1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Fadakarwa » SHIN MUMINAI ZASU GA ALLAH? KO KUWA BA ZASU GANSHI BA?

SHIN MUMINAI ZASU GA ALLAH? KO KUWA BA ZASU GANSHI BA?

By Abdul Mk
Add Comment
Tuesday, 17 March 2015

Wannan shine abinda ZAUREN zai tattauna akansa yanzun nan Insha Allah.

Hakika muminai zasu ga Ubangijinsu QURU-QURU afilin Alkiyama, kuma zasu ci gaba da ganinsa acikin Aljannah. (Allah yasa muna da babban rabo).

Acikin Alqur'ani Allah yana cewa:

"WASU FUSKOKIN MASU HASKE NE AWANNAN RANAR. MASU KALLO NE ZUWA GA UBANGIJINSU".

(suratul Qiyamah ayah ta 22-23)
Malaman tafseeri suka ce "ZASU GANSHI NE QIRI-QIRI".

Kamar yadda Imamul Bukhary ya ruwaito acikin Sahih nasa, akan lambar hadisi na 7,435.

Manzon Allah (saww) yana cewa: "HAKIKA KU DA SANNU ZAKU GA UBANGIJINKU QURU-QURU".

Kallon da Muminai zasu yiwa Ubangijinsu, ya tabbata acikin Sahihan hadisai masu yawa sosai daga Manyan Maluman hadisi.

1. Hadisi Sahihi daga Sayyiduna Abu Huraira da Abu Sa'eed Alkhudry (Allah shi yarda dasu) sun ce:

"Wadansu mutane sun tambayi Manzon Allah (saww) – "Ya Rasulallahi shin zamu ga Ubangijinmu ne aranar ALQIYAMAH?".

Sai yace "SHIN KUNA KOKONTON GANIN HASKEN RANA DANA FARIN-WATA WANDA WANI GAJIMARAI BAI TARE SU BA?"

Sai suka ce "A'a". Sai yace "TO HAKANAN ZAKU KALLI UBANGIJINKU".

Aduba cikin Sahihul Bukhariy hadisi na 7,437. Sahihu Muslim hadisi na 182.

2. Sayyiduna Jareer (ra) yace : "Manzon Allah (saww) ya kalli farin wata adaren sha-hudu (wato daren da watan yake Qure haskensa) sai yace:

"ZAKU KALLI UBANGIJINKU KAMAR YADDA KULE KALLON WANNAN FARIN WATAN.
IDAN ZAKU IYA KOKARIN KUGA BA'A RINJAYAR DAKU DAGA YIN SALLAH KAFIN HUDOWAR RANA, DA KUMA KAFIN FADUWARTA BA, TO KU AIKATA HAKAN"

Sahihu Muslim hadisi na 633. Sahihul Bukhariy hadisi na 7,434.

3. Daga Abu Musal Ash'ary (ra) yace Manzon Allah (saww) yace:

"AKWAI ALJANNATAI GUDA BIYU NA ZINARE, KWANUKAN CIKINTA DA DUKKAN KAYAYYAKIN CIKINTA (NA ZINARE NE).

DA KUMA WASU ALJANNATAI GUDA BIYU NA AZURFA NE KWANUKAN CIKINSU DA DUKKAN KAYAN CIKINSU (NA AZURFAN NE).

BABU ABINDA KE TSAKANIN MUTANE DA KUMA KALLON UBANGIJINSU IN BANDA MAYAFIN NAN NA GIRMANSA BISA ZATINSA. ACIKIN JANNATU ADNIN"

- Sahihul Bukhariy hadisi na 4,878. Sahihu Muslim hadisi na 180.

4. Hadisi daga Sayyiduna Suhaibur Rumiy (ra) daga Manzon Allah (saww) yana cewa:

"IDAN 'YAN ALJANNAH SUN SHIGA ALJANNAH SAI UBANGIJI YACE MUSU :

"SHIN AKWAI WANI ABINDA KUKE SO IN QARA MUKU?

Sai suce "(YA RABBI) Shin baka Faranta fuskokinmu ba! Shi baka shigar damu aljannarka kuma ka tseratar damu daga shiga wuta ba!!

Daga nan sai Allah ya yaye musu Hijabi (sai su ganshi). Kuma babu wani abu mafi soyuwa agaresu cikin dukkan abinda aka basu fiye da wannan kallon nasa. wannan shine Qarin da Allah yake nufi wanda ya fada acikin Alqur'ani.

- Sahihu Muslim hadisi na 181.

5. Daga Sayyiduna Abdullahi bn Umar (ra) yace Manzon Allah (saww) yace :

"MAFI QANKANTAR MATSAYI DAGA CIKIN 'YAN ALJANNAH ZAI YI SHEKARU DUBU BIYU YANA KALLON WAJEN DA YA MALLAKA (WATO GIDAJENSA NA ALJANNAH) YANA KALLON WURI MAFI NISA KAMAR YADDA GANIN NA KUSA DASHI. KUMA YANA KALLON MATAYENSA DA HADIMANSA.

KUMA MAFIFICIN MATSAYI ACIKINSU ('YAN ALJANNAR) ZAI RIKA KALLO ZUWA GA ZATIN ALLAH NE HAR SAU BIYU AKULLUM"

- musnad juzu'i na 2 shafi na 13. Tirmizy hadisi na 3,330.

Ganin Ubangiji abu ne tabbatacce acikin Alqur'ani da Sunnar Manzon Allah (saww). Kuma dukkan Maluman Musulunci sunyi ittifaki akan haka.

Ya Allah kasa muna daga cikin masu ganinka afilin Alqiyamah, da kuma gidan Aljannah. Musa kusa da babban Masoyinmu (saww).

An gabatar da karatun ne acikin ZAUREN FIQHU WHATSAPP 2 da 4.

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Abdul Mk at 22:01
In Fadakarwa
Title : SHIN MUMINAI ZASU GA ALLAH? KO KUWA BA ZASU GANSHI BA?
Description : Wannan shine abinda ZAUREN zai tattauna akansa yanzun nan Insha Allah. Hakika muminai zasu ga Ubangijinsu QURU-QURU afilin Alkiyama, kuma z...
Rating : 5
Related Posts: Fadakarwa

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "SHIN MUMINAI ZASU GA ALLAH? KO KUWA BA ZASU GANSHI BA?"

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ►  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ►  July (223)
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ▼  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ▼  March (116)
      • President Jonathan Congratulates Buhari
      • Okorocha Catches Alleged PDP Loyalists With Ballot...
      • Okorocha rejects poll result, accuse soldiers of c...
      • Eight suspected Boko Haram gunmen killed in Gombe,...
      • Buhari Wins Kano With Landslide Victory-daily Inde...
      • Soldiers Already Opening fire in Bauchi
      • Gunmen storm INEC collation centre
      • Abuja Presidential Election Result: APC Defeats PDP
      • APC won in Osun State
      • INEC Postpones Election Indefinitely In 18 Polling...
      • Breaking: Buhari leads Jonathan in Ogun state
      • Photo: Inec Staff That Were Killed Today In Dukku ...
      • Policeman Kills Youth For Insisting On Sighting El...
      • Umana Calls For Cancellation Of Election In Akwa Ibom
      • Obanikoro, Mimiko, Adams Fail To Deliver Wards To ...
      • Buhari Seems To Be Leading. Results So Far
      • Soldiers Surround Ex Gombe State Governor, Senator...
      • APC condemns election violence in Gombe, Rivers
      • Presidential Villa: APC defeats PDP
      • Elections Must Be Cancelled In Rivers State, Says ...
      • APC members shot dead in Rivers state, many arrested
      • I will not accept polls cancellation – Buhari
      • Boko Haram Beheads 23 People And Sets Homes On Fir...
      • Boko Haram attacks polling units in Yobe and Borno...
      • BREAKING: INEC Announces That Elections Will
      • Boko Haram Attacks Gombe Polling Stations
      • Card Reader reject Jonathan’s PVC
      • Buhari accredited in Daura
      • Police plan arrest of El-Rufai, others, APC alleges
      • Dress Code Of Muslim Women and Men
      • Kaduna Governor, Yero, others honoured at Kannywoo...
      • HUKUNCIN WANDA YA KARBI CIN HANCI ABISA TILAS :
      • HUKUNCIN WANDA YAKE SHAN NONON MATARSA, DA KUMA MA...
      • Thugs open fire on Gov Amaechi’s convoy
      • AMMA Awards 2014 – List of Nominees
      • Buhari’s Last Message To Nigerians Before Election...
      • HUKUNCIN WANDA YA ZAGI ANNABI (SAWW
      • President Jonathan Plans Trouble In Six States, AP...
      • Shin kudi yana sa mutum rashin tausayi
      • Legal suit filed to disqualify Buhari postponed ti...
      • KU DUBA WANNAN GIRMA
      • MA'AIKATA MASU HULDA DA BANKI
      • MIJINTA YA RASU A KURKUKU
      • SHIN MAI HAILA ZATA IYA YIN ZIKIRI?
      • Boko haram Kidnapped 400 Women & Children In Borno...
      • PDP share Garri, Groundnut and sugar in Bauchi
      • Thugs loyal to PDP allegedly attack APC chieftain ...
      • KADAN DAGA CIKIN MUNANAN HALAYEN DASUKE CUTAR DA A...
      • LABARIN WANI MUTUM DA MUTUWA TA RISKESHI.
      • LADUBBAN DAREN FARKO DOMIN SABABBIN MA'AURATA
      • HARAMCIN KALLON BLUE FILM (BF)
      • DARAJOJIN MATA GUDA 16 DA SUKA ZARCE MAZA
      • HALAYEN MANZON ALLAH (SAWW)
      • NUNA LADABI GA MANZON ALLAH (SAWW)
      • FA'IDODIN ALBASA
      • MA'AIKATA MASU HULDA DA BANKI
      • Mourinho ya yi korafi kan fenariti
      • Magoya bayan AC Milan sun kaurace wa wasa
      • Man United ta doke Liverpool a Anfield
      • LABARIN WANI BARAWO
      • MAZA SUNA IYA YIN KITSO?
      • DAURIN KWALIN ACUCI MAZA *
      • HUKUNCIN YIN SADAQAH DOMIN MAMACI
      • MAGANIN RASHIN GAMSAR DA IYALI
      • Rescue Nigeria, save us from another civil war, Ig...
      • YIN SHURU BAYAN KARATUN FATIHA
      • HUKUNCIN AURE TSAKANIN MUTANEN DA SUKE KUSANTAR ZINA
      • NASIHA GA 'YAN MATAN ZAMANI
      • MATSALAR ZUBAR JINI BAYAN SADUWA
      • 5,000 PDP Members Join APC In 5 Months
      • IMANI
      • MANIYYI YANA FITO MASA BA TARE DA DALILI BA
      • MASU CIN AMANAR MATANSU
      • MUTANEN DA ALLAH YAKE KAUNA
      • Fati Muhammad released hot new Picture
      • ILOLIN SHAFE-SHAFEN BLICING GA MATA
      • Mob Lynch Suspected Suicide Bomber
      • Ali Nuhu Accept Adam A Zango Apologies
      • Adam A Zango Apologies to Rahma Sadau
      • Ali Nuhu celebrate Birthday with wife and kids
      • Finally Adam A Zango Apologies to Ali Nuhu
      • Farewell to Kannywood- Fati Ladan
      • Prof. Ango Abdullahi shot in Bauchi
      • APC House Of Assembly Candidate Killed
      • MAGANIN KOWACCE IRIN CUTA DA IZININ ALLAH
      • Graphic Photos: Another Young Man (allegedly) Kill...
      • I am a former military ruler, now a converted demo...
      • YAYA NASABAR ANNABI (S.A.W) TAKE ???
      • "QANANAN ZUNUBAI SUKE KAI MUTUM IZUWA GA TABEWA"
      • HUKUNCIN MAZA MASU SANYA ZOBE DA SARKA:
      • MATSALOLI YAYIN SADUWA
      • SHIN MUMINAI ZASU GA ALLAH? KO KUWA BA ZASU GANSHI...
      • MAGANIN HAWAN JINI DA ULCER (OLSA) DAGA ZAUREN FIQHU
      • HUKUNCIN RUNGUMAR JUNA KO YIN KISS (SUMBA) ABAKI
      • BA'A SHIGA TSAKANIN ALLAH DA BAWANSA
      • Nigerian Army Liberates Bauchi Forest From Insurgents
      • Unknown Gunmen Kidnapped APC Reps’ Candidate in Ba...
      • Kaduna denies Buhari access to rally venue – APC
      • CAF shifts Pillars, Tetouane match
      • Presidency Doubts Mu’azu’s Loyalty
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Barrister Aysha Ahmad - Kira Da Babban Muryan ( Akan Fyade Da Cin Zarafi...
  • Yadda Kotu Ta Daure Bobrisky Watanni Shida Ba Tare Da Zabin Biyan Tara Ba
    Kotu ta daure Bobrisky watanni 6 ba tare da zabin biyan tara ba Babbar kotu a jihar Lagos ta yanke hukunci ga Idris Okuneye da a...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger