1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog
  • Home
  • Arewa
  • News
  • Kannywood
  • Music
  • Videos
  • Islamic
  • Sport
» Labarai » Kotun taraiya ta Najeriya da ke Lagos ta yanke hukuncin gwamnatin Najeriya ta saki sunayen tsoffin manyan jami’an gwamnati da ta kwato kudi a wajen su da kuma adadin sunayen mutanen.

Kotun taraiya ta Najeriya da ke Lagos ta yanke hukuncin gwamnatin Najeriya ta saki sunayen tsoffin manyan jami’an gwamnati da ta kwato kudi a wajen su da kuma adadin sunayen mutanen.

By Unknown
Add Comment
Friday, 7 July 2017

Kotun dai ta yanke hukuncin  biyo bayan kara da wata kungiyar farar hula mai da’awar adalci “SERAP” ta shigar don bukatar a fito da bayanan karkashin kudurin dokar ‘yancin samun bayanai daga gwamnati da majalisar dokokin Najeriya ta amince da ita.
Kazalika hakan ya biyo bayan fitar da adadin kudi da a ka kwato a baya tun farkon gwamnatin Buhari da ministan labaru Lai Muhammed ya yi.A lokacin dai Lai Muhammed da ya baiyana adadin makudan kudin na Najeriya, Dala da Fam din Ingila; ya ce ba zai baiyana sunayen mutanen ba saboda bukaun lamuran shari’a.
Ruwan sama kamar da bakin kwarya ya ratsa kan titi da daf da garin Wuro Dole a kan iyakar jihar Bauchi da Gombe inda motoci su ka tsaya cak da zirga-zirga na tsawon sa’a 3.
Motoci dai daga bangaren Bauchi da Gombe sun dakata a bangare biyu da jiran ruwan mai kukan kura da ya raba babban titin na gwamnatin taraiya ya na rimi wanda zai iya awun gaba da mota in ta nemi tsallakawa.
Ruwan dai ya ratso gonaki ya kirkiri gagarumar hanyar ruwa da ta ratsa titin.
Rahotanni na nuna ruwan sama a ‘yan kwanakin nan ya haddasa rusa gidaje da sanadiyyar mutuwar mutane da dama da ruwan kan dauke.
Taron majalisar zartarwar Najeriya ya yi tsit na tsawon minti daya don karrama marigayi Danmasanin Kano Alhaji Yusuf Maitama Sule wanda Allah ya yi wa rasuwa a Masar bayan fama da jinya a ka kuma yi jana’izar sa a Kano.
Majlisar ta nuna kaduwa da rashin marigayin wanda ke sahun farko a ‘yan siyasar tarihi da su ka rage a lardin arewa.
Gwamnatin jihar Kano ma ta ba da hutun wuni daya don juyayin rashin maragayin.
Dattawan Da Suke Raye A Yanzu Ba Mu Da Yawa, Don Haka Matasa Ku Tashi Ku Soma Nuna Taku Hikimar, Sakon Obasanjo Ga Matasan Najeriya.

Nuna Goyon Bayan Kada A Yi Wa Dino Melaye Kiranye Da Sanatoci Suke Yi, Ya Tabbatar Da Zargin Da Ake Yi Na Cewa Majalisa Ta Lalace, Cewar Tsohuwar Minista, Ezekwesili.
Majalisar Wakilan Najeriya na shirin gayyatar tsohon shugaban kasar, Goodluck Jonathan, domin bayyana abinda ya sani dangane da badakalar cinikin rijiyar mai OPL 245 na Dala biliyan 1.3 wadda aka fi sani da Malabu.

Ana zargin tsohon shugaban da hannun wajen yarjejeniyar sayar da rijiyar da aka kiyasta cewa na samar da ganga biliyan 9 na danye Mai ga wasu manyan kamfanonin Mai na ENI da Shell a shekarar 2011.

Ministan wajen Saudiyya Adel Aljubeir ya ce takunkumi da kasashen larabawa su ka azawa Katar zai ci gaba har sai Katar din ta sauya manufofin ta.

Dama Daular larabawa ta nanata irin wannan matsayi na ci gaba da matakin na takurawa Katar sai ta bi sharuddan da a ka gindaya ma ta ciki da wanke kan ta daga zargin marawa ta’addanci baya.

Matakin na larabawa ya kawo firgici a tsakanin al’ummar Katar da su ke rige-rigen sayen kayan masarufi don kar su yanke a kasuwa.
Wassu bankunan turai ma sun daina hulda da kudin Katar don rashin tabbas sakamakon takunkumin.

Facebook Twitter Google+ Pinterest Linkedin Whatsapp
Posted by Unknown at 09:40
In Labarai
Kotun taraiya ta Najeriya da ke Lagos ta yanke hukuncin gwamnatin Najeriya ta saki sunayen tsoffin manyan jami’an gwamnati da ta kwato kudi a wajen su da kuma adadin sunayen mutanen. Title : Kotun taraiya ta Najeriya da ke Lagos ta yanke hukuncin gwamnatin Najeriya ta saki sunayen tsoffin manyan jami’an gwamnati da ta kwato kudi a wajen su da kuma adadin sunayen mutanen.
Description : Kotun dai ta yanke hukuncin  biyo bayan kara da wata kungiyar farar hula mai da’awar adalci “SERAP” ta shigar don bukatar a fito da bayanan ...
Rating : 5
Related Posts: Labarai

LOVED WHAT YOU READ?! THEN DON'T MISS ANY NEW POST! STAY UP TO DATE! SUBSCRIBE NOW!
Join our Subscribers Today and Receive Updates by Mail. We totally hate spam. Your email address will not be sold or shared with anyone else.

Delivered by FeedBurner

0 Response to "Kotun taraiya ta Najeriya da ke Lagos ta yanke hukuncin gwamnatin Najeriya ta saki sunayen tsoffin manyan jami’an gwamnati da ta kwato kudi a wajen su da kuma adadin sunayen mutanen. "

Post a Comment

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Video Of Day

Popular Posts

  • Yanda Na Kama Mata Na Aisha Da Nafisa Suna Madigo
    INNALLILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN. A cikin wani hali na takaici da al’ajabi wani magidanci, mai suna Abban Umma ya bayyana yadda ya ...
  • Download Music Komai wuya by Nura M Inuwa
    Click To Download Download
  • Photos: Sabuwar Shigar Aisha Aliyu Tsamiya
       Shahararriyar Jaruma fim din Hausa Aisha Aliyu Tsamiya ta sake sabin hotuna dan sabuwar shigan ta, a shafin ta na Twitter da instagram ...
  • Photos: Sabin Hotuna Nafisa Abdullahi
    shahararriyar Jaruma fim din kannywood Nafisah Abdullahi ta sanya sabin hotuna a shafin ta na Instagram
  • Mijinta Yana Kallon Hotunan Batsa (BLUE FILMS)
    Assalamu alaikum! mallam tambayace daga wata baiwar ALLAH take cewa: mijina ne baida aiki sai kallon hoton mata tsirara. babban abun ...
  • YAYANA MIJINA Part 1
    Sarah ki rike mutincin ki na diya Mace bawai zamu tura ki makaranta dan ki dinga abin da kika ga dama bane, aa kawai dan muna so ki kara kar...
  • ZURFIN CIKI BOOK 4**6
    Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa, yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan da...
  • Haramun Ne Mutane Su Kashe Wanda Ya Zagi Annabi - Malam Kabiru Gombe
    Sakataren Ƙungiyar Izala Ta Ƙasa kuma shahararren mai wa'azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya ce, saɓawa Allah da faɗi Annabi Muhamm...
  • Ya Kamata Kowane Ma'aikaci Ya Auri Bazawara Daya - Shugabar Zaurawan Nigeria
    YA KAMATA KOWANE MA'AIKACI YA AURI BAZAWARA DAYA .....Inji shugabar Zaurawan Nigeria Shugabar kungiyar mata ZAURAWA ta Nigeria Hajiya ...

Facebook Page

ads 1

Ads 2

Powered by Blogger.
  • Home

Subscribe to 1Arewa TV



Like Our Facebook Page

Report Abuse

Search This Blog

Blog Archive

  • ►  2024 (11)
    • ►  August (5)
    • ►  June (2)
    • ►  April (4)
  • ►  2022 (2)
    • ►  March (2)
  • ►  2020 (28)
    • ►  August (9)
    • ►  July (14)
    • ►  May (2)
    • ►  March (1)
    • ►  February (2)
  • ►  2019 (4)
    • ►  November (3)
    • ►  October (1)
  • ►  2018 (762)
    • ►  September (2)
    • ►  August (2)
    • ►  June (70)
    • ►  May (98)
    • ►  April (48)
    • ►  March (408)
    • ►  February (127)
    • ►  January (7)
  • ▼  2017 (1438)
    • ►  December (129)
    • ►  November (97)
    • ►  October (258)
    • ►  September (167)
    • ►  August (338)
    • ▼  July (223)
      • Photos; Daya Daga Cikin Hanyoyin Makircin Shedan D...
      • 'Yan Sanda Sun Kama Masu Luwadi 42 A Wani Hotel A...
      • Wasu 'Yan Mata 3 Sun Yi Wa Fasto Fyade
      • Ba za a rufe Jami’ar Maiduguri ba – Ministan Ilmi
      • Graphic Photos: Wani Bafullace Ya Sare Wa Wani Mat...
      • Duniyar Fina Finan Hausa Ta Samu Magajin Ibiro.
      • Gamayyar Mata Nason A Halasta Sana'ar Karuwanci A ...
      • Ubangiji Ya Karbi Addu'o'in Talakawa Kan Buhari- G...
      • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 13
      • Video: Ciki Da Raino Official Trailer Starring Fal...
      • Ramuwar Gayya: Ya Yiwa Yar Shekara 12 Fyade, Shima...
      • AN KADDAMAR DA DAN TAKARAR DAN MAJALISAR WAKILAI N...
      • Photos:Gwamnonin da suka Ziyarci Buhari sun Dauko ...
      • PHOTOS: An Kaddamar Da Ofishin Sojojin Sama A Jiha...
      • Fasto Ya Illata Ta Saboda Ta Daina Zuwa Ibada Cocinsa
      • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 12
      • Manchester City ta Lallasa Real Madrid daci 4-1
      • Photos: Sanata Kwankwaso ya tapi ziyar tar dalibai...
      • Photos: Yar Asalin Jihar Bauchi Ta Yi Zarra A Birn...
      • Sojoji sun kubutar da masu hako danyen mai da aka ...
      • REGRETS -(KA CUCENI) Episode 11
      • Real Madrid Da Barcelona Zasu Kara Sau Uku A Kwana...
      • Graphic Photos: Sojoji Sun Bindige Dan A Daidaita ...
      • Photos: Wani Magidanci Ya Koka Da Dawainiyar Shaya...
      • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 10
      • Photos: Wasu 'Yan Uwan Gwamna Ganduje Sun Koma Aki...
      • Gwamnonin Jam'iyyar PDP Zasu Ziyarci Buhari Yau
      • Yadda Muka Gana Da Buhari A Landan, Cewar Gwamna R...
      • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 9
      • An Fafata Tsakanin Yan Boko Haram da yan sanda saf...
      • Wasu Matasan 'Yan Boko Haram Sun Mika Wuya Ga Sojoji
      • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 8
      • An Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi A Legas
      • Neymar Na Shirin Barin Barcelona Zuwa PSG
      • Photos: Wani Magidanci A Jihar Kebbi YaYi Wa Matar...
      • Buratai Ya Ba Da Wa'adin Kwana 40 A Kamo Shekau A ...
      • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 7
      • CHELSEA TA dauki Morata daga Real Madrid
      • Na Yi Shekara Uku Ina Soyayya Da Nafisa Abdullahi ...
      • Graphics Photos: Wasu 'Yan Ta'adda Sun Yi Wa Wani ...
      • SUBHANALLAH: Wani Sabon Annabi Ya Bayyana A Kasar
      • Mohammed Nadada Umar Ya Zama Sabon Sakataren Gwamn...
      • An Dage Shirya Fim Din Aliko Zuwa Wani Dan Lokaci
      • Gwamnan Bauchi Ya Sauke kwamishinoninsa Da Sakatar...
      • Photos: The Stunning New Look Of Tonto Dikeh
      • An Yanke Masa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rayata Bisa ...
      • An kama wani likitan bogi dake gogawa mararsa lafi...
      • An Bukaci Karfafa Tsaro Kan Rikicin Kudancin Kaduna
      • REGRETS -(KA CUCE NI) Episode 6
      • An Farfasa Kawunan Wasu Shugabannin APC A Jihar Lagos
      • Kira Da Babban Murya Ga GwamnatinJijar Bauchi
      • Arsenal Tana Neman Dan Wasan Real Madrid – Benzema
      • Adadin Kudaden Paris Club Da Gwamnatin Tarayya Ta ...
      • Tsoho Mai Shekaru 74 Ya Yi Wa Jikar Shi Mai Shekar...
      • KABEER PART 4 (END)
      • REGRETS -(KA CUCE NI) Part 5
      • Yan Sanda Sun Kama Wani Inyamuri Da Kwayoyi Na Kim...
      • Photos: Dubu Wani Barawon Mota Ta Cika A Kano
      • BAM YA KARA TASHI A DAREN JIYA A MAIDUGURI.
      • Photos: Yusutzai Malala Ta Ziyarci Gwamnan Jihar B...
      • KABEER PART 3
      • REGRETS-(KA CUCE NI) Part 4
      • Saeed Nagudu Na Fama Da Rashin Lafiya
      • Yan Nigeria na son jam'iyyar PDP ta dawo mulkin ka...
      • Photos: Wata Mata Ta Biya Dubu Goma An Kashe Mijin...
      • Wasiyyar Da Dan Masanin Kano Ya Yi Min - Hadiza Gabon
      • Hada-Hadan kasuwan Kwallon Kafa a Yau
      • Photos: Adam A Zango Ya Kai Ziyarar Ta'aziyya Gida...
      • Matasa Sun Gargadi Gwamna Fayose Da Ya Iya Bakinsa...
      • Photos: Yau Bikin Ranar Murna Haihuwar Sabuwar Jar...
      • An Hana Saraki Ganin Buhari A Birnin Landan
      • Mutane Goma Sun Mutu A Fashewar Bututun Iskar Gas ...
      • KABEER PART 2
      • Ka cuce Ni Part 3
      • Kabeer Part 1
      • Saraki Ya Gagara Ganin Buhari A Birnin Landan
      • Photos: Wani Matashi Ya Cakawa Kansa Wuka A Potiskum
      • PDP Ta Koma Hannun Barayi - Sanata Ali Modu Shariff
      • REGRETS -(KA CUCE NI) :Episode 2
      • NIGERIAN PROFESSIONAL FOOTBALL LEAGUE FIXTURES #WE...
      • Video: Hotuna Daga Wajen Bikin Sunan Jaririyar Sad...
      • Osibanjo Zai Ziyarci Jihar Zamfara
      • PHOTOS : JADAWALIN WASANNIN GASAR PRIMIER TA NIGER...
      • WASU BARAYI SUN CAKKA MAWANI MUTUM WUKA DAN SU KAR...
      • Photos: Sabin Hutuna Bilkeesu Abdullahi
      • PHOTOS : MAWAKI NAZIRU M. AHMAD YAYI AURE NA BIYU
      • Ambaliyar ruwa ta yi barna a Kaita Jihar Katsina
      • PHOTOS : JAMI'IN CIVIL DEFENCE YA HARBE WANI DIREB...
      • PHOTOS : ANYI SALLAR JANA'IZAN HON. ABDULLAHI MUHA...
      • KAYLE WALKER YA KOMA MANCHESTER CITY
      • PHOTOS : DAN WASAN KANO PILLARS ZAI ANGONCE
      • Photos: Baba Ari Ya Ziyarci Abba Kyari
      • Photos: Yau Bikin Murna Ranar Haihuwa Jaruma Kanny...
      • Fulani Makiyaya Za Su Maka Gwamnatin Taraba Kotun ...
      • Ka Cuce Ni Part 1
      • Photod: Hutuna Sabuwar Jarumar Kannywood Bilkeesu ...
      • Wata Jiha a Malaysia za ta fara aiki da hukuncin b...
      • Photos: Sani Danja Da Mansura Isah Sun Yi Bikin Ci...
      • An Haramta Karuwanci, Shaye-shaye Da Gidajen Sinim...
      • Etisalat Najeriya Ya Sauya Suna Zuwa 9Mobile
    • ►  June (80)
    • ►  May (54)
    • ►  April (12)
    • ►  March (14)
    • ►  February (10)
    • ►  January (56)
  • ►  2016 (1350)
    • ►  December (82)
    • ►  November (108)
    • ►  October (197)
    • ►  September (199)
    • ►  August (118)
    • ►  July (43)
    • ►  June (74)
    • ►  May (70)
    • ►  April (89)
    • ►  March (128)
    • ►  February (149)
    • ►  January (93)
  • ►  2015 (2312)
    • ►  December (182)
    • ►  November (308)
    • ►  October (389)
    • ►  September (198)
    • ►  August (182)
    • ►  July (211)
    • ►  June (216)
    • ►  May (239)
    • ►  April (187)
    • ►  March (116)
    • ►  February (54)
    • ►  January (30)
  • ►  2014 (7)
    • ►  December (6)
    • ►  January (1)

Labels

  • Al'ajabi
  • Arewa
  • Bollywood
  • Daga Jama'a
  • English News
  • Fadakarwa
  • Fadakarwa Labarai
  • family
  • Family related
  • Fasaha
  • Gida Nijeriya
  • Girke-girke
  • Hausa
  • Hausa Article
  • Hausa Film
  • Hausa HipHop
  • Hausa HipHop Music
  • Hausa Musi
  • Hausa Music
  • Hausa Novels
  • HipHop Music
  • Hollywood
  • Islamic
  • Kan
  • Kannywood
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai :
  • Labarai kannywood
  • Labari
  • Labari Al'ajabi
  • Labari. Gida Nijeriya
  • Labarin Siyasa
  • Labarin Wasanni
  • Labarun Duniya
  • Mu Sha Dariya
  • News
  • Nollywood
  • Photos
  • Rariya
  • Rayuwar Duniya
  • Sadarwa
  • Siyasa
  • Slider
  • Sports
  • Tafsir
  • Tarihi
  • Video

Main

  • Home

Populars

  • See How Every Premier League Teams Home Kit For 2024/25 Ranked
      The Premier League is not just a showcase of world-class football talent; it's also a platform for some of the most iconic and stylish...
  • Fatima Mai Zogale - Sabuwar Waka Rarara Ya Jawo Cece-Kuce
    Sabuwar Waka Rarara Me Taken Fatima Mai Zogale ya jawo Cece-Kuce a industry Kannywood Kalli wanna bidiyo domin Cikakken Bayanai Ga Bidiyon  ...
  • The Missing seven-year-old boy found dead in Kano
    Seven-year-old Khalifa Saminu Saleh was tragically found deceased six days after he was reported missing in the Kuruma community...
  • Bullying in Elite Educational Institutions: A Case Study from Abuja
    In the heart of Nigeria’s capital, Abuja, lies a stark contrast between the city’s opulent infrastructure and the troubling issu...
  • Rikicin Tsakanin Hadiza Gabon Da Zaharadeen Sani ( Bayanai Da Rahoto) S...
  • Bikin Aure Abubakar Bashir Maishadda Da Hassana Mohammad
     Ana Shirin Auren Furodusa Abubakar Bashir Maishadda da jarumar kannywood Hassana Mohammad Ga Zafafafa Hotunan Bikin youtubeem...
  • Innalillahi wainna illaihin rajiun - Allah Yayi Wa Mawaki Aliyu Sharba R...
  • (New Music) Reason By Peevibes
      PeeVibes - Reason Williams Akinsola Precious Popularly known as peevibes has returned again with this mind blowing song tagged “Reason”. T...
  • Abubuwa Goma Da Sadiya Haruna Ta Fada Akan Gfresh A Hiran Da Tayi Hadiza...
  • Suspect - Episode 1 ( Dj Giggs ft J Prince ft Nabs Kid) Hausa HipHop Ser...

Navigation

social Media

Categories

Al'ajabi Arewa Bollywood Daga Jama'a English News Fadakarwa Fadakarwa Labarai family Family related Fasaha Gida Nijeriya Girke-girke Hausa Hausa Article Hausa Film Hausa HipHop Hausa HipHop Music Hausa Musi Hausa Music Hausa Novels HipHop Music Hollywood Islamic Kan Kannywood Kiwon Lafiya Labarai Labarai : Labarai kannywood Labari Labari Al'ajabi Labari. Gida Nijeriya Labarin Siyasa Labarin Wasanni Labarun Duniya Mu Sha Dariya News Nollywood Photos Rariya Rayuwar Duniya Sadarwa Siyasa Slider Sports Tafsir Tarihi Video
Copyright 2012 1Arewa || Hausa Entertainment and News Blog - All Rights Reserved
Design by Abdul Mk
Powered by Blogger