"
da sauri zahra ta grgz kai sannan tace "karkayi
tunanin haka, idan nace bana sonka nayi karya
magana ta gsky na dade ina kaunarka ina burin ka zamo mijina.."
bai san sanda ya zabga mata harara ba tare da
cewa "ba ruwana da wannan abnd nake so na
sanar dake shine nifa ban taba ji a raina ina miki
son dazan iya aurenki ba, don ki taimaki kanki
muyi hnyr da zamu rabu ta ckn sauki. Zanyi iya kokarina don naga nasa an tambayeki
shin kina sona??
Ina so ki bada amsar bakya sona bakya kaunata
sai dai idan dole za'ai miki."
zahra ta dago kanta tare da cewa "hkn shine mafi kokoluwar yaudarar da zanyiwa kaina, a ko'ina kuma a gaban kowa zan fada cewa kaine nake so bani da shakku akan haka.
Abbas ya dauke kansa sbd haushin data bashi
zuwa can ya dawo da kansa garesu sosai
hannunsa biyu na dafe da tebirin dake gabansa
yace "ana so dole ne??" zahra ta dubeshi sosai tace "za'a fara yanzu."
ya maida kansa tare da cewa "kada kiyi tsammanin wai rokonki nakeyi sbd hknne kawai abnd zan iya yi, wlh nafi karfin a tilastani kema kinsan haka."
Sau da yawa kakan ki abu da farko kuma daga
baya ya zame maka alkhairi, abnd nake fatan tarayya fatan zai faru a tarayyarmu kenan.
Zahra takai karshen maganar sanda ta dubeshi.
Kansa na jikin kujerar yace "kanki zaki cuta kuma
kada kiga laifina akan duk abnd ya faru."
babu cutar kai a ckn syyrka sbd na tbbtr kai ba
azzalumi bane kuma ba zaka zama akaina ba." yaja dan gajeren tsaki ya kauda kai, duk dabarun da yake 2nanin zaiyi amfani dasu yayi amma basuyi tasiri ba lallai ma wannan zahrar yaushe ta zama haka??
Ya tambayi kansa kmr zai ce wani abu kuma ya fasa lkc guda ya mike tare da gyara zaman faffadan glass dake idonsa ya zira takalmi gami da binta da kll bai ce komai ba ya juya yabar wurin.
Dafe kujerar da take kai tayi ta baya tafi
kyakykyawar salon tfyrsa da kll murmushi na tashi a fuskarta koba komai wannan ne karon farko data samu damar yin magana me tsayi da masoyin nata kuma ta iya amayar da abnd ke ranta, bata dade a wurin ba ta mike tare da komawa izuwa ckn gd.
** kmr yadda daddy ya fada musu washe gari
Abbas da safiyya shirin tfy kauye sukai, misalin
karfe 9:00 na safe tsaye suke suke su biyu ckn
shirin tfyr safiyya na rike da jakarsu a hannunta.
Daddy ne tsaye ya dafa Abbas tare da cewa "sai
kun dawo my son amma fa kada zaman yayi maka dadi ku zauna kwanaki da yawa kasan akwai ayyuka da yawa da zakayi a satin nan."
ba zamu dade ba daddy kauye ma ina yaga wani
dadin da za'a zauna kwanaki da yawa??"
momi dake zaune tace "kaji ja'iri asalinka ne dai
tunda har yanzu kakanninka suna can dai.." daddy yace "yauwa safiyya kada ki manta ki
fadawa kakar taku batun auren Abbas da zahra
sati me zuwa za'a sa rana, ki fada mata nima ina gaf da zuwa."
to daddy zan fada mata insha-allahu.
Safiyya ta fada. abbas ya bata rai tare da cewa "daddy don Allah abar wannan maganar, nifa ina da wadda nake so kuma na dade dayi mata alkawarin aure idan nayi mata haka zai zama na yaudareta kenan.
Kuma fa itama zahra ba ba sona take ba tana da
wanda take so bashi da wani amfani ace za'a tilasta mu."
daddy baice komai ba ya dubi safiyya tare da cewa "ke! Jeki kira min zahra ce tazo."
ta saki jakar dake hnnta tare da komawa da baya
izuwa dakinsu.
Jim kadan suka fito tare zahra ta durkusa da fadin gani daddy, yace "kmr yadda na fada akwai
alkawarin aure tsakaninku da Abbas tun tuni kin
amince kina sonsa??"
ta dago tare da duban Abbas tare da sunkuyar da
kanta tace "Daddy a baya ban taba kawo haka ba
shi yasa bana jin son yaya Abbas da aure, amma daga ranar daka ambaceshi a matsayin mijin da zan
aura sai naji nafi kaunarsa fiye da kowa a duniya."
Abbas ya zabga mata wata irin harara kmr zai
rufeta da duka sbd yadda takai makura wajen
bashi haushi, ya kauda kansa daga kllnta kawai.
Daddy yace "to kaji, idan har ita zata yi hkn sai kaine zaka bijire?? Baka taba bani haushi ba kada
hkn ya faru a wannan karon, sai kun dawo."
ya fada sanda ya wuce.
Mu tafi.
Abbas ya fada sanda ya dubi safiyya. Taja doguwar
jakar dake hnnta tare da duban momi tace "sai mun dawo."
to sai kun dawo, Allah ya tsare.
Ta fada.
Ameen suka amsa tare da yin waje, safiyya na
dagawa zahra hannu.
Suna fitowa wajen motoci suka nufa cak! Kuma safiyya ta tsaya tare da cewa "yaya nayi mantuwa
wlh, don Allah barina koma ina zuwa."
zaki bata mana lkc kuma kiyi sauri don Allah.
Ya fada sanda ya karbi jakar dake hnnta ya taka
izuwa motar yayinda da sauri ita kuma ta juya.
Zama yayi a kujerar gaban ba tare daya rufe kofar ba ya ziro kafafunsa waje, wayarsa ya dakko ya
kira maryama suka dan taba hira na y'an mintuna
yana kashe wayar safiyya ta dawo.
Yauwa mu tafi ko??
Ta fada sanda ta bude kofar gefen dama ta shiga,
abbas ya mayar da kafarsa cikin motar yaja kofar ya rufe dai-dai lkcnne safiyya tace "sanda muka fito
ranka a bace ka hade rai amma ynz na sameka ckn
walwala me yasa??"
da masoyiyata nayi waya mukayi hira..
Kafin ya karsa tace "kana nufin ZAHRA??"
wannan sunanta MARYAMA sarauniya a fadar koli kenan, wace wata zahra??"
yaja tsaki gami da tayar da motar ya fice daga gdn,
yadau doguwar kwaltar datai yamma don tunkarar
tfyr da zasu shafe awanni uku suna yi.
Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 20:29
In Hausa Novels, Slider
Zafin So Part 6 Title : Zafin So Part 6
Description : *kinsan dai yayana ba haka yake ba ko?? Bake ba ko almajiri yana da darajar da bazai wulakantashi ba bare ke. Zahra ta mayar da kanta ta...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels, Slider

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Zafin So Part 6"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ▼  May (70)
      • DSS Sun Hanani Gaisawa Da Buhari - Sanata Ben Murray
      • Photos: Sabin Hotuna Hafsat Idriss
      • Sai Da Na Zubar Da Hawaye Kan Labarin Yaron Da Kis...
      • Za Ayi Wa Boko Haram Taron Dangi
      • Ba Zan Taba Mancewa Da Jonathan Ba - Buhari
      • EFCC Za Ta Tahumi Goodluck Jonathan
      • Kamfani Chevron Ta Dakatar Da Aiyuka Ta A Najeriya
      • Kamfani Chevron Ta Dakatar Da Aiyuka Ta A Najeriya
      • Tsageran Neja Delta Sun Kai Sabbin Hare-hare
      • Da Mai Gwamnan Ekiti Ya Dogara Akan Hana Fulani Kiwo
      • Bana Goyon Bayan Auren Wuri - Sarkin Kano
      • Magoya Bayan Malam Shekarau Sun Gargadi Rarara
      • Kotu Ta Haramta Kwamitin Riko Na PDP
      • Photos: Osinbajo Ya Ziyarci Jihar Legas
      • Manchester United Ta Kori Van Gaal
      • Photos: Ozil A Makka Dan Yin Hajj
      • Manchester United Na Shirin Nada Mourinho
      • Mahaifiyar Sanata Shehu Sani Ta Rasu
      • Wai Meye Abin Kunya A Ciki
      • Ali Modu Shariff Ya Maida Martani
      • Tsagerun Niger Delta Sun Kai Hari Kan Bututun Man ...
      • PDP TaTsige Ali Modu Sheriff
      • Na Yi Rantsuwar Da Babu Kaffara, PDP Ce Za Ta Lash...
      • An Karkatar Da Naira Bilyan 30 Da Nufin 'Yanto Mat...
      • Ina Nan Ina Goyon Bayan Buhari - Sulaiman Hashim
      • Karin Kudin Fetur Ya Tunzura Rikicin Shehu Sani Da...
      • Photos: Serah Luka Daya Daga Cikin 'Yan Matan Chib...
      • Gwamnati Ta Bayyana Dalilan Kin Sakin Dasuki
      • BREAKING NEWS: An Sake Ceto Daya Daga Cikin 'Yan M...
      • Haduwa Amina Ali Nkeki, 'Yar Chibok Din Da Aka Cet...
      • Photos: Amina Ali Nkeki Ta Gana Aisha Buhari
      • Video: Matashi Da Ya Kashe Mahaifansa Da Kannensa ...
      • Photos: An Kama Yan Luwadi Guda Shida A Jihar Edo
      • Gwamnati Za Ta Bayyana Dalilan Kin Sakin Dasuki
      • Muna Kan Bakarmu Na Fita Yajin Aiki A Ranar Laraba...
      • Tompolo Ya Sake Raddi Ga Gwamnati
      • A Shirye Nake Da Duk Wata Tuhuma Da Za A Yi Min - ...
      • Zafin So Part 8
      • Photos: Yan Boko Haram Sun Kai Wa Dakarun Sojojin ...
      • Zafin So Part 7
      • Gwamnati Najeriya Ta Kara Kudin Man Fetur Zuwa N145
      • Rundunar Sojojin Nijeriya Ta Ruguza Sannanin Baray...
      • Yanda Ake Hada Alawar Madara
      • Photos: Buhari Da Yarsa Zahra A selfie
      • Photos: Buhari Ya Isa Birnin London
      • Zafin So Part 6
      • Photos: Yan Amurka Uku Sun Musulunta A Jihar Adamawa
      • Zafin So Part 5
      • Photos: Sabin Hotuna Juliet Ibrahim Tare Da mahaif...
      • Ta Auri Maza Biyu A Lokaci Guda A Jihar Katsina
      • Yanda Mijina Ya Kashe Min Ya'yana Guda Uku
      • Ni Ba Mijin-Ta-Ce Ba Ne - Ganduje
      • Photos: Ali Nuhu Tare Da Iyalansa A Birnin London ...
      • Zafin So Part 4
      • Photos: Shugaba Buhari A Yayin Sanya Hannu A Kasaf...
      • Hukumar Hisba ta Jihar Kano Ta Kama Mutane 25 Da L...
      • Sanata Shehu Sani Ya Ceto Idanuwan Wani Yaro Daga ...
      • Zafin So Part 3
      • Yadda Ango Da Wasu Mutane 7 Suka Rasu A Hadarin Mota
      • Yan Sanda Sun Ceto Tsohuwar Ministar Da Aka Yi Gar...
      • Photos: Matasa Sun Yiwa Wani Barawo Tsirara
      • Sojoji Sun Kama Wanda Ya Kashe Janar Mamman Shuwa
      • Zafin So Part 2
      • Ranar Ma'aikata Ko Ranar Yaudarar Ma'aikata?
      • An Ceto Mutane 400 Da Shanu Guda 300 Daga Wurin 'Y...
      • Shin Akwai Kaman Ali Nuhu Kuwa?
      • Photos: Daga Wajen Bikin Auren Dan Gwamnan jihar B...
      • Rasha Ba Za Ta Nemi Syria Ta Daina Kai Hare-Hare A...
      • Dan Majalisar Tarayya Adams Jagaba Yasha Da Kyar A...
      • Photos: Sabin Hotuna Faty Muhammad
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger