1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Arewa » Labarin Wasanni » Halin da nake ciki bayan varayi sun harbe ni - Gambo Mohammed

Halin da nake ciki bayan varayi sun harbe ni - Gambo Mohammed

By Abdul Mk
Add Comment
Sunday, 17 May 2015

Aminiya: Masu karatu za su so su ji halin da kake ciki a yanzu tun bayan da wadansu ’yan bindiga suka tare motarku a tsakanin Abuja da Lokoja lokacin da za ku je wasa garin Owerri a kwanakin baya, inda kana daya daga cikin mutane biyar da ’yan bindigar suka harba?
Gambo Mohammed: Jama’a Assalamu alaikum, a gaskiya yanzu A lhamdulillahi, a yanzu idan wani ya gan ni ba zai tava tunanin akwai ciwo a jikina ba, ciwon dai da na ji ta dalilin harbin ya warke, abin da ya rage kadan ne, saura karaya, kowa ya san yadda karaya take sai an bi ta a hankali, kuma su likitocin asibitin da suke lura da ni sun ba ni wani lokaci, dalilin da ya sa ban ma fara atisaye ba ke nan, ka ga idan na fara wani abu ya faru laifina ne, sannan kafin in koma buga wasa sai an yi mini d-ray, sannan an ga yanayin murmurewata, duk da haka su ne za su ba ni damar in fara wasa.
Aminiya: A dangane da gasar zakarun Afirka, me kake ganin yake haifar wa Kano Pillars rashin tavuka abin a zo a gani?
Gambo Mohammed: Idan za a tuna a gasar ta bana mun buga wasa na farko da al-Marreck a Sudan, inda na ci kwallo uku, wato a wasan gida da waje ke nan, na ci kwallo daya a Sudan, sannan na taimaka aka ci daya, sannan a Najeriya na ci kwallo biyu, bayan mun kammala wasan ne za a fara gasar Premier a Najeriya, wato a ranar da muka tafi Owerri za mu buga wasa da kulob din Heartland, sai muka hadu da ’yan bindiga har suka harbi ’yan wasanmu biyar, wannan matsalar ta jawo mana givi, saboda kusan mu biyar da muka samu matsala muna cikin ’yan wasa 11 na farko da ake fara wasa da su. A cikin 11 na farko duk wanda ka ga ba a fara wasa da shi ba imma ba shi da lafiya ko ya ji rauni. Ka ga abin ya shafi wadanda suke ba buga mana lamba 5 da 6, sannan wanda yake buga mana lamba 4, shi kadai muke da shi, domin daya ya tafi Nasarawa United, sai ni, kodayake muna da ’yan wasan gaba masu yawa. Duk da cewa an dauko wani Obiazokor dan wasa gaba da kulob din Rangers, amma an rika samun matsala, daga nan ya bar kulob dinmu, mun yi wasan Sudan da shi duk a gida da waje, a lokacin da za a je Moroko kuma sai ba a je da shi ba, idan ka lissafa mu 5 da kuma shi, ka ga mun zama mu shida ke nan a cikin 11 na farko, idan ka cire mutum 6 dole kulob ya samu matsala ko da a manyan kulob da suke kasashen waja ne kuwa. Muna gani yana faruwa da Real Madrid ko Manchester United da sauransu.
Aminiya: Bayan wannan al’amari da ya faru da Kano Pillars, yaya kake hasashen kulob din a nan gaba?
Gambo Mohammed: Wannan al’amarin ya tava mu, amma duk da haka ana iya bakin kokari, sai dai kawai ’yan kallo suna cewa idan babu wane sai su ga kamar za a iya samun matsala, yana faruwa, wurin da wane yake bugawa idan ba ya nan sai ka ga an samu matsala, saboda ka san yadda kowa ya iya wasa daban, yadda wancan zai ba kulob dinsa taimako daban, haka wancan ma, za ka wani yana taimaka wa kulob dinsa da kashi 100, wani kuma za ka samu kashi 60 yake iya bayarwa, ba wai don bai iya kwallo ba, a’a iya ikonsa ke nan. Don haka Pillars za ta ba marada kunya, za mu dawo da zafinmu tun da ka ga a cikin wadanda al’amarin ya shafa ni kadai ne ban dawo wasa ba, ni ma nan ba da jimawa ba zan dawo.
Aminiya: A cikin koci-koci da ka yi aiki da su wanne kafin jin dadin aiki da shi?
Gambo Mohammed: Babu kocina da ban ji dadin aiki da shi ba, saboda duk wanda na yi aiki da shi ya ba ni duk wata dama da ake ba dan wasa, ka ga kuwa babu yadda za a yi in ce na fi son wannan, ko na fi son wancan, babu kocin da na yi aiki da shi aka ce yau na samu matsala da shi ba.
Aminiya: An yi ta kai ruwa rana tsakanin Hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) da Stephen Keshi, wanda shi ne ya nada ka Kyaftin din Super Eagles na vangaren ’yan wasan cikin gida, yaya alakarka take da shi a yanzu?
Gambo Mohammed: Na ji dadin aiki da shi, sannan na ji dadin da ya sake zama kocin Super Eagles, musamman ma a baya da aka rika takaddama tsakaninsa da NFF, gaskiyar magana mu ’yan wasan Super Eagles na cikin gida muna son Keshi, ban san ko wadanda suke waje ba, saboda an jima ba a samu kocin da yake ba mu dama kamarsa ba, shi ya ba mu dama muka buga wasanni har aka gan mu a ce dama a cikin gida akwai ’yan wasan kwallo haka? Shu’aibu Amadu ma ya yi haka. Da aka samu takaddamar zai yi ba zai yi ba ba mu ji dadi ba, yanzu da aka daidaita muna cikin farin ciki. Ina taya shi murna. Allah Ya taya shi riko.
Aminiya: A harkar kwallon kafa ta duniya kasar Sifen na daya daga cikin manya kasashen da ke sahun farko, yaya ka ji a lokacin da aka saka wasa a lokacin da Najeriya ta buga wasa da Sifen lokacin gasar Confederation cup da aka yi kasar Brazil a bara?
Gambo Mohammed: Ana ji da kasar Sifen a harkar kwallon kafa a duniya, to amma ita kwallon kafa tana da wani abu, duk lokacin da ka fara buga wasa, wato bayan ka shiga fili za ka manta da komai, koda a tsorace ka shiga za ka daina, idan ma kana ji kamar ba ka da lafiya tuni za ka ware, ni duk lokacin da zan buga wasa ko ma da wani kulob ne nakan sa wa zuciyata cewa, ya zama dole in yi abun da duk wanda ya kalle ni zai ce na yi kokari. Don haka ban ji komai ba, kodayake shiga wasa ya fi wahala a kan idan da kai aka fara buga wasan, idan aka fara wasa da kai komai za a yi zai zo maka da sauki, akan an fara wasa aka sanya ka, wadanda suke ciki tuni jikinsu ya yi zafi, kai kuma sai ka daidaita kanka da su, wani lokacin hakan ba ya zuwa da sauki.
Aminiya: Wane buri kake da shi a harkar kwallon kafa?
Gambo Mohammed: Burina ba wai ni kadai ba duk wani dan kwallo da yake buga wasa a duniya, wannan ya shafi wanda yake buga local league ko league na duniya babu wani dan kwallo da ba ya so a ce ya yi fice a harkar kwallon kafa, kowa fatansa ke nan, ina fatan ni ma nan ba dadewa ba zan cimma wannan burin.
Aminiya: Ka dade da shahara a harkar kwallo a Najeriya, inda wadanda ba su kai ka ba ma sun fita kasashen Turai don buga wasa, me ya hana ka? Ko akwai wani buri da kake so ka cimma a Najeriya ne?
Gambo Mohammed: Ba ni da wani kuduri da nake so in cimma a Najeriya da ban cimma ba, na lashe gasar Premier sau uku, komai sai lokaci ya yi kafin ka samu duk wani abu da kake buri, babu dan wasan da ba ya son buga wasa a Turai, yadda ake wasa a Turai ya bambanta da yadda ake yi a Afirka, kowa yana da burin ci gaba, ina daya daga cikinsu. Babban burina in ga ina buga wasa a Turai.
Aminiya: Wane kulob ka fi sha’awar buga wasa a Turai?
Gambo Mohammed: Kulob din da nake goyon baya shi ne Manchester United, kuma ina da burin in buga wasa a kulob din, amma a yanzu burina in buga wasa a Turai koda kowane kulob ne, wato ba ni da zavi.
Aminiya: Me za ka cewa masoyanka?
Gambo Mohammed: Ina godiya ga masoyana da masoyan Kano Pillars, ban san me na yi musu ba amma Allah Ya dora musu sona, ina sonsu, duk abin da ka sani a rayuwa suna yi mini, suna yi mini addu’a, duk matakin da na taka to masoyana ne suka cicciva ni. Na gode musu. Allah ya saka musu da alheri.

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 22:58
In Arewa, Labarin Wasanni
Halin da nake ciki bayan varayi sun harbe ni - Gambo Mohammed Title : Halin da nake ciki bayan varayi sun harbe ni - Gambo Mohammed
Description : Aminiya: Masu karatu za su so su ji halin da kake ciki a yanzu tun bayan da wadansu ’yan bindiga suka tare motarku a tsakanin Abuja da Lokoj...
Rating : 5
Related Posts: Arewa, Labarin Wasanni

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Halin da nake ciki bayan varayi sun harbe ni - Gambo Mohammed"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ▼  May (239)
      • [Video] Download Highlight Atletic Bilbao 1 Barcel...
      • Yanda Zaku Sami 100MB A Layin Etisalat
      • Yanda Zaka Samu Garabasar 2GB yanzu Alayinka na mtn
      • Saurin FushiI Me Sanya Nadama
      • Girgizar kasa mai karfin gaske a Japan
      • Yadda Ake Siyan 5mb N5 Ta Sabuwar Hanya A Layin Mt...
      • BAN HANA MINISTOCIN JONATHAN FITA KASASHEN KETARE ...
      • Yanda Zakayi Kira Kyauta A Layin MTN Daga 5am Zuwa...
      • BUHARI KADAI BA ZAI IYA GYARA NIGERIA BA
      • Yar Lesbian Ce Part 2
      • Yuguda Bai Bar Ko Sisi Ba- Gwamna Abubakar
      • Boko Haram sun kashe mutane 8
      • YADDA AKE AMFANI DA MUHRIQUL JINNI DOMIN MAGANIN J...
      • Yar Lesbian Ce Part 1
      • NAIMAKA RANA------PART 7
      • Lalong Ya Yi Alkawarin Hada Kan ‘Yan Filato
      • Blatter ya sake zama shugaban FIFA
      • Bam ya kashe mutane 7 a Borno
      • Zan sa kafar wando guda da Boko Haram'
      • HANYOYIN DA MUTUM ZAI BI DOMIN YIWA KANSA GARKUWA ...
      • Benitez ya tabbatar da zai bar Napoli
      • An kai hari masallacin Shi'a a Saudiyya
      • A Maiduguri za a yaki Boko Haram ba Abuja ba -Buh
      • Alkalin Kotun Spain zai tuhumi Abubakar shekau
      • Kungiyar ECOWAS Ta Jinjinawa Najeriya
      • Zafi ya hallaka mutane 1,500 a Indiya
      • Platini ya bukaci Blatter ya yi murabus
      • Sabuwar Hanyar Yin Browsing Kyauta A Layin MTN
      • [Video] Sheik Kabiru Gombe Tuba zuwa ga Allah
      • An ga sojojin haya a cikin Mayakan Boko Haram
      • Bokoharam Sun Yanke Mutane 10 Da Wukake A Jahar Ad...
      • Zan Ba Gwamnati Mai Bari Gado Maki kasa da Hamsin-...
      • Ana korar sojoji a Najeriya - kananan sojoji
      • Asisat ta zama gwarzuwar 'yar kwallon BBC
      • Mutane 800 sun mutu saboda zafi a Indiya
      • An hallaka mutane fiye da 20 Benue
      • Real Madrid ta kori Carlo Ancelotti
      • Zafin rana ya kashe mutane Indiya
      • Kimanin Fararen Hula 400 (IS) Ta Kashe A Birnin Pa...
      • An gano gawarwakin bakin haure 139 a Malaysia
      • An ceto mata da yara 20 daga dajin sambisa
      • Dillalan man fetur sun janye yajin aiki
      • MAGANIN MATSANANCIYAR SHA'AWA
      • HUKUNCIN MATAR DA AKA SAKETA ACIKIN JINYA
      • HANYOYIN RABUWA DA MASTURBATION
      • SHIN MENENE FATALWA??
      • [Photos] Buhari ya gana da shugaban Burtaniya
      • Za mu rufe wasu tashoshi a Nigeria - MTN
      • Sojoji Sun Canza Wa Matan Da Suka Ceto Wurin Zama
      • Janye karar matar da ta kashe mijinta a Kano
      • Tottenham ta bai wa Adebayor hutu
      • Ina son in ci gaba da jan ragamar Real'
      • ••••DOMIN KE DA MIJINKI••••
      • DOMIN KE DA MIJINKI.
      • JIBWIS Ta Horar Da Malamai Da Alkalan Gasar Karatu...
      • An kona kotun Shari'a a Kano
      • MATAYEN GIDAN ANNABI (SAWW)
      • MAGANIN KASUWA
      • RASHIN JIN DANDANON JIMA'I
      • ALAMOMIN DAUKEWAR JININ HAILA
      • TA WACCE HANYA AKE MALLAKAR BAYI?
      • SANA'AR SIYAR DA JAKI DA DOKI
      • Abin da ya sa Mu'azu da Anenih yin murabus
      • [Music] Raida Da Buri By Hussaini Danko
      • KULAWAR NAMIJI AKAN MACE GUDA 20.
      • NAIMAKA RANA --- PART 6
      • Kerry zai jagoranci tawagar Amurka a Najeriya
      • Saudiyya ta koma luguden wuta a Yamen
      • Sterling bai tsinana komai ba a Liverpool
      • Dan kunar bakin wake ya kai hari a Adamawa
      • BARAWO MAI HIKIMA
      • De Gea ya shiga tsaka mai wuya
      • An kammala duba lafiyar Depay a Man United
      • Na daina zana hoton Annabi" - Charlie Hebdo
      • Abdul'aziz Yari Shine sabon Shugaban kungiyar gwam...
      • [Film] Download Bayan Rai Complete
      • AMFANIN MAN TAFARNUWA
      • NASIHA MAI RATSA ZUKATA
      • WAYE BABBAN MAKIYINKA??
      • MAGANIN KARYA SIHIRI DA IZININ ALLAH
      • Sanata Ahmad Zanna Ya Rasu
      • [Photos] Kahuto RaRa Tare da Adam A Zango A Makka
      • Buhari ya cire 'Janar' a sunansa
      • NA NEMAN GAFARAR 'YAN NIGERIA-JONATHAN
      • Halin da nake ciki bayan varayi sun harbe ni - Gam...
      • Mauludin Sheikh Nyass a Bauchi
      • Man City ta doke Swansea 4-2 har gida
      • Pillars ta kwaso maki uku a Abia
      • Barcelona ta dauki kofin La Liga na bana
      • Yan ci-rani sun mutu a fada kan abinci'
      • Girgizar kasa ta afku a Iran
      • An zartarwa da mutane 6 hukuncin kisa a Masar
      • Amurka ta ce ta damu da hukuncin Morsi
      • [Music] Sai Buhari By Rarara
      • [Music] Tafiya Mai Nisa By Hussaini Danko
      • Yadda Zaka Samu 400mb ko 100mb ko 20mb Kyauta A La...
      • Yadda Ake Cancel Din Collartone Na All Network Mtn...
      • YADDA ZAKUYI WHATSAPP KYAU A LAYIN MTN HARNA TSAWO...
      • KANO: Takunsaka Tsakanin ‘Yan Kwangila da Gwamnati
      • Sabon Tsarin easylife4.0 na layin Etisalat da yanz...
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger