1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Hausa Novels » Jiddah Part 1

Jiddah Part 1

By Abdul Mk
Add Comment
Saturday, 30 January 2016


.  
Posted by Ismail Sani
.
Falon yayi tsit sakamakon sautin kukan muh'd dake tashi ya riqa qafafunsa yana roqonsa Dan Allah Abba kabarni na auri jiddah ninafi cancanta da aurenta nafi Amir sonta nitakeso ba amir ba, wadannan kalamai suke fitowa bakin muh'd duk falon ba Wanda jikinsa baiyi sanyiba musamman Jidda dake kukan xaa rabata da masoyinta ta tabbata batada Wanda takeso kamar muh'd yayinda amir k ganin ba abinda xai hanamasa auren Jidda domin shima yana axabtuwa da qaunarta duk dasu yan uwan junane aminan junane kuma family daya da muh'd tor danme baxai nemi wata ya auraba yabar masa Jidda. Irin maganganunda muhd ke furtawane yasa duk hankalin family din sadauki natashi musamman kakarsu Handiya ta soma kallon ya'yanta da jikokinta kafin ta fara matsar hawaye Tace subhanallah muh'd kada ka kashe kanka bakasan irin tashin hankalinda xamu shigaba Yace Handiya danarasa Jidda gwanda na mutu baxan jure ganinta da wani namijin baniba itace rayuwata itanakeso kutaimakeni kubani aurenta wlhy Ni takeso ba amir ba Gaba daya hankalin tsohuwar na tashi ta maida kallonta ga Alhaji sufyanu tace kabarshi ya aureta kafi kowa Sanin matsalar data faru a baya banaso amaimaita tasoma sharar hawaye tace banason rasa gudan jinina jikokina kamar yanda na rasa iyayensu ta qara fashewa da kuka gaba daya falon hankalinsu nayi matuqar tashi suka soma bata haquri. 
.
HJY Aisha wadda akafi sani da Handiya itace mace ta farko a family din sadauki Sai alhaji Ibrahim da alhaji usman Handiya tabasu taxara sosai kafin a haifesu, sun sami ilimin boko da arbiya. Handiya tana aure a Abuja tare da danta umar tundaga shi bata sake haihuwaba. Alh Ibrahim yanada mata mama bilkisu yayansu biyu maxa Faisal da sufyanu sai kuma cikin dake jikinta. Alh usman shima mace daya yakeda Ammi basu taba haihuwa amma tana dauke da tsohon ciki yau ko gobe ana tsammanin haihuwarta da mama bilki. Cikin ikon Allah kuwa suka haihu a rana daya kuma duk mata murna da farinciki baya misaltuwa a sadauki family ganin ansami mata jawur dasu kamar iyayensu. Koda yaushe umar na taredasu ya dauki wannan ya dauki waccan Yace mama bilki ki bani ita na aura sai kuma yace aa Ammi kibani taki na aura tafi kyau tayi kama dani ko Handiya , sai ta gyada kai tana murmushi mutanen dake falon su soma dariya suna ganin shirmen umar Ashe basu saniba soyayya mai xafin gaske ce ta shigesa ta jariran musamman qaunar yar Ammi. Ranar suna yar mama bilki taci sunan Amina suna kiranta mami yar Ammi taci sunan Hauwa suna kiranta Jidda. Duka family uku rayuwa suke mai ban shaawa batare da hassadar junaba yaransu Kansu a hade yake inbakasan Maman mutumba a gidan baxakace ga Maman wani ba kasancewar kowane gida suna rayuwarsu suna xama abinsu. Shaquwa mai tsanani ta shiga tsakanin mami da Jidda kasancewar sun taso tare kuma gida daya abinci daya makwancinsu daya ba banbanci tsakaninsu sun shaqu da umar fiye da sauran yannensu.   BAYAN SHEKARA 8 mami da jidda suna shakarq goma sha shidda aji daya suke ganin irin girman mami yasa akayi mata jumping xuwa s.s3 shaquwarsu ta dada qaruwa sukejin har rayuwarsu xasu iya sadaukarwa junansu. umar ya kammala karatunsa tare suka dawo da sufyanu duk da baa gari daya suke karatuba karkuso ganin murna a sadauki family ba kamar handiyabdata rungume umar ba tana saukar da numfashi tanaji wannan karon ba abinda xai rabata da danta sai mutuwa itama ita xaa dauka ta barshi cike da murna mami ta rungume sufyanu yayanta yana mamakin girma irin na mami domin kasa cirata yayi tan daiya ta qarasa ta rungume umar shima dariya yayi qarfin halin cirqta sama dan yagane abinda takeso kenan daga yayanta bata samuba dakya ya direta yana maida numfashi sai ta qara shigewa jikinsa ta tabbata yafi sufyanu da faisal sonta shiyasa tafi shaquwa dashi umar sai faman xuba ido yake baiga jiddaba sai yakasa haquri ya tmby ammi tace tana ciki barci take ya nufi dakinta da sauri tana qudundume cikin tausassan bargo barci take sosai ya haugadon ya tallafota yana fafin jiddana na dawo ta bude idanuwanta ta maidasu ta rufe gani take mafarkin da tasabayine yaxo mata yau ya tsuramata ido yana kallonta yana jin wani abu game da ita yanajin soyayyarta fiye data kowa a gidanyasani bashida mata kamar jidda ita yakeso ita kuma xai aura yakai bakinsa dai dai kunnenta yace jidahhhhhhh da qarfi a firgice ta tashi jin qarar da taso raxanata tamkar saukar aradu tayi xaune xurrrrr tana kallonsa tanason tuna inda tasan fuskar amma hankalinta da tunaninta ya hana yace baki ganeni bane jidda umar ne fa yafada fuskarsa cike da damuwa batasan sanda hawaye da dariya na kubce matavda sauri ya rungumota karki damu ynxu muna tare har abada xamuyi aure tare mu rayu tare mu mutu tare tayi saurin dagowa tana kallonsa tace ya umar aure xamuyi ya gyada kasa alamar eh ta qara shigewa jikinsa mami dake tsaye tana kallonsu ta share hawayen fuskarta tana murmushi yaxama dole ta barwa jidda umar baxata iya kishi da jidda ba ashe mafarkinta baxai xama gsky ba na ganin ta mallaki umar wanda take axabtuwa da qaunarsa kullum tun baan barinsa gidan.
.
sunsha tsaraba kam kamar amare musamman jidda da ya ware mata akwatinta daban haaa mutanen gidan kowa sai da akama tsaraba sai faman godiya suke suna sa albarka.  Wani abin mamaki kusan shekaru uku umar koda yaushe yana tareda qannensa sai dai yafi shaquwa da Jidda yanajin son Jidda daban har baxai iya nesa da itaba itama ta shaqu dashi sosai bakamar sufyanu da Faisal ba. Suna shekara 8 aka tura umar abroad karatu karkuso kuga tashin hankalin Dana riskesu su ukun musamman umar dayafi damuwa da hakan ya sami mahaifiyarsa yace handiya a bani jiddah inje karatu da ita xan samamata maaranta mai kya xan kula da ita baxan bari komi ya cutarda itaba sai ta saki baki tana kallon irin wautar umar tace ynxu idan akace kaje da jidda xakaje da itane da sauri ya gyada kansa yace xnje mana tace karatu xakayi ko reno yace duka xnyi handiya ta girgixa ksnta tace kabar mgnr jidda umar kada ka tayarmin da hankali kasani ba abinda nakeso duniyanan sama dakai kaikadai na mallaka kamar yanda jidda ita kadai tae ga iyayenta karkaso kanka da yawa umar sai ya fashe da kuka kuma bana wasa ba sai hankalinta yqyi matuqar girgixawa ta jayoshi jikinta tana rarrashinsa haka yatafi cike dq qunci kamqr ynda yqar qannensa cike da jimami rashinsa musamman jidda ranar ko barci batayiba kwana tayi kiran ya umar ammi nata rarrashinta cike da tausayawa sabon da sukayi dashi.  Dariya taeyi sosai tana kallonta tace k mami kin fiye sharri wlhy ynxu ya umar kike gayawa haka nidai duk yada yake haka nake sonsa,ina sonsa mami inason rayuwa dashi baxan jure rashinsaba sai dai na mutu numfashin mami na soma sarqewa tayi qoqarin boye damuwarta wanda yaxama tilas ta haqura da umar tanason yar uwarta tanason rayuwa da ita,ta riqo hannu jidda dake hawaye tace yar uwa idan kika mutu nima mutuwa xnyi tare mukaxo duniya inajin tare xamu koma baxan iya rayuwa badake ba jidda nasoma goge hawayen fuskarta tace tunda munxo duniya tare xamu koma nima baxaki mutu ki barni ba mami tace ki kwantardahankalinki xaki auri umar kuma ku rayu tare,ta soma dariya tana fadin k kuma waxaki aura tace ALLAH xai bani nawa * kwance take idanunta a lumshe ta kasa barci a tsawon daren sai faman juyi take akan gadon soyayyar umar tayi mata mugun kamu da ha ta kasa cireshi a xuciyarta amma ya xama dole ta barwa jidda saboda farin cikin yar uwarta ta rumtse idanuwanta sabofa xafin da kirjinta ke mata ta tabbata lokaci daya xata iya kamuwa da ciwon xuciya sai ta soma hawaye, jidda ta tashi fitsari ta dubi mami cikin wannan hali ta yaye bargon cike da tashin hankali sai ga hawaye na xuba idanuwanta tace mami meke damunkine meyasaki kuka awanna daren a firgice ta tashi dan batayi tsammanin jidda xata gantaba taga hawaye idon jidda hankalinta na dada tashi tace k meyasaki kuka ne tace kina kuka dole nayi kuka dan Allah meke damunki kigayamin komenene xnmiki maganinshi k ko ya umar ne xan barmikishi pls.....
.
Tsoro da firgici na qara bayyana a fuskarta tace haba hqba wane umar kuma mexanyi da umar nibashine damuwataba nibana sonsa jidda tace inshine damuwarki kigayamin nasan so baya sallama sa dai kajishi a xuciyarka idan hakance ta faru dake mu aureshi tare idan bakyason xama da kishiya sai inbarmiki shi indai xaki daina damuwa nan da nan ta tsuke fuskarta ta kauda duk wata wasa dake fuskarta ganin jidda ta halbota tace waye umar mexanyi da umar kigayamin na taba gayamiki ina sonsa ta fada cikin tsawa tana kallon jidda, itama jidda sai ta tsorata da ganin yanayin mamai domin wanna shine karo na farko datasoma ganinta haka cikin tsawa mami tace kin taba ganin aamar soyayyar umar ataredani ko idanuwana sun nuna miki hakan, jidda tayi kasake tana kallon yarda yar uwarta na birkice kamar ba itaba sai ta fashe dabkuka ta sauka saman gafon itama mami saukowa tayi jikinta a sanyaye tace ina xakije jidda nidai kibar kuka banaso jidda tace sai nayi ki kyaleni tace idan na kyaleki kije ina tace inda handiya xnje nayi barci nasan ita baxatamin fada da tsawaba baxata tsoratani kaar yanda kikamin ynxuba xuciyar mami na soma xafi ta riqo hannu jidda ta dora a qirjinta tace kinji ynda xuciyata k bugawa idan kika barni xn iya mutuwa tunda muka taso bamu taba raba gadoba,ta kwace hannunta da qarfi tana kallonta tace idan bakyaso na tafi kigayamin damuwarki sai mai ta durqushe qasa ta saki sabon kuka jidda ta qaraso gareta tace mami ko mutuwa akayine kike boyemin tayi saurin girgixa kanta tace mafarki nayi kin mutu jidda ina kukavdan gani nake kamar xakije kibarni sai jidda tasaki dariya ta kwanta jikin mami tan fadin shine kike kuka kija tayarda hankalin xuciyata haka kin manta alqawarin xuciyarmu xamu rayu tare mu mutu tare kamar ynda mukaxo duniya tare ai mafarki ba gsky bane mami, itama murmushi tayi tace hakane gudan jinina na manta da hakan xuciyata tariga ta rufe jidda ta tadhi tanufi toilet tan fadin mutuwarki babban tashin hankaine agareni Aminatu koda tavfito toilet mami tuni ta dade da kwanciya batare da damuwaba ta hau gadon takwanta a bayanta.  sadaf sadaf ta shigo falon yana xaune yana duba laptop dinsa ta iso dai dai kunnensa tace ya umarrrrrrrr da qarfi sai da ya raxana ya juyo yana kallonta ta soma dariya tace anyi 1-1 ta xauna a kusa dashi yace nima xn ramane ta kwanta ajikinsa taa fadin ya umar kasan me ya girgixa kansa sai kin fada tace mafarki nayi munyi aure ka goyani yace kobada aureba xn goyakai inmunyi aure inmiki wankq ijdafa miki abinci inbaki kici ingoyaki inmiki tausa in rarrasheki kiyi barci k komaima xn miki ta qanqameshi tana fadin Allah ko yayana ya gyada kansa yana kallonta tace Allah ya cika mana burinmu ya amsa da amin dai dai lokacin da mami ta shigo tare da farida qanwar ammi duk saanin junane mami tayi qoqarin saita hankalinta ganin yanda jidda k kwance jikin umar tana xuba shagwaba ta qagaro murmushin yaqe tace ya umar ashe kananan munje hr inda mama bilkisu da ammi bakacan yayi murmushi yace tor gani me akayi farida tace fita xamuyi kuma wai k takeso ka kaita yahada kayansa yana fadin tor muje in saukeku jidda na xaune tana kallon irin kalon da mami kewa umar tareda murmushi tabbas sonsa take inbama hakaba danme xatace shixai kaita uguwa idan hkane yaxama dole ta barwa mami umar , ta dauke idanuwanta daga gareta tana kallon umar dake rufe laptop dinsa suka nufi hanyar fita [: a sanyaye mami ta juyo tana kallonta tace jidda baxakije bane ta girgixa kanta tace kuje sai kun dawo umar ya dubeta kamar ranta a bace yake sai yace to nima na fasa xuwa jidda ta tashi tana fadin habadai ya umar ita blood sis xakayiwa haka, sai mami ta harxuqa ta fita jidda tabita tana fadin to dakika fito waxai kaikine tace ya sufyanu xai kaini kinsan farida tashice nayi tunanin bai kamata na katsemiki hiraba jidda tace kin manta nidake ya umar duk namune munada iko dashi yayankine yayana ne ba banbanci tsakaninmu sai dariya ta subucewa mami ta dafata tana fadin karki damu da damuwata kixauna da ya umar yaya sufyanu xai kaimu jidda ta kalli farida tana fadin wai hakane momy farida ta yatsina fuskarta tace nifa haushi kuke bani wlhy shiyasa banason xuwa gidannan sai kace gareku aka fara yan uwantaka taja tsaki ta fice umar yace ni nama fasa fitar na tuna inada wani aiki ya fice mami ta xare gyalenta da dankwalinta tace nima nafasa fitar nan take jidda tagano mami ta gano dalilinta nason fita da umar sai ta girgixa kata cike da taikacin xuciyarta batamta adalcin son abinda yar uwarta ke soba  soyayya suke mai shiga rai kullum ba abindak rabasu sai barci shima da kyar idan mam bilki ta matsa duk gidan ansan da soyayyar umar da jidda shaquwace mai qarfi ta shiga tsakaninsu inkacire iyayensu maxa da basu saniba kasancewar basu xama gida damuwa tayiwa mami yawa takan rage dare da nafilfilu da adduoi itama jidda tana mamakin wanna sabon alamari na mami naxama cikin kadaici tana tunani ta rage faraa koda yaushe tana daki qunshe ana cikin haka ta fara xaxxabi mai tsananin ga qirjinta dake faman yimata ciwo a daddafe tafito ta nufi sashen handiya sai ta xauna dirshan agaban handiya duk wani qoqari na boye damuwarta ta kasa ta soma hawaye tana fadin kice ya umar ya aureni nida jidda tunda ALLAH bai haramtaba sai handiya ta kalleta cike da tausayawa dan ta jima da sanin hakan sai dai batasan soyayyar jidda tayi nisa axuciyar umar ba har tausayamsu take su uku tace Amina kina iya xama da umar ne bayan xuciyarshi na tare da wata,kina iya kishi da jidda,kina iya rayuwar aure da jidda batare da alakarku ta yankeba tayi saurin girgixa kantatana kuka tace ban iyawa handiya shiyasa nake son cireshi daga xuciyata banason jidda tasani kitayani da addua, handiya ta girgixa kanta cike da damuwa ta tuna yada umar yaxo mata wani dare a haukace wai ta taimaka masa da jidda yaa son jidda yanason auren jidda xai iya mutuwa idan ya rasa jidda sai gashi mami taxomasa da makamanci irina umar to yaxatayi dasu [00:54, 4/23/2015] Pherty : jidda dake labe tun fitowarta dakin hadiya taji kukan mami ta koma ta fito idanunta akan mami dake kwance jikin handiya sai ta xube gabanta tana kuka a tsorace mami ta kalleta ganin hawaye a idanunta hankalinta na tashi jidda tace mamib
.
daga yau kindaina kuka gidan nan kindaina damuwa a gidanan indai akan ya umar ne nasan umar xai soki kuma ya aureki kidaina kuka pls... sai ta soma share mata hawayenta a tsorace mami ta tashi idanunta a waje take kallon jidda tanagirgixa kanta tace a'ah ni baxan aureshiba ni banasonsa waya gaamiki sabodashi nake kuka jidda tayi saurin katseta nasani ba danshi kike kukaba kina kukane kinyi mafrki na mutu ko sai mami ta qara dabircewa ta saki kuka nibaxan aureshiba sai dai na mutu jidda tace idan kin mutu nima xn mutu ko kinmantaalqawarin xuciyarmune idan kuma badaki auri umar ba nima baxan aureshiba ta juya ta fice sai ta bita tana fadin jidda jidda nan da nan numfashinta na soma sama sama ta dafe qirjinta tace ki tsaya mana ,ta juyo tana kallonta hrta qaraso inda take tasa hann taf kafaar jidda daivdai lokacinda numfashinta n dauke ta fada jikin jidda sumammiya jidda tasaki qara mai raxanarwa qadda ta janyo hankalin mutanen gidan garesu.
.
handiyace ta soma fitowa cike da kaduwa dama tasan a rina tayo kansu dai dai lokacinda ammi da mama bilkisu ta qaraso da sassarfq mama nilki ta rungume yarta tace meya sameta jidda jidda tayi shiru idanunta n fitarda kwallah gaadai tsaye amma kamar matattasai kallo tae binsu dashi ta kasa furta komai hr faisal da sufyanu suka shigo ammi ta harxuqa takai mata mari duk sai suka dubeta cike da mamaki jidda kuwa ko ajikijta tana tsaye tamkar batasan a maretaba handiya tace akan wane dalili xaki mareta ko xaki nuna mana yar kice kinfimu iko akanta sai kalaman handiya na tsorata ammi ta girgixa kanta tana fadin ba haka bane handiya ana tmbyrta tayi shiru takyalemu alhali tare suke sufyanu da faisal suka dauki mami suka nufi mota sai alokacin jidda ta motsa ta bisu da gudu mama bilki ta girgixa kanta tana fadin koma dai menene tunda tsakaninsune dakin samasi ido kin bartavhalin yaranne ynxu ni hr mamakinsu nake A Asibiti likitqn ya dubi alhaji ibrahim mahaifin mami yace gab takevda kamuwa da ciqon qirji kuma jininta ya hau sosai tunani yayi mata yawa sai abin yayi matuqar bawa abbanta mamaki cike da tunani iri iri ya iso dakin daake kwance yasani mami bata rasa komaiba kan gata da kulawa inma kudine duk wata yake tura masu kudi accunt dinsu itada jidda to menene damuwarta ya dubi yanda take dariya itada jidda hakalinsu a kwance kamar ba mai jinyaba yace mami wai meke damunkine likita yace jininki yaso ya hau sqboda tunani fukkasu sun xuba mata idanu tayi qasa da kanta  yace duk abinda kikeso ki fadeshi indai baifi qarfin kudiba xnmikishi hdan haa gayamin mami cikin sanyin murya tace abba nima bansanib bans mek faruwa dani ba nake kasa barci ina tunani cike da tausayawa yace xnkira malami ya dubaminke idan ba aljannu suka shafekiba. duk dakin akayi shiru cike da jimami inba handiya da jidda ba bawanda yasan matsalar mami kuma jidda ta qudiri aniyar barwa mami umar. likitan ya dubi mami bayan kowa yafita dakin yace gsky Amina na boyewa mahaifinki ciwonki dan ganin hankalinsa ya tashi akanki shawaran da xan baki ki rage tunani mai xafi dan kinsami matsala a qirjinki kinada ciwon xuciya pls ki rage tunani, kanta a qasa tayi godiya ga likitan aka sallameta... yau gidan cike yake da murnar xuwan baffa sadauki mahaifinsu handiya kakansu jidda sai kai da komowa ake tsakanin ya'yansa da jikokinsa bayan sungama cin abinci suka tare a falon handiys kasancewarta babba agdn duk family an halarta sai tsokanar juna ake mamki xaune tareda umar yana nuna mata hotunansa a turai ga laptop sai farida da sufyanu dake xaune qasan carpet suna hira : sai ga jidda ta shigo tarefa faisal tana masa magiya pls ya faisal ka siya mana dan Allah yace wai menene tace sarqar dana nunaa jiya kasuwa mana, ya xaunaitama ta xauna kusa dashi tana fadin kaji yaya yace naji kibari anjima xamuje ta fada jikinsa tana murmushi mami ta kalleau tana dariya tace mungode ya faisal ynxu saura ya umar da ya sufyanu su siyamana wani abin duk falon aka dauki dariya farinciki na xiyqrci xuciyar baffa sadauki dadi ya cika masa xuciya ganin xuriarsabcikin kwanciyar hankali sun hada kansubsuna xaune lfy inaa xasu dore haan sai yayi wani tunani yana kallonsu tare da naxarinsu muryar baffa na katsesu duk falon suka dubesa yana fadin ibrahim an kammala gidajen nan uku ne ya amsa da eh an kammala komai anyi an rufe yayi dariya yace ashe umar sufyanu da faisal sai mgnr aure duk da nayiwa faisal kamen mata sai ya gama karatunsa yayi aure,duk falon kallonsa suke cike da mamaki kafin su soma dariyar faisal handiya tace kenan baffa auren umar da sufyanu kawa xaayi ya gyada kansa yana fadin kwarai kuwa inason wani sati a hada auren sufyanu da farida duk falon ba wanda baiyi murnaba musamman masoyan baffa ya cigabada fadin sai auren umar da Aminatu cak numfashinsu natsaya ba kamar jidda data sumulyo samn kujera xuwa carpet ba sai suka hau kallon kallo iyayen mata alhaji ibrahim da alhaji usman kadai sukayi murna baffa yaga sauyawar fuska da dama a falon sai mamaki na cikamasa xuciya basu ankaraba sai ganin umar sukayi gaban baffa yace baffa inajin kayi kuskurene nixan auri jidda baffa yace aa jidda faisal xata aura kaikuma mami nan da nan hankalinsa na tashi ya fashe da kuka baffa ni jidda takeso nakesonta ba faisal ba,sai abin ya tada hankalin iyayen maxa musamma mahaifinsa alhaji mansur sai yaga kamar sun nuna sonkai handiya ta lura da hakan tace baffa dakabarshi ya auri jidda tunda sunason junansu sai falon aka gyada kai cike da gamsuwa idan kacire alhaji usman da alhaji ibrahim dabasu yarda da haka ba baffa yayi gajeren murmushi yace tunaninki kenan Aishatu tor bara kiji umar Amina xai aura menene banbancin Hauwau da Amina inaji duk qannensane sai ran handiya na baci tace ALLAH yabaka haquri kuma baxan sake shiga mgnrba sai hankalin kowa na tashi falon musamman lokacinda baffa yace auren umar da mami wani satine hakama auren sufyanu da farida wani satine faisal idan ya kammala karatunsa ya auri jidda kukan umar yayi matuqar tayarda hankalin kowa musamman jidda dakejin kamar taje ta rarrasheshi ta hada kanta da gwiwa tana kuka kamar ranta rayuwar alhaji mansur na baci bai nuna a fuskaba amma yabarwa xuciyarsa dan gani yake kamar bq wanda ya damu da dansa ya tashi ya isa inda umar yake durqushe yana kuka ya dagosa ya kwantardashi ga kafadarsa suka bar falon.  Itama Jidda Baron gidan tayi tana kuka ta nufi sashensu kai tsaye dakinta ta nufa ta fada saman gado tana kuka Ammi ce ta biyota Tace k Jidda minene haka mekuma kike nufi batare data kalletaba ta cigaba da kukanta Tace kisani jiddah saboda k baxxa bata xumuncin gidannan ba yaxama dole ki haqura kibarwa Mami umar banason Wata alaqa soyayya ta sake hadaku da mijin yar uwarki A raxane take kallon ammi idanunta jawur sai ammin ta tsorata da ganinta haka ta sassauto muryarta bayan ta ahau gadon tace Jidda kinsan k kadai na mallaka duniyarnan banida abinda nakeso sama dake,k rayuwata ma xn iya Baki danki rayu dai dai lokacin Handiya na shigo tare da Mami Ammi ta cigaba da fadin Ni haqura Ni sassauta xuciyarki kinji jiddata Sai jidda ta fada jikin ammi tana kuka sosai tace ammi naji na haqura amma kice Mami tafita Ammi tace yau kuma Jidda ita mamin ake gayawa haka ,ta gyada kai tana kuka sosai ta soma boye fuskarta jikin ammi tace eh Mami ta fashe da kuka ta fita dakin da gudu Ammi tace ashe nima bakyason ganina tunda kikawa mamin haka sai Jidda ta rungume Handiya tana kuka tana fadin kingani ko Handiya kinga baffa ya rabani da ya umar ko Handiya ta rungumeta tana rarrashinta ta kasa furta komai sai ta tuna umar dinta nacan a wannan halin ta xame jikinta ta nufi sashenta ta samesa a xaune shida mahaifinsa yana rungume dashi yana kuka kallo daya xakawa mahaifinsa kasan yana cikin bacin rai ta sami guri ta xauna tasaki uban tagumi sai ga hawaye sharrrrr a idonta suna xubowa Yace umar idan farar mace kakeso marar jiki xnsamoma ko baturiyace da sauri ya girgixa kansa Yace a'ah daddy Ni jiddah Yace Jidda banida iko akanta dasai ka aureta amma kayi haquri ka karbi xabin da akama,ya qara fashewa da kuka daddy ka roqi baffa ya barni na aureta kagayamasa Ni Jidda k so nake sonta xn iya mutuwa idan na rasata Yace aa baxaka mutuba Jidda takace idan da rai da rabo kuma ai matar mutum kabarinsa indai da rabo tsakaninku xaka aureta Yace kasawa xuciyarka haquri Yace tor shikenan.. Ranar gaba daya gidan ba wanda yayi barcin kirki musamman su uku cikin lokaci qanqani Jidda takamu da ciwon kai mai tsanani wanda dauriya kawai take kar agane amma xahirin gsky kan na wahalarda ita Duk Wata hanya datasan xata hadata da umar ta tosheta
.
shikuma hakan ba qaramin tashin hankali bane atare dashi na rashin ganin jiddahhhhhhhh Ranar daurin aure an daura auren sufyanu da farida kafin na umar da Mami duk dauriyarsa kasa jurewa yayi dishi dishi dishi yasoma gani kafin ya fadi qasa sumamme  Bayan farfadowarsa ba abinda yake sai kuka baffa sadauki yaxauna yamasa fada sosai ya qara cewa ko ka rayu ko karka rayu ruwanka baxaka auri Jidda ba ya juya ya fice Mama bilkisu ta dafa kafadarsa tace umar ko xaka sauwaqewa mamine ,ya kalleta a tsorace sai yaji kunyar hada ido da ita ganin bayason yarta Yace mama ba haka bane tayama xn saki Mami tunda an daura aure sai mutuwa a xahirin gsky taji sanyi a ranta naganin umar nason Mami yacigaba da fadin Sanin kankine na saba da su tun suna yara nakesonsu amma nafi shaquwa da Jidda shiyasa nasa a raina xn aureta, nan ta soma rarrashinsa tare da masa nasihu hrtasamu xuciyarsa ta sauko Jidda na hada kayanta a trolley Mami tashigo Tace ina xakije da kaya jidda, batare da ta kalletaba tace xnje gun ammina ne Mami tace jidda ko laifina ya shafi mama kikeson kibar sashenta ,ta Dan dubeta kafin tace bakimin laifinda xai shafi mamankiba kuma bana fatan kimin laifi inda mahaifiyata nakeson xama ko laifine mami ta girgixa kanta hade da cije lebbonta saboda dauriya kawai takeyi qirjinta ciwo yake,jidda ta qara kallonta ta kawarda kanta bayan ta rufe trolley Tace a tunanina bakida matsala ynxu nayi xaton duk Wata damuwarki da tunaninki xasu kau tunda sunsami abinda sukeso umar,Mami ta xuba mata idanu tana kallonta tace jidda nikike gayawa haka Tace ai bn fada Dan ranki ya baciba inaso kidaina damuwa a xuciyarki saboda naji duk abinda likita ya fada miki a asibiti kuma yanada kyau ki kiyaye Mami tayishiru tana kallon qasa kafin tace idan kinaso na kauda damuwata kixo mucigaba da rayuwa a gidan aurena inaso mudawo kamar yanda muke a da...jidda ta sunkuci trolley tana kallonta Tace inaso kimanta kuma kisa a ranki ba soyayyar umar a xuciyar jidda sai ta yayanki Faisal kidaina kallona amatsayin mai son umar ki kalleni a yar uwarki kuma matar yayanki ki kuma tayani lallashin xuciyar umar ta manta da Wata jidda , batare datajira mexataceba tasakai ta fice ... Sai shirye shiryen dinner ake amma suna kwance farida ranta yayi matuqar baci Tace jidda baxakije dinner bane, batare data kalletaba ta amsa da baxanjeba koxaki kainine...
.
Ta girgixa kanta aa Allah yabaki haquri ta juyaga mami tace k kuma Mami tace umar baxaijeba jidda baxatajeba kigayamin mexanje yi nima baxaniba Cike da bacin rai farida tayi kwafa ta fice. Iyaye sun masu nasiha kamar yanda akewa yayan gata sun masu adduar fatan alheri kafin subar gidan
.
YA KUKE GANIN WANNAN YAYI?
.
#Hausa Novel📓
#IP

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 10:38
In Hausa Novels
Jiddah Part 1 Title : Jiddah Part 1
Description : .   Posted by Ismail Sani . Falon yayi tsit sakamakon sautin kukan muh'd dake tashi ya riqa qafafunsa yana roqonsa Dan Allah Abba k...
Rating : 5
Related Posts: Hausa Novels

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Jiddah Part 1 "

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ▼  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ▼  January (93)
      • Yadda zaka sauya yanayin kira a layin MTN zuwa kow...
      • Graphic Photos: Daga Wajen Da Boko Haram Suka Kai ...
      • Photos: Buhari, Abdulsalaam and Obasanjo In Addis ...
      • Mun Karya Laggon Barayin Shanu - Gwamnonin Arewa
      • Kazamar Gida Part 16
      • Boko Haram Ta Kai Hari Garin Dalori Dake Maiduguri
      • Jiddah Part 1
      • Kimanin Mutane Takwas Ne Bam Ya Halaka A Jihar Ada...
      • Saurayi Ya Garkame Budurwarsa A Rami Har Tsawon Wa...
      • Tafsir: Sheikh Jafaar Mahmoud Adam Akan Zikirin Ti...
      • An Kama Wani Jigo Na Kungiyar Boko Haram A Jihar Yobe
      • Sojoji Sun Kewaye Wani Gidan Kasa Da 'Yan Boko Har...
      • Jami'ar Kaduna Dakatar Da Wani Malaminta Kan Batan...
      • Tsohon Shugaban 'Yan Sanda Na Kasa, Mike Okiro Ya ...
      • KOTUN KOLI TA AMINCE DA ZABEN JIHAR RIVERS
      • Gobara Ta Hallaka Mutum Biyu Da Lalata Shaguna 700...
      • Sarkin Musulmi Ya Jinjinawa Kokarin Dattawan Kiris...
      • Photos:An Kwakwalewa Wani Yaro Idanunsa Biyu A Zaria
      • ATBU: Photos: Ansamu Gobara A Hostel Din Mata
      • EFCC Na Shirin Kamo Badeh Da Sauransu
      • Messi Ya Lashe Kyautar Kwallon Kafa Na 2015
      • Yan Gudun Hijira Na Ci Gaba Da Dawowa A Wasu Yanku...
      • Kisan Wani Matashi A Garin Kaduna Ya Jefa Jama'a C...
      • Cutar Zazzabin Lassa Ta Shigo Jihar Gombe,
      • Kotu Ta Dage Sauraren Shari'at Dasuki Sakamakon Ra...
      • Photos: Aisha Buhari Da Dolapo Osinbajo Sun Ziyarc...
      • Fasehun Ya Gargadi Buhari Akan Yaki Da Rashawa
      • Photos: Bill Gates Ya Ziyarci Kaduna
      • An Kama Jagoran Boko Haram Da Wasu Membobinta Guda...
      • Kotu Ta Bada Umarnin Tsare Shugaban Gidan Rediyo B...
      • Kotu Ta Bada Belin Sakataren Jam'iyya PDP, Olisa M...
      • Photos: Buhari A Dubai
      • Photos: Anyi Wa Wata Yarinya Yar Shekara 8 Aure A ...
      • Gwamnatin Jihar Sokoto Ta Gano Wasu Kudi Fiye Da N...
      • Tafsir: Aguje Auren Shaawa By Sheikh Ahmad Tijjan...
      • Photos: An Tsinta Wani Jariri A Keffi
      • Photos: Sarkin Kano Da Ya'yan Sa Mata Biyu
      • Photos: Buhari An Hayan Zuwa Dubai
      • EFCC Za Ta Soma Gudanar Da Bincike Kan Wasu Manyan...
      • Gwamnatin El-Rufa'i Ta Kafa Kwamitin Bincike Akan ...
      • Buhari Ya Kalubalanci Rundunar Sojoji Kan 'Yan Mat...
      • Shekara 50 Bayan Rasuwar Tafawa Balewa: Ga Takaita...
      • Tafsir: Download Azaba ya Tabbata Ga Mutane 4 By S...
      • Buhari Ya Bada Umarni A Sake Sabon Bincike Kan Sac...
      • PDP Ta Nima A Tsige Buhari Akan Bacewar Takardun K...
      • Photos: Sheikh Isah Ali Pantami Ya Ziyarci Buhari
      • Nijeriya Za Ta Dauki Karin Sojoji Dubu 12 Aiki
      • Ban Karbi Ko Sisin Kobo A Wurin Dasuki Ba, Inji Nu...
      • EFCC Ta Gano Fiye Da Naira Tiriliyan A Asusun Wasu...
      • Takardun Da Aka Baiwa Majalisa Wanda Ke Kunshe Da ...
      • Dalilin da ya sa muka saki Jaafaru Isa amma muka k...
      • EFCC Ta Kama Shugaban NCC Emeka Mba
      • Jafaru Isa Ya Maido Da Milyan Dari Daga Cikin Kudi...
      • Sake Ja'afaru Isa Ya Nuna Cewa 'Yan PDP Kadai Buha...
      • Mun Yi Nasara Kan Boko Haram - Janar Buratai
      • Dikson Na Jam'iyyar PDP Ya Lashe Zaben Gwamnan Jih...
      • Komitin Binciken Kudaden Sayan Makamai Da Aka Ciny...
      • Hukumar DSS Ta Kama Falake Da Dan Marigayi Abubaka...
      • Ana kammala zaben gwamna a Bayelsa
      • Photos An Gina Coci Me Kama Da Takalmin Mata A Ta...
      • Photos: Sarkin Kano Ya Ziyarci Sudan
      • Dubun Babban Dan Safarar Kwaya Da Aka Fi Nema Ruwa...
      • Ba Za Mu Koma Fagen Daga Da Boko Haram Ba, Inji So...
      • Jim Nwobodo Ya Bar PDP Zuwa APC
      • Photos: Ali Nuhu Ya Je Karo Ilmi A Kasar Amurka
      • Kimanin Zabuka 78 Ne Za A Sake Su A Fadin Kasar Nan
      • Tafsir: Matsayin Mata A Musulunci By Sheikh Dr Ibr...
      • Daso Na Daina Fitowa A Matsayin Muguwa Saidai A Fi...
      • Photos :Aubameyang Ne Gwarzon Kwallon Kafar Afrika
      • Boko Haram Ta Kai Hari Garin Gwoza
      • EFCC Tayi Awon Gaba Da Birigediya Jafaaru Isah
      • Buhari Bai Kyautawa Yan Najeriya Ba - Inji TUC
      • Kotun Ta Yaken Wa Abdul Inyass Hukuncin Kisa
      • Indan Wani Abu Yasami Buhari, Sai Mu Durkusar Da K...
      • Kungiyar Maharba Na Neman Izinin Karawa Da Boko Haram
      • An Haifi Tagwaye Manne Da Juna A Jihar Bauchi
      • Real Madrid Ta Kori Benitez Ta Nada Zidane
      • Saudiyya ta kori ma'aikatan jakadancin Iran
      • Photos:Ministan Sufuri Rotimi Amaechi Ya Ziyarci P...
      • Gwamnatin Bauchi Ta Raba Wa Matasa Wayoyin Hannu D...
      • Video: Arsenal 1 Newcastle 0
      • Video: Crystal Palace 0 Chelsea 3
      • Shin Ana Wa Musulmai Adalci Kuwa A Jihar Taraba?
      • Photos: Hotuna Daga Wajen Bikin Auren Yar Sarkin K...
      • An Zatar Da Hukuncin Kisa Wa Malamai Shi'a A Saudi
      • Al'ummar Nijeriya Suna Dandana Kudarsu A Karkashin...
      • AKwai Masu Yunkurin Kashe Buhari – Rev Mbaka
      • Abubuwan Mamaki Da Suka Bayyana A Lokacin Haihuwar...
      • Buhari Na Shirin Hana Sanatoci Da 'Yan Majalisu Sa...
      • Tafsir: Gudummawar Matasa A Musulinci By Sheikh Dr...
      • Tafsir: Suwaye Masoyan Annabi By Sheikh Ahmad Tijj...
      • Ku Sake Mun Mijin Ko Ku Rufe Mu Tare - Matar Samb...
      • Ina Sane Da Wahalhalun Da Kuke Sha, Sakon Buhari G...
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger